Upload
others
View
2
Download
0
Embed Size (px)
Citation preview
2 MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438
Ambasada W. Stuart Symington, Da Ambasada Vivian Okeke, Ta Ma’aikaatar Harkokin {asashen Waje, Da Kuma DCM David J. Young
Ne, Suka Bushe, A Lokacin Bu]e Tutar Taurari, A Birnin Abuja
Jami’in Harkokin Gudanarwa, Will Steuer, Tare Da ’Yan Wasa, Da Kuma Mai Jin {an Nan, Nike Okundaye-Davies,
Da Kuma [alibanta Dake Yankin Turai, A Birnin Na Legas
Jakadan Harkokin Al’adu Na shekarar 2017, Andy Allo, Tare Da Maka]ansa, Da Suka Faranta Wa Jama’a, A Birnin Abuja
Maka]an Shuga Da Suka Kawo Ka]e-ka]en Zamanin MOTOWN, A Legas
Babban Jami’in Harkokin Jakadanci, John Bray, Yana Marhabin Da Basarake Alafin Na Oyo, Mai Martaba Oba Lamidi Olayiwola
Adeyemi III, A Wajen Bikin Na Birnin Legas
Rundunar Zaratan Harkokin Tsaron {asar Amirka Dake Ofishin
Jakadancin {asar Amirka, Na Birnin Abuja Ne, Ke Gabatar Da Tutarsu
MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438 3
Ana Bugawa Duk Bayan Wata UkuDaga Ofishin Hul]a Da Jama’a
Na Jakadancin Amirka Da Ke Nijeriya
MA’AIKATAN WALLAFA MUJALLAARUNA AMIRTHANAYAGAM
(Mai Bayar Da Shawara Kan Harkokin Hul]a Da Jama’a) DARCY ZOTTER
(Jami’ar Hul]a Da Jama’a A Legas) RUSSELL BROOKS
(Jami’in Watsa Labarun Jakadanci) SANI MOHAMMED
(Edita)ISHAKA ALIYU
(Mai Ba Da Shawara Game Da Wallafawa)
A Rubuto Duk Wata Wasi}a Zuwa Ga;Edita, Sashin Hul]a Da Jama’a,
Ofishin Jakadancin Amirka A Nijeriya,Gida Mai Lamba 1075, Titin Harkokin
Jakadanci, Yankin Tsakiyar Babban BirninTarayya, Abuja, Nigeria.
Lambar Tarho: (09) 461-4000Fax: 09-461 4305
OFISHINMU NA LEGAS {aramin Ofishin Jakadancin Amirka,
Sashen Hul]a da Jama’a, Lamba 2, WalterCarington Crescent, Akwatin Gidan Waya,
P.O. Box 554, Legas, NijeriyaWayar Tarho, +234-703-150-4867/2444
Yanar-Gizo: [email protected] A Shiga http://Nigeria.usembassy.gov
A biyo mu:
MAGAMA
Zuwa ga Masu Karatun Mujallar MAGAMA, Idan muka duba tarihinmu, kusan, kullum, muna
tunatar da kawunanmu cewa, babu abin da ke da muhimmanci, a }asa, mai bambance-bambance, irin mu }aunaci wannan
bambancin, mu kuma rungumi duk wanda ke tare da mu, a }asarmu, da zuciya ]aya, mu kuma sadaukar da kai, tare, ga duk abin da ya shafe mu, ba tare da nuna kabilanci, ko yare, ko asali, ko addini ba. Cikakken bambancin al’ada wani al’amari ne da {asar Amirka ke da shi, kamar Nijeriya, wanda, a wannan fitowar, za mu jaddada matu}ar bukatar da ke akwai, ta ha]a hannu, tare, domin amfanin kowa da kuma kasancewa a ha]e, domin fuskantar duk wani tashin hankali, ko wani kiran da zai kawo rarrabuwar kai.
Har ila yau, a wannan fitowar, mun sake yin kira game da ’Yancin Kafofin Watsa Labaru, a Duniya, da kuma sauran bukukuwan da muka yi, a biranen Legas da Abuja. Bukukuwan, sun kasance wa]ansu kafofi na tattauna kyawawan harkokin da ke da muhimmancin dangantakar da ke tsakanin jama’ar Nijeriya, da kuma wakilan kafofin watsa labaru. Za a kuma lura cewa, Ofishin Jakadancin {asar Amirka, ya ha]a hannu da manyan }ungiyoyin kafofin watsa labaru, na cikin gida, domin bun}asa }arfinsu, na biyan bukatun al’ummar Nijeriya, da kuma bayar da gudunmawar da za ta haifar da
kyawawan hanyoyin gudanar da mulki da nuna gaskiyar kashe ku]a]en jama’a.
Kada, a kuskura, a bari asali da al’adun al’umma, su ta~ar~are. Dukanmu, da ke Ofishin Jakadancin {asar Amirka, da ke Nijeriya, muna alfahari da irin ku]a]en da ake kashewa, a Asusun Jakada Kan Tattalin Harkokin Al’adu, domin taimaka wa tanadin alamomin kyakkyawan tarihin da al’adun Nijeriya da ake da su. Alal misali, a halin yanzu, ana kwaskwarima da }awata Gidan Ajiyar Kayayyakin Tahiri, na Jos, da ke Jihar Filato, ta fannoni da dama, wanda sai godiya ga wannan }o}arin. Al’amarin gwanin armashi! Mafi muhimmanci kuma shi ne, na }agarar wa]ansunku, su samu damar da za su ga wannan gawurtaccen aiki, a wannan wuri na musamman. Kamar yadda kuka karanta game da abin da ke wurin, ina fata za ku gamsu, kamar yadda na gamsu.
Kamar ko da yaushe, muna son sanin duk wani al’amarin da kuke tunani, game da ]imbin abubuwan da muke wallafawa, a yanar-gizo. Zan yi murnar sauraren duk wani tsokacinku.
Babban Labbari
Tanadin Al’adun Gargajiya
’Yancin Kafofin Watsa Labaru
Gajeren Labari
[alibcin Lokacin Bazara
Rikicin Manoma da Makiyaya
Kalace-Kalace
Takardar Izinin Bizar [alibci
W. Stuart Symington
Daga cikin Dazuzzukanmu
Jakadan Amirka A Nijeriya
4 MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438
Misalin shekaru 16, da suka wuce, tsohon Sakataren Gwamnatin
{asar Amirka, Colin Powell, ya yi bayani a wani bikin shan ruwan azumi, a Birnin Washington cewa, “Amirka }asa ce, mai }asashe, wadda ke da jama’a, daga kowace }asa, da kabilun da ke gudanar da kowane addini. Bambancinmu, bai zama rauni ba a gare mu; kuma wata kafa ce, ta samun }arin }arfi ga nasarorin da muke samu.”
Al’ummar }asar ta Amirka, sun }unshi duk wata kabila da al’ada, da kuma mabiya dukan addinai, abin da ke taimakawa, ga ganin da ake yi mata, dangane da duk abin da ya shafi Amirka. Akan ]auka }asar ta Amirka, wata }asa ce, da ta }unshi ]aukacin ba}i. Kyawawan al’adunta – wa]anda ake ganin tamkar “tafasar tukunya” – na daga cikin irin abubuwan da ba}in suka gada, daga dukan fa]in duniya. {asar Amirka, na marhabin da }arin ba}i, fiye da duk wata }asa – wanda sun wuce miliyan 50 – wanda, a yau, ke kar~ar ba}uncin kusan mutane dubu 700, a kowace shekara. Jama’ar ta Amirka, sun tilasta wa kawunansu su amince da wannan gagarumin bambanci. Gungun kabilun na Amirka, sun gaji shagulgulan al’adu, da ’ya’yan,
na ba}i, kan tashi da harsunansu, a baka, da al’adunsu, da gargajiyar iyayensu da kakanni.
Wannan irin kyakkyawar al’adar tana bun}asa a }asar ta Amirka. Amma, an da]e ana tababa, tun lokacin da aka kafa }asar ta Amirka, game da yiwuwar ]orewar samun nasarar irin wannan bambanci na al’umma. Jama’ar Amirka, sun yi imanin irin yadda suke gamsuwa da duk wani abin da ake son sani, kuma sun yi na’am da shi.
Nasarar irin abubuwan da jama’ar ta Amirka ke gani, suna da ala}a ne da ]imbin nasarorin da suke samu. Daga cikinsu, kam, akwai tunanin shugabannin da suka kafa }asar, wa]anda suka tabbatar da gwamnatin jama’a, domin kuma jama’ar. Har ila yau, suka wadata wani tsarin mulkin da ke tabbatar da wata damar da ta }unshi ’yancin fa]ar albarkacin baki, da ’yancin walwala da kuma na gudanar da tarurruka da addinai.
Magabatan }asar ta Amirka, sun tabbatar da kafa al’ummar da za ta rungumi duk wani bambanci, da gudanar da dukan al’adu da kayayyakin gadon da aka kawo zuwa ha]a]]iyar {asar ta Amirka. Abu mafi ban al’ajabi kuma shi ne, jama’ar Amirka sun amince da
martabobin juna, da aka tanada a cikin Tsarin Mulkin da ya zama tamkar kundin addinin jama’ar ta Amirka, komai addininka da kabilarka. Wannan ha]in gambizar ne, ya tabbatar da nasarar irin abubuwan da }asar ta Amirka ke gani.
Wa]annan martabobi na bayar da ]imbin gudunmawa wajen ha]ewar jama’a, da }arfinsu, a }asar ta Amirka, da kuma fayyace duk wani }o}arin gano wata matsayar zamantakewa da kuma al’adu, a sauran }asashe.
Bikin cikar shekaru 241, na samun ’Yancin Kan {asar Amirka, da aka gudanar a Birnin Abuja, wani lokaci ne, na tantance yawan irin abubuwan da jama’ar Amirka ke musanyawa da na Nijeriya.
Ambasada W. Stuart Symington ya tunatar da tarin ba}in cewa, Nijeriya, kamar }asar ta Amirka, wata gagarumar }asa ce, da ke da bambabcin da ya kasance wata kafar samun }arfi da hujjar da za ta yi tin}aho da shi. Ya tuno da cewa, “A duk lokacin da na sadu da ]an Nijeriya, nikan tambaye shi, “Me ya fi so game da }asarsa?” Amsar dai, daga bakin fiye da dubban ’yan Nijeriyar, ita ce, “Ina son jama’ar Nijeriya.” Ina son bambancinmu, da }wazonmu,
Dabam-Al’umma Dabam-Daban, {asa [aya
Duba Shafi Na 19
MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438 5
Jakadar Harkokin Al’adu, da ta kawo ziyara, Andy Allo, ta shiga tare da wata
maka]iyar Nijeriya, Jessica Bongos da }ungiyarta, The Isomers, a wani fage, a Cibiyar Tunawa da Ladi Kwali, da ke Otel na Sheraton, da ke Birnin Abuja, domin raba daren cashewa, a ranar 30 ga watan Yuni, 2017.
Kalankuwar ta daban, ta yi nuni game da irin bambancin da ake da su, a }asashen Nijeriya da kuma Amirka. [imbin ba}in da suka wuce 500 ne, suka ji da]in wannan ki]a na Andy Allo. Maka]an su Andy Allo, da Suzanne Mikula, da Jacob Moses, da Justin Smolian da kuma Mathias Kuenzli, wa]anda suka fito daga sassa dabam daban na ~angarorin }asaar Amirka, tun daga yankin Massachusetts, har ya zuwa na California. A gaskiya, an ma haifi Mathias ne a {asar Switzerland, sai
Duba Shafi Na 21
Jakadar Harkokin Al’adu Ta Daidata Ka]e-ka]en Nijeriya Da Na Amirka Bai [aya
6 MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438
ukumar Kula da Harkokin Kimiyya da Al’adu, ta Majalisar [inkin Duniya, (UNESCO), ta ke~e ranar 3, ga watan Mayun kowace shekara, a matsayin Ranar Tunawa da ’Yancin Watsa Labaru ta Duniya, da
taimaka wa yayata muhimmancin tushen madafun harkokin ’yancin ’yan jaridu. Bisa ga al’adar irin abubuwan da yake yi, a kowace shekara, Sashen Hul]a da Jama’a, na Ofishin Jakadancin {asar Amirka, da
ke garuruwan Abuja da Legas, ya tsara wani jerin shirye-shirye, domin tunawa da Ranar ’Yancin Watsa Labarun na Duniya.
An fara gudanar da shirye-shiryen ne, da nunin wani gagarumin fim, na {asar Amirka, mai suna Ma}arraban Shugaban {asa (All the President’s Men), a Jami’ar Jihar Kaduna, a ranar 1, ga watan Mayu. Sai kuma wata tattaunawar da aka yi, game da sharu]]an aikin jarida, a ofishin jakadanci, a ranar 3, ga
watan na Mayu. Wa]ansu }wararrun ’yan jarida, hu]u ne, suka jagoranci tattaunawar, a ciki har da Babban Darektan Gidan Rediyon Tarayyar Nijeriya, Mansur Liman, da Babban Editan Jaridar Daily Trust, Mannir Dan Ali, da Shugaban Sashen Hausa na Gidan Rediyon BBC, Naziru Mikailu, kazalika da Babban Sakataren {ungiyar ’Yan Jaridu ta Nijeriya, Shuaibu Usman Leman. Sun kuma bayar da muhimmanci ne, kan tabbatar da gaskiya, da ha}i}ancewa
Zakarun Gasar Mahawara Tsakanin Kolejoji Ne, Na [aliban Koyon Aikin Jarida Na Jami’ar Jihar Legas, LASU, Tare Da Jami’ar Harkokin Hul]a
Da Jama’a, Ta Birnin Legas, Darcy ZotterDavid Ajikobi Ne, Na Kamfanin Africa Check, Ke Shirya Wani Taron
{ara Wa Juna Sani, Game Da Bincikar Tabbacin Gaskiyar Al’amari
MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438 7
Wani tsohon masanin harkokin jarida, na {asar Amirka, Bill Hinchberger, ya gutsura wata masaniyarsa, ga ’yan jaridun Nijeriya, a wani taron }ara wa juna sanin da Gidan Telebijin na Channels TV ya shirya. Taron, wanda wani ha]in gwiwa ne, tsakanin Ofishin Jakadancin {asar Amirka, da ke Birnin Abuja, Hinchberger ya sanar da ’yan jaridun game da wa]ansu turakun aikin jarida, wa]anda suka ha]a da inganta labaru, da }wal}walo tushe, da tabbatar da gaskiya, da kuma sanin ya-kamata, da dabarun gudanar da hira, da sharu]]an aiki da kuma daidaita labaru, a tsakanin ~angarori.
Da farko ya fayyace cewa, tushen manyan turakun aikin jarida, sun }unshi nuna gaskiya, da sanin ya-kamata, da cikakkar lura, da hasashe, da naci, da tabbatar da gaskiyar, da
fayyacewa, da kuma }o}arin kowane mutum, ko kuma wata }ungiya. Hinchberger ya jera abin da ake kira kafofin kyautata jin-da]in rayuwa, da }ididdiga, da labaru, da kuma al’amurran da jama’a ke yawaita maganganu a kan abin da ke damun al’ummarsu, a matsayin kafofin duk wani tunani game da labaru.
Dangane da makamar nuna rashin zuciya game da harkar aikin jarida kuwa, ya bayyana wa manema labarun cewa, dole, su lura da cewa, babu wanda ba zai so nuna son zuciyarsa ba. Ya kuma ro}i manema labarun da su ri}a kawar da duk wani son zuciyarsu, wanda ya }unshi kabilanci, ko na yawan shekaru, ko jinsi, su kuma yun}ura, wajen dakushe irin wannan son zuciyar, domin nuna gaskiya ga dukan ~angarori, a lokacin ]auko labaru. Hinchberger ya tunatar da manema labarun cewa, wani
da kuma nuna rashin son zuciya, a matsayin harsashin da aka kafa harkokin aikin jarida.
Har ila yau, a ranar ta 3, ga watan na Mayu, Richard Lui, na kafar watsa labarun a MSNBC, ya jagoranci wata hirar yanar-gizo, game da irin barazanar da ’yan jaridu ke fuskanta. A lokacin wannan hirar, Courtney Radsch, na Kwamitin Kare Ha}}in Manema Labaru, ya yi bayanai game da illolin “labarun }anzon kurege,” da kuma irin matsalolin da ke fuskantar manema labaru, a dukan fa]in duniya. Sauran shirye-shiryen da aka yi, a garin na Abuja, sun ha]a da shirin DVC, tare da wani tsohon ]an jarida, Eduardo Cue, wanda ya yiwo jawabi daga Birnin Paris, game da “Aikin Jarida, a Sabon Zamanin Aikin Jarida,” da gudanar da wani taron }ara wa juna sani, dangane da tantance gaskiyar labaru, da David Ajikobi, na kafar Africa Check, kafa, ]aya, tilo, a nahiyar Afrika, da ta dage kan tantance gaskiyar labaru. Dukansu, an gudanar da su ne, a ranakun 5, zuwa 8, na watan na Mayu, 2017.
Sashen Hul]a da Jama’a, na {aramin Ofishin Jakadancin Amirka, da ke Birnin Legas, tare da ha]in gwiwar Gidan Telebijin na Jihar Legas, (LTV), wata gagarumar kafar watsa labaru, mallakar jihar, ta kar~i ba}uncin masu ]auko labaru da editoci, daga kafofin watsa shirye-shirye, da na jaridu, da kuma na jaridun yanar-gizo; da ]aliban koyon aikin jarida, da sassan koyarwa; kazalika da manyan shugabannin kafofin watsa labaru, domin wannan shirin, a ranar ta 3, ga watan na Mayu.
A lokacin wannan shirin, mai taken “{wa}}waran Tunani A {wararan Lokutta: Rawar da Kafofin Watsa Labaru ke Takawa, Wajen Kawo Ci Gaban Zaman Lafiya, Nuna Gaskiya da Janyo Hankalin Al’umma,” Babban Jami’in Harkokin Jakadanci, F. John Bray,
Kamardeen Ismail Ne, Ke Kar~ar
takardar Shaida Daga Kingsley Uranta, Na
Gidan Telebijin Na Channels, Da Kuma
Jami’in Harkokin Watsa Labaru,
Russell Brooks
Duba Shafi Na 20 Duba Shafi Na 20
8 MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438
idan Telebijin na Nigeria, mai suna OAK TV, ya yi bayani kan Kasafin
Ku]a]e da Fadancin Aiwatar da shi, a Majalisar {asar Amirka – Don zama darasi ga Nijeriya.
Shirin ha]in gwiwar kafofin watsa labaru, na daga cikin manyan hanyoyin musayar al’adun {asar Amirka, da ke wadata kafofin watsa labaru, na waje, da damar da za su san yadda cibiyoyin {asar Amirka, da ma yadda al’ummar ta Amirka suke. Wa]annan shirye-shiryen ha]in gwiwar, na taimaka wa masu watsa labaru yin tattaki,
a dukan fa]in jihohin }asar ta Amirka, domin yin tambayoyi ga masu kafa manufofi, da ’yan gwagwarmaya, da }wararru, da ma talakawan da za su taimaka masu, wajen bayar da duk wani labari game da Amirka, da koyon darasin da zai inganta harkokin gudanar da mulki, ciki har da kyautata jin da]i, ko wadatar tattalin arziki, a }asashensu. Gidan telebijin na OAK TV, wata kafar watsa labaru ce, ta Nijeriya, da ke mayar da hankali kan
harkokin Majalisar {asa, da bukatar bincikar yadda ake aiwatar da kasafin ku]a]en {asar Amirka, ciki har da irin rawar da ~angaren majalisa ke takawa, da Ofishin Kasafin Ku]a]en Majalisar {asa,
na Sashen Hul]a da Jama’aNa halarci tarurrukan harkokin aikin jarida, na mako guda, wanda ta wannan hanyar, na samu
wata }warewa, na kuma yi mu’amala da jama’ar Nijeriya, ta hanyar bayar da bayanai, ga al’umma. Na kuma sami }arin tarihi game da Nijeriya, a dalilin wata tattaunar cin abinci,
tare da jama’ar Arewaci da kuma Kudanci. Babban abin sha’awa, game da wannan aiki, a sashen hul]a da jama’a, kuma, shi ne yadda na koyi irin yadda {asar Amirka ke bayar
da gudunmawa game da tsare-tsare, dabam-daban, tare da jama’ar Nijeriya, irin su Shirin Mandela Washington Fellowship, da na Shugabancin Matasan Afrika, watau Youth
African Leaders Initiative, da ma irin su Shirin Fulbright.
A kowane lokacin bazara, Ofishin Jakadancin {asar Amirka, kan ]auki matasan kolejoji da manyan makarantu, domin yin almajircin koyon makamar aiki. Mujallar Crossroads, ta tambayi biyu, daga cikin irin wa]annan almajiran masu koyon sanin makaman aiki, na shekarar 2017, kan abin da suka koya, a lokacinsu, a Nijeriya. Ga kuma irin abubuwan da suka bayyana:
Na fahimci cewa Nijeriya ce babbar }asar da ke bayar da ku]a]e ga {ungiyar Harkokin Tattalin Arzikin {asashen Yammacin Afrika, (ECOWAS), wata ha]a]]iyar }ungiyar harkokin tattalin arzikin yanki, da ke tabbatar da zaman lafiya da ha]in kai game da harkokin tattalin arziki. {ungiyar na da wakilcin }asashe 15, kuma an kafa ta ne, a cikin shekarar 1975, a sakamakon wata yarjejeniyar da aka sanya wa hannu a Birnin Legas. Hedkwatarta kuma, na Birnin Abuja ne. A da, }ungiyar ta ECOWAS, ta taimaka wa samun dogaron harkokin tattalin arzikin yankin, da kuma tallafa wa tabbatar da zaman lafiya, a }asashen Liberia da Sierra Leone. Har ila yau, }ungiyar ta ECOWAS, ta ha]a gwiwa da hukumar USAID, domin }alubalantar ta’addanci, da rage yawan gur~acewar iskar yanayi, da kuma }ara }arfin wutar lantarki.
na Hukumar USAID
Adeshola Komolafe Da Abdulaziz Ahmad Aliyu Ne, Na Gidan Telebijin Na OAK TV, Tare Da Jami’in Gudanar Da Shirye-Shiryen Watsa Labaru Kuma Jagoransu, Bradley Hague
Duba Shafi Na 20
MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438 9CROSSROADS | August/September 2017 9
Tim
i Odu
eso,
]an
she
karu
21,
da
haih
uwa,
wan
da s
hine
zak
aran
ga
sar
gaba
tar
da G
ajer
en L
abar
i, ga
me
da T
unaw
a da
Ran
ar K
ula
da M
uhal
li ta
Dun
iya,
ta s
heka
rar
2017
, da
Ofi
shin
Jak
adan
cin
{as
ar A
mir
ka, d
ake
Bir
nin
Abu
ja y
a sh
irya
.
Ma}
asud
in s
hiry
a ga
sar,
da
aka
bu]e
ga
’yan
dag
ajin
mar
ubut
a,
shin
e do
min
inga
nta
way
ar d
a ka
wun
a ga
me
da k
ula
da m
uhal
li,
da k
uma
ya}i
da
jahi
lci.
[al
ibin
koy
on m
akam
ar h
arko
kin
lauy
a, T
imi,
ya y
i im
anin
ce
wa,
wat
a ra
nar
duni
yar
za ta
kas
ance
kya
kkya
wan
wur
in d
a ja
ma’
ar z
a su
ri}
a ka
rant
a li
tatt
afai
.
Dun
iyar
M
afar
auci
Dag
a T
imi O
du
ese
(G
aje
ren
Labari
n d
a Y
a
Lash
e G
asa
)
10 MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438
Na
san,
kaf
in in
sak
i kun
amar
.
Ba
}ara
min
kis
a ba
ne.
Bin
diga
r B
aba
ta d
a]e
ba a
yi a
mfa
ni d
a it
a ba
, lok
acin
da
nake
ne
man
har
baw
a, h
atta
, lok
acin
da
na s
a~a
ta, a
kaf
a]a,
na
sany
a ka
i, ta
na ta
yin
wat
a ’y
ar }
aram
ar }
ara,
tam
kar
wan
i sas
sa}e
n it
ace
na s
on y
a ~a
lle
daga
jiki
n bi
shiy
a. B
indi
garm
u ce
dai
; kum
a it
a m
uke
da it
a. B
a m
u ci
ka g
anin
gad
a, a
itat
uwan
da
ke k
usa
da m
u ba
. Abu
buw
an d
a su
ka f
i yaw
a sa
i ~er
aye,
da
kure
gu d
a ku
ma
zom
aye.
Can
sai
ga
wat
a ’y
ar }
aram
ar g
ada,
ko
bare
wa.
[
aya
daga
cik
in a
boka
n B
aba,
wat
au M
usa,
ya
lan}
was
he w
uya,
w
anda
, na
tabb
ata,
inda
n ha
r za
n sa
nya
wan
i mi}
a}}a
r sa
nda,
irin
ta
Peg
i, ku
sa d
a ku
mat
unsa
, to,
za
ta z
auna
dai
dai,
tam
kar
ya g
ano
zaki
ne,
a c
ikin
daj
in. A
mm
a, B
aba
ka]a
kai
kaw
ai y
a yi
, lok
acin
da
Mus
a ya
fur
ta, y
a fa
]a m
in c
ewa,
Mus
a ka
n }a
ra g
ishi
ri, a
la
baru
nsa,
dom
in a
bind
a ya
gan
o, m
ai y
iwuw
a ka
ren
daw
a ne
, ina
ku
ma
mam
akin
idan
Mus
a ya
san
cew
a, k
owa
ya s
an y
ana
}a
ra g
ishi
ri a
laba
runs
a, k
amar
yad
da P
egi t
a sa
n ya
dda
take
}ar
a ka
yan
}am
shi,
a sh
inka
fa, i
dan
ban
kaw
o m
ata
kwan
ona
ba, n
a ’y
an d
a}i}
o}i.
Har
yan
zu d
ai g
adar
ba
ta g
an n
i ba,
Ta
yi ts
aye
a w
urin
, tan
a ci
n ci
yaw
a, a
han
kali
, yay
in d
a id
anun
ta k
e }y
afta
wa,
tana
jira
n ta
da
ga ts
alle
n ga
nin
mah
arbi
. Tan
a ji
ran
mah
arbi
ne,
wan
nan
shi n
e tu
nani
na. H
ar y
anzu
ban
]ag
a ba
. Ba
kam
ar lo
kaci
n da
na
hang
o ta
ba.
Dol
e in
bi a
han
kali
. Sai
na
ji m
urya
r B
aba,
a ts
akar
kai
na.
Yan
a ce
wa
“Bi a
han
kali
. Bi a
han
kali
. Kad
a ka
yi r
awar
han
nu.”
S
ai n
a m
i}e
hann
un b
indi
gar,
na
fara
aun
awa.
’Yar
uw
ata,
Peg
i ta
ce k
aji n
a ts
ada,
}w
arai
, am
ma,
nam
a ya
fi
su;
don
hak
a, k
ifin
kw
alla
ne
cike
da
tuku
nyar
mu;
wat
au a
m
iyar
mu,
mai
ruw
a-ru
wa.
Ba
mu
sam
un c
in m
afi y
awan
nam
an
da m
uka
kaso
; mun
a ba
i wa
sojo
ji, d
omin
kad
a su
}w
ace
wa
Bab
a bi
ndig
arsa
, ko
kum
a su
abk
a ci
kin
]aki
nmu,
da
dare
, su
jany
e P
egi t
ana
kuru
ruw
a, k
o su
bar
kir
a na
, su
sany
a ni
in }
ame,
a
gaba
nsu,
su
tu~e
min
tufa
fi, s
u ce
na
isa
ri}e
kw
agir
i. A
mm
a,
maf
i yaw
an a
bubu
wan
da
muk
a ka
so, m
ukan
bai
wa
Mam
my
Koo
k, }
atuw
ar m
atar
nan
, da
ke r
aba
man
a ]a
uni,
a ya
ra; w
adda
ba ta
ta~a
tsay
uwa
ba, s
abod
a }i
bar
da k
e ts
akni
n w
uyan
ta d
a
}ugu
n da
ke
dank
waf
e ta
; Bab
a ka
n ce
, Mam
my
Koo
k na
am
fani
ne
da
wat
a ku
jera
r it
ace,
am
ma,
ina
tsam
man
in, d
ole,
yan
zu ta
ka
rye,
wan
da a
wan
i lok
aci n
ikan
je w
ajen
ta, d
a na
man
daw
a,
a ha
nnun
a, d
omin
ta m
usay
a m
ini d
a eg
usi,
ko tu
mat
ir d
a ga
ri,
kum
a in
a tu
nani
n ir
in y
awan
maz
aje
da z
a su
iya
]auk
ar w
a]an
nan
mul
a-m
ulan
dag
a sa
man
kar
yayy
un it
atuw
a. M
amm
y K
ook
ma,
ba
ta c
inik
i da
ni. S
ai d
ai k
a fa
]a m
ata
abin
da
kake
bu
kata
, ita
kum
a ta
tam
baye
ka
abin
da
kake
son
a b
a ka
. Sai
ka
ba ta
rab
in z
omo,
ita
kum
a ta
ba
ka m
anya
n al
basu
biy
u. A
bin
da z
a ka
sam
u ke
nan
. Bab
u ku
ma
abin
da
za k
a }a
ra s
amu
daga
ga
reta
. Kum
a ba
za
ka s
amu
wan
i abi
n ba
, dag
a ko
wa.
Don
hak
a,
ba m
u sa
mun
isas
assh
en a
bin
da z
a m
u ci
; sai
dai
abi
n da
zai
ka
she
man
a yu
nwa,
sai
kum
a go
be, m
u je
nem
an a
bin
da z
a m
u ci
. Am
ma,
ba
wan
da z
ai }
osar
da
mu
ba.
Bab
a ka
n ce
, da
akw
ai a
binc
i; a
binc
i kum
a m
ai y
awa,
don
hak
a,
babu
}un
cin
rayu
wa.
Am
ma,
sai
ka
yi a
rtab
u ka
fin
ka s
amu.
H
ar ta
kai
mun
a zu
barw
a, m
u la
lata
, dom
in k
ada
wan
i ya
sam
u,
wan
da w
ani t
arko
ne,
ash
e, m
uke
sany
a w
a ka
wun
anm
u, a
lo
kaci
n. Y
a ce
, Soj
oji k
an }
wac
e m
a na
abi
nci,
suka
n ku
ma
kash
e m
ana
shuk
a da
}as
ar n
oma,
kum
a m
afi y
awan
mu,
muk
an m
utu
dom
in y
unw
a. M
u, k
a]ai
, yan
zu m
uka
rage
. Wan
i ]an
}au
ye,
kam
ar O
ko, c
ike
da ja
ma’
ar d
a ke
jira
n ra
guw
a ku
ma
azza
lum
ar
gwam
nati
n da
za
ta a
iko
mas
u da
]au
ni, a
kow
ane
mak
o, d
a ku
ma
wan
i ]an
}ar
amin
]au
nin
abin
cin
da z
ai r
i}e
ciki
. Ya
ce,
haka
gw
amna
tin
take
, ko
da y
aush
e, a
zzal
uma,
sai
da]
in b
aki,
amm
a, m
utan
en n
a da
wuy
ar s
ha’a
ni, s
ai r
ayuw
a su
ke y
i; w
ai
duni
ya z
a ta
yi k
yau,
kum
a m
afi m
uhim
man
ci m
a, a
kwai
abi
nci;
ce
wa
har
jira
abi
ncin
yak
e yi
.
“A h
anka
li z
a ta
kas
he s
u,”
in ji
Bab
a, a
wat
a ra
nar
da m
uke
tafi
ya, a
han
kali
, cik
in c
iyaw
a, m
una
nem
an in
da m
uka
kafa
ta
rko.
Wan
da m
uka
tara
r ya
kam
a w
ani }
aton
~er
a. K
uma
da
rans
a, g
a ji
ni n
an, a
jiki
nsa,
am
ma,
yan
a ta
mut
suni
ya a
cik
in
kara
n ~u
rmi.
“Me
za a
yi?
” N
a ta
mba
yi B
aba,
don
ya
mi}
o m
in w
u}a,
wad
da
ke d
a ja
n }y
alle
]au
re a
~ot
arta
.
MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438 11
“Hak
a m
uke
zaun
e a
}auy
en n
a O
ko”,
in ji
shi
, sai
kum
a na
gan
o id
anun
sa, a
bay
an k
aina
, a lo
kaci
n da
na
kaw
o gw
iwow
ina
}asa
, da
wu}
ar, a
han
nuna
, dom
in in
yan
ke ta
rkon
, am
ma
ya g
agar
a,
}arf
en k
uben
na
ci m
in ta
fin
hann
u, g
a ja
n ts
umm
an y
a }i
]an
ta
imak
a w
a ta
fin
hann
una,
ya
ji la
ushi
.
“Yun
wa
ce z
a ta
kas
he k
owa,
a O
ko, B
aba.
Ban
da
wa]
anda
ke
zaun
e a
ciki
n sh
i.” N
a am
sa b
aba,
da
wat
a m
urya
r da
ke
fa]a
min
za
n iy
a ki
san
kai,
“can
cik
in z
uciy
ata.
Ban
da
was
a. A
huw
a.”
Sai
na
soka
wa
~era
n w
anna
n w
u}ar
, na
ji y
a yi
wat
a ts
uww
a, y
a sh
ura,
ya
sake
shu
raw
a, s
ai y
a ka
me.
Al’
amar
i ya
yi k
yau
yanz
u,
sai n
a ra
]a w
a ga
war
nam
an c
ewa,
ba
nan
za k
i tsa
ya b
a, s
ai k
in
sha
wah
ala
tare
da
mu.
Sai
na
kall
i Bab
a, s
hi k
uma
sai y
a gi
rgiz
a ka
i, gi
rar
idon
sa n
a da
ma,
ta ]
aga,
yan
a m
urm
ushi
, na
hagu
ku
ma,
da
yake
far
i, fa
t, ba
i nun
a ko
mai
ba.
Ban
san
dal
ilin
da
ya s
a ya
ke w
ani a
lfah
ari b
a, y
a sh
a ka
she
man
yan
nam
u, ir
in s
u ka
ren
daw
a, k
uma
ni lu
ma
wa
~era
wu}
a, k
a]ai
, na
yi, a
zuc
iya.
S
ai y
a bu
]e b
aki,
ya k
awo
hann
unsa
, ya
ci g
aba
da m
urza
far
ar
}asu
mba
. Sai
ya
ce, “
Min
na, k
a sa
urar
e ni
,” m
urya
rsa
ta f
ara
bu]e
wa,
“B
abu
wan
da z
ai m
utu,
a O
ko, d
on y
unw
a. T
abba
s, z
a su
mut
u, d
a ci
ki b
abu
kom
ai, a
mm
a, b
abu
wan
i, m
utum
, til
o, a
ci
kins
u, d
a za
i mut
u, d
a ci
ki b
abu
kom
ai. [
auni
n da
muk
e sa
mu,
ya
tabb
atar
da
haka
.” A
l’am
arin
na
yi m
in c
iwo
da y
ake
mag
ana
gam
e da
mut
uwar
mut
anen
Oko
, abo
kain
a, ’
yan
uwan
mu,
na
kusa
, am
ma,
a c
ikin
kai
na, w
ani a
bu n
a m
otsi
, yan
a ta
bbat
ar m
in
da w
ani a
bu, k
uma
na s
an g
aski
ya n
e; k
amar
dai
yad
da B
aba
ya
amba
ta.
“Peg
i, ni
da
ke m
a, h
aka,
na
fara
mag
ana,
sai
Bab
a ya
kw
a~e
ni.
“A’a
,” y
a da
kata
r da
ni.
“Me
ya s
a?”
“Kai
da
Peg
i, ba
ku
rayu
wa
irin
ta s
u. K
uma
don
haka
, ba
za k
u m
utu
ba, k
amar
su.
”
Na
tam
baya
, “T
a ya
ya m
uka
bam
bant
a, B
aba?
” ko
wa,
a O
ko
yana
cin
abu
]ay
a ne
, har
da
ma
iyal
aina
, don
hak
a, b
an g
a ya
dda
za m
u ts
ira
daga
wan
nan
wul
akan
tacc
iyar
mut
uwar
ba,
da
Bab
a ya
ce,
za
ta ~
arko
gab
a ]a
ya a
Oko
.
“Ka
zo n
an, t
are
da n
i ne.
Ka
zo n
e, c
ikin
wan
nan
daji
n, ta
re d
a ni
,” in
ji s
hi. S
ai h
annu
sa y
a fa
ra s
usar
}as
umba
, kam
ar y
ana
wan
i tun
ani,
mai
zur
fi, s
ai y
a yi
shi
ru, n
i kum
a sa
i na
yi ta
gum
i, a
kunc
ina,
na
taya
shi
yin
wan
nan
}wa}
}war
an tu
nani
. In
a ts
amm
anin
Bab
a ya
far
a m
anta
wa,
don
hak
a, s
ai n
a fa
ra f
a]a
mas
a. “
Maf
i yaw
an m
utan
e na
zuw
a na
n, B
aba.
Ba
mu
ka]a
i ba
ne.”
“Eh,
hak
a ne
,” in
ji s
hi, y
a ku
ma
kall
i sam
a, s
ai n
a ga
mur
mus
hin
idan
unsa
. Bab
a ka
n yi
hak
a, id
an y
ana
da b
ukat
ar y
a ba
yyan
a w
ani a
bu; m
ai y
iwuw
a, w
ani s
irri
ne,
na
fara
uta;
ko
irin
yad
da
zan
bi a
kuya
r da
wa,
in s
amu
]uny
a, m
ai k
yau;
ko
kum
a bi
n sa
wun
zom
o, h
ar y
a zu
wa
ram
insa
, in
yi m
a sa
tura
ren
haya
}i.
Nik
an y
i mam
akin
yad
da y
ake
yi. Y
adda
Bab
a ke
mag
ana,
wan
i lo
kaci
, da
fush
i, a
mur
yars
a, a
mm
a, y
ana
mur
mus
hi d
a id
anun
sa.
Peg
i ce
ta f
a]a
min
, “w
ata
irin
bai
wa
ce.”
.
“Bab
u w
anda
ke
zuw
a ci
kin
wan
nan
ru}u
}in,
” in
ji B
aba.
“[
an
ba }
ara.
”
Na
san
haka
. “K
uma
sabo
da k
a ta
ho d
a P
egi d
a ni
, har
ya
zuw
a na
n, c
ikin
wan
nan
daji
n ne
, ya
sany
a ba
za
mu
mut
u, k
amar
sa
uran
ba?
Na
tam
baya
.
Bab
a ya
gir
giza
kai
ya
ce m
in “
haka
ne.
” Y
a ce
Peg
i, da
ni,
daba
n m
uke;
mun
a da
rai
ne,
a c
ikin
idan
unm
u. Y
a ce
, hak
a ne
, a
wan
nan
tsoh
on d
ajin
. Ya
ce, m
un h
a]u
da tu
shen
mu,
a w
anna
n sa
uyoy
in it
atuw
an; k
uma
mun
a da
dan
gant
aka.
Ya
ce, w
anna
n ne
ya
sany
a, d
alil
in d
a P
egi c
e, k
a]ai
, ta
san
inda
za
ta iy
a ga
nin
fita
ttun
itat
uwa,
irin
su
fila
war
ros
emar
y, d
a ta
rrag
on d
a ku
ma
cum
in; w
anna
n ne
dal
ilin
da
ya s
anya
za
ta iy
a sh
iga
daji
n, a
ci
kin
wat
anni
n ka
ka, t
a ku
ma
daw
o da
]an
jar
tuff
a, c
ike
da
baki
nta;
wan
nan
ya s
anya
nak
e gu
du ta
mka
r ga
da, k
uma
dali
lin
da y
a sa
nya
ba n
i tso
ron
haw
a sa
man
dog
ayen
itat
uwan
gam
ba.
Bab
a ya
bay
yana
man
a, “
kuna
da
ala}
a da
itat
uwa.
” “K
un z
arce
ko
wa,
a }
auye
n na
Oko
. Ba
ku g
ani b
a,”
in ji
shi
. “B
a ku
ga
yadd
a ku
ka s
amu
sau}
in s
higo
wa
nan
ba?
Sau
naw
a ku
ma
kuke
so
n ku
kw
anta
a }
ar}a
shin
san
yin
inuw
ar it
atuw
a, f
iye
da }
ar}
12 MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438
ashi
n }u
rar
hazo
n bu
kkok
i? K
una
jin
yadd
a da
jin
ke s
higa
cik
in
jiki
nku,
kun
a sh
a da
ga w
ata
}ara
mar
}or
ama,
? S
ai y
a ku
ma
num
fasa
, ya
kall
e ni
. Iri
n m
ugun
kal
lon
nan
na s
a; ir
in w
anda
ke
shi
ga ji
ka, h
ar y
a zu
wa
ciki
n }a
shi;
irin
wan
da k
e sa
nya
ni
man
taw
a da
tuna
nin
da n
ake
yi; i
rin
wan
da, a
gas
kiya
, ke
sany
a in
fah
imci
abi
n da
yak
e fa
]a. “
Kai
da
Peg
i, ba
za
ku m
utu
kam
ar
saur
an b
a. D
omin
, duk
anku
, wa]
anna
n it
atuw
an w
anna
n sa
r}a}
}iy
ar, d
a ]a
nyun
itat
uwa,
da
jar
}asa
, da
bulu
n sa
rari
n sa
man
iya,
da
ruw
an n
an g
arai
- ga
rai,
ya f
i wat
a ka
far
ta a
binc
i. A
nan
za
ku ts
ira.
Wan
nan
ita
ce r
ayuw
arku
, duk
wat
a ha
tsan
iyar
da
za ta
ta
shi a
Oko
. Kum
a, d
omin
, a g
aski
ya, k
o da
yau
she,
kun
a a
raye
, id
an k
una
ciki
n w
a]an
nan
itat
uwan
, Oko
ba
zai i
ya k
ashe
ku
ba.
Ray
uwar
ku n
a ci
kin
daji
, kum
a ra
nku
daid
ai y
ake
da n
a it
atuw
a,
babu
mut
umin
da
zai,
ta~a
fit
ar m
aku
da r
ai, k
uma,
” sa
i ya
na]e
ha
nnun
sa n
a da
ma,
a ~
awon
wan
i }at
on it
acen
ma]
aci.”
Kum
a,
a ga
skiy
a, id
an w
ani,
a O
ko, y
a sa
n ha
ka, i
dan
har
akw
ai s
hi, t
are
da w
a]an
nan
itat
uwan
, bai
kai
ka
ba, d
a P
egi,
to, k
uma
Oko
ba
zai k
ashe
su
ba, a
cik
in s
au}i
.” S
ai h
away
e su
ka z
ubo
min
, gam
e da
abi
n da
Bab
a ya
am
bata
, am
ma,
ban
bar
i ya
gani
ba,
ko
da
yake
, ina
tsam
man
in y
a sa
ni. S
ai n
a ju
ya, n
a ka
wo
wat
a ts
ohuw
ar
riga
, na
shar
e ha
way
en, n
a ko
ma
na f
uska
nci B
aba,
wan
da y
a ce
, ya
kam
ata
mu
mat
sa, m
u du
ba ta
rkon
, yan
a }o
}ari
n nu
na b
a a
koya
r da
shi
wan
i abu
mai
am
fani
ba;
kam
ar y
adda
na
yi h
away
e,
gam
e da
wa]
ansu
’ya
n ka
lmom
i.
Wan
nan
jaw
abin
ya
shig
a ci
kin
kai n
a. M
e ya
sa
ba z
ai s
higa
ba
? W
anna
n sh
i ne
jaw
abin
Bab
a, m
afi m
a’an
a, n
a }a
rshe
, ka
fin
ya a
rce.
Abi
n da
’ya
ta k
e ce
wa
ke n
an, a
rcew
a, a
mm
a, b
a m
utuw
a ba
. Sai
muk
a na
]e s
hi a
cik
in w
ata
taba
rmar
kab
a, m
uka
bizn
e sh
i, a
baya
n w
ani g
ida,
sai
muk
a je
waj
en s
ojoj
i, m
uka
yi
raji
star
sa, a
cik
in li
ttaf
i, tu
n da
bab
u sa
uran
. Peg
i sai
ta f
a]a
wa
mut
umin
, da
ke z
aune
kan
tebu
ri, y
ana
girg
iza
kai,
yana
kar
tar
wan
i abu
, dag
a ci
kin
wan
i bab
ban
litt
afin
da
ke g
aban
sa, c
ewa,
“R
anka
ya
da]e
, 331
3.”
Hak
a m
ukan
yi,
a O
ko. I
dan
an h
aife
ka,
za
a b
a ka
lam
ba. I
dan
kum
a ka
mut
u, s
ai a
kan
kare
lam
bar.
Wan
i da
]i g
ame
da m
utuw
ar ta
Bab
a, it
a ce
, a c
ikin
wat
a }a
ram
ar
taka
rda,
mai
ruw
an }
asa-
}asa
, ya
~oye
]au
ninm
u na
mak
o-m
ako;
M
amm
y K
ook
ta s
an B
aba,
sar
ai. B
abu
wan
da k
e da
abi
n da
zai
baya
r.
Bab
u sa
uran
maj
iya
}arf
i a O
ko. S
ai m
utan
e m
asu
]an
jiki
. M
azaj
en d
a ke
da
jiki
mai
laun
in }
asa,
wan
da y
a du
she
sabo
da
aiki
, a c
ikin
ran
a, d
a sh
uka
da k
uma
girb
ar m
asar
a, d
a w
ake,
da
doy
a. M
azan
da
ke d
a da
mts
e, id
an s
una
cika
cik
i. W
a]an
su
maz
ajen
, sun
zo,
su
sadu
da
ni, l
okac
in d
a na
jany
o w
ata
gada
. Ta
yi n
auyi
n ga
ske
da b
a za
n iy
a ]a
ukar
ta, a
kaf
a]a
ba, d
omin
ba
ni
da }
arfi
, na
kum
a ga
ji, n
a ja
nyo
ta d
a ni
sa. M
aza
ne, w
a]an
da n
a sa
n fu
skok
insu
, sos
ai. M
usa,
da
lan}
was
assa
r fu
skar
sa, s
ai T
ama.
W
anda
ha}
oran
sa s
uka
kark
ace,
da
gefe
yak
e ta
unar
rak
e, s
ai
Zub
a, w
anda
ke
kall
on r
uduw
a, k
uma
na h
agu
kam
ar y
ana
kall
o sa
ma
ne, n
a da
man
yan
a ka
llon
}as
a; a
boka
n B
aba
ne. S
ojoj
in
sun
zo w
ajen
mu,
da
suka
ga
abin
da
muk
e ja
nye
da s
hi. S
un y
i ta
ihun
tam
baye
-tam
baye
, da
fara
’a, d
on h
aka,
sai
na
ji ts
oron
fu
skan
tars
u da
haw
aye.
Ban
san
dal
ilin
da
ya s
a su
ke f
arin
cik
i ba
, gad
a ce
ka]
ai, k
uma
idan
har
duk
anm
u za
mu
ci, s
ai d
ai k
owa
ya s
amu
tsok
a ]a
ya. S
un b
i mu,
har
ya
zuw
a bu
kkar
mu,
inda
Peg
i ta
run
tum
a, ta
kaw
o w
u}ar
da
ke ja
n }e
lle,
laba
rin
da y
a ba
zu k
e na
n, lo
kaci
n da
Peg
i ta
daw
o da
tuff
a.
Na
shir
ya k
omaw
a ci
kin
itat
uwan
, gob
e. Z
an je
in y
i wa
Peg
i ba
n- k
wan
a; ta
zau
na, a
waj
e, ta
na a
mfa
ni d
a w
u}ar
da
ke d
a fa
tar
gada
, mai
}as
a-}a
sa. A
bin
da y
a yi
sau
ra k
e na
n, ji
ya. A
bin
da
ke b
ukat
ar w
arke
wa,
kum
a ta
re d
a w
a]an
su }
anan
an s
ilil
in b
aza.
M
un b
ai w
a so
joji
n ka
sons
u, f
iye
ma
da n
a m
u K
ason
, dom
in ir
in
mur
mus
hin
da s
uke
yi, b
a za
i han
a su
bu]
e ha
}ora
nsu
ba. K
uma
Mam
my
Koo
k ta
ba
mu
wan
i ]an
}ar
amin
yaj
i da
wa]
ansu
lem
o,
mad
adin
maf
i yaw
an n
aman
, da
kum
a du
kan
}asu
suw
an, w
anda
lo
kaci
n da
aka
kaw
o w
u}ar
, za
mu
iya
sam
un }
ari.
{ar
amin
na
man
da
aka
bar
man
a, z
a m
u ra
ba w
a m
utan
en d
a ke
jin
yunw
a ne
, a O
ko. S
ai d
ai m
u aj
iye
]an
ka]a
n. P
egi t
a ce
, za
mu
ci n
ama,
ya
u, a
mm
a, k
ada
in ts
amm
ani z
a m
u yi
dau
la n
e. T
a fa
]i h
aka
ne
da id
anun
ta, s
ai n
a gi
rgiz
a ka
i. “N
a sa
ni. M
usay
a ce
kaw
ai, t
a ci
n w
ani a
bu, m
aim
akon
}w
alla
. Sai
na
ce s
ai n
a zo
,” s
ai n
a fi
ce d
aga
gida
, na
bi w
anna
n ha
nyar
, mai
}ur
a, ta
zuw
a da
jin
na O
ko, h
ar
ya z
uwa
ciki
n it
atuw
a.
MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438 13
ranar 26 ga watan Mayun shekarar 2017, Ambasada W. Stuart Symington ya }addamar da wani katafaren
Dandalin {asar Amirka, na farko, da zai ri}a bayar da Fifiko ga Al’adun Nijeriya. A wajen bikin, wanda shugabannin harkokin fasaha, da kafofin watsa labaru suka halarta, Ambasada Symington ya bayyana cewa, wannan dandalin wata cibiya ce ga jama’ar Nijeriya, don su bun}asa ra’ayoyinsu, kazalika da sanin duk wani al’amari game da al’adu da jama’ar {asar Amirka.
Wannan dandalin, Cibiyar Ha]in Gwiwar {ir}ire-}ir}ire, ta CcHUB ce, cibiyar da ke yaye masana harkokin kasuwancin da ke kafa ha]a]]un }ungiyoyi da kuma samar da ku]a]en “jarin fara kasuwanci,” da ma warware duk wa]ansu matsaloli da ke damun kyautata jin da]in rayuwa, kuma ta kafa shi ne, a yankin Yaba, na Legas. Babban Jami’in Cibiyar ta CcHUB, Bosun Tijani, ya bayyana cewa,
fishin Jakadancin {asar Amirka, da ke Nijeriya, ya za~o matasan Nijeriya, har 100, domin su shiga shirin Mandela
Washington Fellows, na wannan shekarar, tun daga ranar 15, ga watan Yuni, har ya zuwa 2, ga watan Agustan shekarar 2017. An za~o ]aliban ne, daga cikin wa]anda suka bukaci shiga shirin su dubu 22, bayan da aka yi wata }wa}}warar tacewar da har ta ha]a da karanta takardun bukatar dubu ]aya da 600, da ma’aikatan ofishin suka yi, da ma yin tambayoyi, ga ]alibai
400, na }arshe, da suka fito daga garuruwa bakwai. Liyafar ban-kwanan da aka yi masu, ta }unshi har da shiga harkokin }wararru kan kasuwanci, da na shugabannin }ungiyoyin NGO, da suke da ala}a da shirye-shiryen shugabancin, har hu]u: watau na harkokin kasuwanci, da shugabancin al’umma, da gudahar da harkokin jama’a, da kuma abin da ya shafi makamashi. Misis Toyin Saraki, wadda ta kafa Asusun Kulawa na Afrika, da
Tonye Cole Ne, Tare Da Wa]ansu [aliban Shirin Mandela Washington, Na Shekarar 2017, A Wajen Liyafar Ban-Kwanan Da Aka Shirya Ma Su, Kafin Su Tashi.
Babban Jami’in Harkokin Jakadanci, F. John Bray (A Gefen Hagu), Sai Ambasada Symington, (A Gefen Dama), A Wajen Bikin Bu]e Cibiyar Bayanai Ta {asar Amirka, Mai Suna CcHUB, A Unguwar Yaba, Dake Legas.
Duba Shafi Na 21 Duba Shafi Na 22
14 MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438
Ana alfahari da bambancin al’adun Nijeriya, a cikin gida da kuma waje;
amma, ba duk ke na’am da irin }wa}}waran aikin da ake yi ba, na tattalin irin wa]annan kayayyakin gado. Ofishin Jakadancin Amirka, da ke Nijeriya, ya ha]a hannu da masu ruwa da tsaki, a cikin ’yan shekarun nan, game da ]imbin ayyukan irin yadda ake tattalin al’adu, ta hannun Asusun Jakada Kan Tattalin Al’adu (AFCP). Ka]an daga cikin manyan ayyukan asusun na AFCP, sun ha]a da }awata Hasumiyar Gobarau, da aka gina, a cikin {arni na 18, a garin Katsina, ]aya daga cikin tsofaffin gine-gine, masu tsawo, a Nijeriya; da kuma }awata Kofar Kansakali, da aka gina a cikin {arni na 12, ]aya daga cikin }ofofi 15, da ke
jikin ganuwar Birnin Kano. A shekarar 2016, Ofishin
Jakadancin {asar Amirka, a Nijeriya, ta hannun ayyukan asusun na AFCP, sun bayar da ku]a]e, domin “Sake Tsarin Nijeriya: Ayyukan Ceto Abubuwan Da Ke [akunan Ajiyar Kayayyakin Tarihi,” ta hannun wani ha]in gwiwar da ke tsakanin Hukumar Kula da Abubuwa da [akunan Ajiyar Kayayyakin Tarihi ta {asa (NCMM), da Jami’ar Ahmadu Bello, da ke Zaria, da kuma {ungiyar Tanadin Al’adu ta Duniya, AlICCROM, da ke Birnin Rome. Ma}asudin aikin na Sake Tsarin Nijeriya, shi ne a taimaka wajen }o}arin tattali, a Nijeriya, ta hanyar horar da jami’ai daga wuraren ajiyar kayayyakin tarihin da ke }asa da kuma na jami’ar, ta
hanyar yin amfani da sake tsarin da kuma jerantawa. An za~i Gidan Ajiyar Kayayyakin Tarihi, da ke garin Jos, domin kar~ar ba}uncin gudanar da wannan bitar.
Bita Ga Jami’an [akunan Kayayyakin Tarihi
A cikin watan Mayun shekarar 2017, abokan ha]in gwiwar aikin sake tsarin Nijeriyar, sun kira wani taron }ara wa juna sani, na kwanaki 15, don jami’an da ke kula da ]akunan ajiyar kayayyakin tarihi, su 40, daga gidajen ajiyar kayayyakin tarihi, 12, a Gidan Ajiyar Kayayyakin Tarihi na {asa da ke garin Jos. Kafin wannan bitar, sashen ajiyar na gidan ajiyar kayayyakin tarihin, na Jos, ba shi da kyawon gani: kayayyakin tarihi na itace sun ru~e, an kuma
Dokta Terry Little Ne, Na Hukumar ICCROM, (A Gefen Dama), Yake Jagorancin Rundunar Sake Fasalin Gidan Ajiyar Kayayyakin Tahiri Na Jos.
MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438 15
cunkushe su, a kantoci, wa]ansu kuma a }asa, ba tare da wani tsari na jerantawa ba. Ga annakiya kan fatu da kayayyakin tarihin na itace, yayin da ma ~angarorin tukwanen terracotta ke ta lalacewa, a inda rufi ke zubar ruwan sama. Yayin da dukan kayayyakin tarihin da dillalai suka kawo, don sayarwa, suna nan cunkushe, kan jiran masana su bayar da shawarar tantance su, kafin a saya.
Masu koyarwar da kuma ]aliban ne, suka sake fasalin ]akin ajiyar kayayyakin tarihin, a lokacin wannan bitar; aka kuma tsabtace ]akunan ajiyar kayayyaki, aka gyatta kantocin da suka lalace, yayin da aka }ara wa]ansu. Fiye da kayayyakin tarihi dubu 20, da ke akwai, a wannan ]akin ajiyar kayayyakin tarihin, da aka tsabtace, aka jera, aka kuma sake masu wuraren ajiya. Ko da yake ana da bukatar ku]a]en gudanar da aikin sake tsarin, zimma da sadaukar da kai, da han}oron masu kula da ]akin, na daga cikin manyan abubuwan da suka kawo wannan canjin.
A tsakanin watan Yuni Da Dissambar Shekarar
2017, za a yi amfani da wa]annan ]aliban 40, wajen yin amfani da wannan sabuwar hanyar sake tsarin, a dukan ]akunan ajiyar kayayyakin tarihi 12, da ake da su. A watan Disambar shekarar ta 2017 kuma, tawagar aikin sake tsarin, ta Nijeriya, za ta kira wani taron bitar, inda masu kula da ]akunan ajiyar kayayyakin tarihin, za su nuna irin }wazon da suke da shi, na sake tsarin, a wuraren aikinsu.
Bikin Rufe Bita Da Bu]e Baje KoliA ranar 2, ga watan Yunin
shekarar 2017, abokan ha]in gwiwar Ayyukan Re-Org Nigeria, suka kira wani biki, na kawo }arshen bitar da suka yi, da kuma bu]e bikin baje koli, a Gidan Ajiyar Kayayyakin Tahiri na garin Jos. Bikin, ya taimaka, wajen fahimtarwa game da yadda aka sake fasalin Gidan Ajiyar Kayayyakin Tarihin na Jos, da kuma janyo hankulan al’umma, game da sabon bikin baje koli, na farko, tun shekarar 2014. Babban Jami’in Hul]a da Jama’a, Aruna Amirthanayagam, da uwargidansa, tare da rufin bayan wakilan ofishin jakadanci, sun shiga sahun sauran ba}i, a wani cunkusasshen zauren taro, domin bayar da takardun shaidar kammala bitar ga wa]anda aka koya. Sauran ba}in sun ha]a da wakilan gwamnatin
Kayayyakin Tarihin Dake Ajiye, A Gidan Ajiyar Kayayyakin Tahiri Na Jos
Jami’in Harkokin Hul]a Da Jama’a, Aruna Amirthanayagam Ne; Da Farfesa Umar Buratai, Shugaban Harkokin Al’adu Na Jami’ar Ahmadu Bello, ABU, Dake Zaria; Sai Dokta Yusuf Abdallah Usman, Babbban Darektan Hukumar Kula Da Gidajen Ajiyar Kayayyakin Tarihi Da Na Al’adu, (NCMM), Bayan Da Aka Bu]e Bikin Baje Kolin Nan, Mai Suna: “|oyayyun Kayayyakin Tarihin Dake Gidajen Ajiyar Kayayyakin Tarihi Na Jos”
Duba Shafi Na 22
16 MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438
}alla, akwai Fulani miliyan 25, da ke zaune a kusan
}asashe 20, da ke nahiyar Afrika, yayinda fiye da rabinsu ke zaune a Nijeriya. Yayin da, da dama, suka yi watsi da rayuwarsu, ta yawon kiwo, misalin kashi ]aya cikin uku, har yanzu, suna nan kan al’adarsu, abin da ya sanya suka kasance
rundunar makiyayan da ta fi kowace girma, a duniya, a yau.
A tarihi, makiyaya, da manoma, na da muhimmanci kusan iri ]aya. Dabbobi dai na kiwo ne a kan sauran yabanyar da aka bari, yayin da shanu kan samar da takin da ake
noman gonaki. Bisa ga al’ada, shugabanninsu, kan warware
duk wata matsalar da kan taso, a da, kafin ta zama
fitina. Amma, a cikin ’yan shekarun nan, }aruwar yawan
jama’a, da canjin yanayi, sun yi matu}ar dakushe
wuraren kiwo, da mashayar dabbobi, wanda, wani loton,
kan haddasa fitina, a tsakanin }ungiyoyin biyu.
Hukumar USAID ta lura da wannan abin takaici, sai ta fara tallafa wa jerin tattaunawar tabbatar da zaman lumana, domin haifar da kyakkyawar fahimtar da masu kawo tashin hankalin, da kuma gabatar da abubuwan da za su rage rashin jittuwa, da kuma }ara fahimtar juna.
Hukumar USAID Ta Ha]a Hannu Da Al’umma Don Magance Tashin Hankali Tsakanin Manoma Da Makiyayan Nijeriya
Misalin Kashi [aya Cikin Uku, Na Fulani Miliyan 25, Dake Yammacin Afrika, Ba Su Da Wata Rayuwar Da Ta Wuce Kiwo Shanu. Sune Kuma Makiyayan Da Suka Fi Kowa]anne Makiyayan Yawa, A Duniya, A Yau. Hukumar USAID Da {ungiyar Mercy Corps Ne, Suka Bayar Da Wannan Hoton.
MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438 17
Hukumar ta USAID, tare da ha]in gwiwar Hukumar Mercy, sun gudanar da wani bincike, a shekarar 2015, wanda ya fito da cewa, warware matsalolin, a wuri guda, ba su da wani tasiri, kuma, mai yiwuwa tunanin al’amma ya fi tasiri, ga al’amarin.
Yawan shigar makamai, a hannun jama’a, da kore jama’ar, da ma }aruwar satar shanu, na daga cikin al’amurran da ke }ara tayar da irin wa]annan tashe-tashen hankula. Al’amarin ya haddasa rasa rayuwa fiye da dubu hu]u, a bara, wanda ya tabbatar da asarar harajin misalin dolar Amirka miliyan dubu 13, ko miliyan 700, daga shekarun 2013, zuwa 2015, a cewar ha]in gwiwar na hukumar ta USAID da Mercy Corps.
Tashin hankalin kan faru ne, a duk lokacin da }ananan yara ke kiwon shanun da suka shiga gonaki. Wajen mayar da martini, akan harbe ko a zuba wa dabbobin guba, wa]anda su ne dukiyar al’adar duk wani Bafillatani. Wannan, kan haddasa ruruta tashin hankali, a ~angarorin biyu. Amma, tattaunawa, domin samun mafitar kawo zaman lafiya, a tsakanin manoma da makiyaya, ta nuna cewa, gine-gine, da gonaki, da hanyoyi, sun fara toshe dukan burtalolin da {ungiyar {asashen Yammacin Afrika, (ECOWAS), ta ke~e. A sakamakon haka, shanu kan abka wa gonaki, su yi ~arna.
Irin wa]annan tarurrukan tattaunawar kan gano mafita, kamar ta killace burtalin shanun,
a cikin gonaki, da kuma gudanar da wayar da kawunan jama’a, domin }ara fahimtar juna. Haka ma, bita na taimaka wa mutanen }auyuka, game da fahimtar yadda za a mutunta juna, da kuma zaman tattaunawar da za ta kai ga gano mafita. Bugu da }ari, shirin hukumar ta USAID, game da yin amfani da rediyo da telebijin, wajen ilmantar da jama’a, game da manyan al’amurran da ke kawo tashe-tashen hankulan za su taimaka.
A sakamakon haka, wa]ansu al’ummar, kan amince da su ke~e }afa 10, a tsakanin gonaki da burtaloli. Har ila yau, sukan amince da fito da wani shiri, na gaskiyar yin adalci, da hakimai ke sa a biya diyya, a duk lokacin da aka lalata wata albarkar gona. Idan har aka yi wata ~arna, a gona, manoman da makiyayan, kan yi }o}arin sasantawa. Idan har hakan ba ta samu ba, sai a gabatar da shari’ar gaban kwamitin da ya
A Sama: Osaka Sansui Ne, Wani Manomin Dake Zaune A Yankin Karkarar Ardor Siding, Na Tsakiya Jihar Nasarawa, Yake Jawabi, A Wajen Wani Taron Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Hukumar USAID Ta Shirya. Hukumar USAID Da {ungiyar Neman Fagen Fahimtar Juna Suka Bayar Da Hoton. A {asa: Fiye Da Masu Halartar Wannan Taron Na Hukumar USAID, Su 150, Dake Sanye Da Rawunna, Suka Tallafa Wa Taron Domin Tabbatar Da Jittuwa, Dangane Da Kawo {arshen Duk Wata Tarzoma, A Cikin Watan Afrilu. Hukumar USAID Da Zack Taylor Ne, Suka Bayar Da Hoton.
Duba Shafi Na 22
18 MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438
A matsayina, na jami’in bayar da shawarwari, na yanke shawarwari kan
takardun bayar da iznin shige da fice, watau visas, ga fiye da mutane dubu 25, amma, na fi murnar amincewa da bukatun ]alibai.
Lokacin bazara ya fi kowane lokaci hada-hadar bukatar neman visar {asar Amirka, da kuma ]imbin ]aliban da ke bukatar zuwa }asar, kafin a fara shekarar karatu. Wannan, shi ne irin abubuwan da ake gani, a dukan teburorin ofisoshin jakadancin, }anana da manya, a duniya, amma, al’amarin ya fi }amari, musamman, a Nijeriya, inda yawan matasa ke ta }aruwa.
A matsayinta, na jagorar harkokin tattalin arzikin Afrika, kuma }asar da ta fi kowacce yawan jama’a, Nijeriya na aikewa da ]alibai zuwa {asar Amirka, fiye da duk wata }asa, da ke nahiyar. Ya zuwa watan Mayun shekarar 2017, akwai ]aliban Nijeriya dubu 14, da 438, da ke karatu, daga cikin ]alibai dubu 52, da 100, daga ]aukacin Afrika, a cewar Ma’aikatar Tsaron Cikin Gida. Yawan ]aliban Nijeriya, ya }aru da kashi 44, cikin 100, a cikin shekaru uku, da suka wuce, sai kuma a Jihar Texas, inda suka fi yawan zuwa, nesa ba kusa ba.
Domin taimaka wa ]aliban, a wannan tutsetseniyar ta lokacin bazarar, sassan Bayar da Shawarwari da na Hul]a da Jama’a, na Ofishin Jakadancin {asar Amirka, da ke Birnin Abuja, na ji~inci kafofin watsa labaru, na cikin gida, a cikin watan Yuli, domin bayyana irin yadda ake tafiyar da bukatun samun visar. Wani babban ~angare na wannan
}o}arin, watsi ya yi da al’amarin. Tambayar da aka saba yi, game da wa]annan manya-manyan ayyuka, su ne irin yadda Dokar Shugaban {asa ke gudanar da harkokin tafiye-tafiyen da suka shafi Nijeriya, wanda, har idan }asar ta Amirka, na bayar da takardun visa, ga dukan jama’ar da ke nan. A gaskiya, Dokar ta Shugaban {asa, ba ta fitar da Nijeriya ba, ko da wai, yayin da har yanzu, ake ci gaba da bayar da ]imbin takardun visar, na kowane rukuni, yadda ya kamata.
Babban sa}onmu ga duk wanda ke bukatar visar shi ne, makarantun }asar ta Amirka, na kasuwanci ne, za su kuma ci gaba da yin marhabin da ]alibai daga dukan fa]in duniya. Akwai makarantu dubu takwas da 774, da ke {asar Amirka, da aka amince su kar~i ]aliban }asashen waje. Da zarar an samu amincewar shiga makarantar, to, ]alibi zai samu visa. Mafi yawan kan nemi rukunin visa “F”, wadda ke
Daga James Swift
Wa]anda Suka Samu Kyautar Babbar Dama Ne, Ta Shekarar 2017, Tare Da Jagoransu, Malate Atajiri. (A Tsakiya).
MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438 19
da }arfin da muke da shi, da karimcinmu da zimma da kuma abincinmu...”
Ya tunatar da ba}in cewa, “a ]aukacint tarihin {asar Amirka, irin bambancin da muke da shi, kamar na jama’ar Nijeriya, shi ne tushen firgici, wanda a wani lokacin kan nemi ya }alubalanci tarayyarmu. George Washington ya yi garga]in cewa, babu wani mahalukin da ka iya neman ya gurgunta mu, ko ya kawar da mu, sai idan ya fara da kai hari ga ha]in kan gwamnatinmu, kuma shi kansa Abraham Lincoln bai
amincewa da yin mafi yawan karatun darussa, yayin da visa mai rukun “M”, sai wa]ansu sana’o’i, irin na tu}in jirgin sama.
Babu wani ~oye-~oye, wajen samun visa. Dole ne, bukatarka ta nuna cewa kai ]alibi ne. Dole, su kuma nuna tabbacin biyan ku]a]en karatu, da ku]a]en kashewar yau da kullum, ya-allah ta hannun ]an uwa, ko kuma gurbin }aro ilmi. A }arshe, dole, a nuna lokacin da za a dawo gida, bayan an kammala karatu.
Ga kowane ]alibi kuma, karatu, a babbar makarata ba }aramin zubin adashi ba ne, na ku]a]e da lokaci. Makarantun, na da inganci, amma akwai tsada. Idan ka yi amfani da ni kaina, na sami takardar babban digiri, a fannin kasuwanci, watau MBA, daga Jami’ar Hawaii, wanda sai na share shekara ]aya da rabi,
yi }asa a gwiwa ba, dangane da dagewa kan ha]in kai, a lokacin rayuwarsa.”
Jakadan ya yi nuni da wa]ansu wahalolin da }asar ta Amirka ke fuskanta, domin ta kare ha]in kanta da kuma samar da duk wata nasarar da ta shafi juriyar da tsayin-dakar shugabanni da ’yan }asa, dokin tabbatar da adalci ga kowa.
Mafi yawa kuma, Ambasada Symington ya yi imanin cewa, Nijeriya na da }arfin da za ta fuskanci, ta kuma magance irin wannan }alubale. “A yau, Nijeriya ta ci sa’ar da take da shugabanni da
ba ni zuwa aiki, na kuma biya misalin dolar Amirka dubu 40, wanda a cikin shekaru 15, na biya. Kowane ]alibi na da bukatar bincikar kai, ya-allah bisa ga shirin samun }wa}}waran ilmi ko wata kafa ta tattalin arziki. Gagarumar kafar kutsawa domin samun gabalar kuwa, ita ce ta shirin EducationUSA, wani shiri na Sashen Hul]a da Jama’a, na Ofishin Jakadanci, da aka ware domin taimaka wa ]aliban da ke da sha’awar yin karatu, a {asar Amirka.
Mafi yawan masu bukatar visa kan ce jikinsu na rawa, a lokacin da ake yi ganawa da su, kuma suna damuwa, da yin in’inar da ke sa suna rasawa. Shawarata ita ce, ka murtuke ka yi jawabi da gaske. Ganawar, ta ]an wani gajeren lokaci ne, inda jami’in bayar da shawarwari kan tambayi
’yan }asa, irin wa]annan. Tare suke wannan tsayin-daka, na ha]e kan Nijeriya, da kuma tabbatar da adalci da tabbatar da ana sauraren koken kowane ]an Nijeriya, da kuma tallafarsa, daidai iko. Wannan al’amari, na da wuya; kowannenku mur]a]]e ne. Tare, jama’ar Nijeriya za su shawo kan duk wani yun}uri na rarraba kan wannan }asar.”
Na gode, mai girma jakada. Dangane kuma da abin da ya shafi bambancin ’yan Nijeriya, sai dai in ce amin da yardar Allah, zai zama alheri ga ’yan Nijeriya a nan gaba.
irin yadda ka samo makarantarka, da irin yadda za a biya ku]a]en karatunka. Idan kuma ba a amince maka ba, to, ba nan ta tsaya ba. Za ka iya sake nema, kuma, a duk lokacin da ka nema, wani sabon jami’i ne zai tambaye ka. Idan ka yi }o}arin sake nema, to, ka yi }o}arin da za ka mayar da hankali, kan gabatar da dukan sababbin shaidu, idan ba haka ba, za a sake komawa ’yar gidan jiya.
Bayan dubban ganawar da na yi, har yanzu nikan ji da]in, matu}a, a duk lokacin da zan bayar da visa ga ]alibi. Nikan tuna da irin yawace-yawacen da na yi, a teku, da kuma irin karatun da na yi, masu ban sha’awa. Wannan wani al’amari ne, na sabuwar rayuwa, ga dukan rayuwar mutum, kuma tana }ara wani dan}on zumunci da ke }ulluwa, tsakanin Nijeriya da Amirka.
Al’umma Dabam-Daban, {asa [ayaDaga Shafi Na 4
20 MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438
ya gabatar da jawabin bu]e taro, inda ya fayyace irin taimakon da gwamnatin {asar Amirka ke bayarwa, don tallafa wa ’yancin manema labaru. “Mun yi amannar cewa, ’yancin manema labarun da ba ya fuskantar duk wata tsangwama, yana da muhimmanci ga bun}asar mulkin dimokra]iyya,” in ji Babban Jami’in Harkokin Jakadancin.
Jami’ar Sashen Hul]a da Jama’a, Darcy Zotter ce, ta gabatar da jawabin maraba, yayin da manyan masu jawabi, ciki har da Misis Funke Egbemode, Shugabar {ungiyar
Editoci ta Nijeriya; da Mista Dapo Olorunyomi, mawallafin jaridar Premium Times; da Mista Simon Kolawole, mawallafin mujallar TheCable; da Mista Tomi Oluyomi-Lords, malamin koyar da Dokoki da Sharu]]an Kafofin Watsa Labaru, na Cibiyar Koyon Aikin Jarida ta Nijeriya, (NIJ), da kuma Mista David Ajikobi, editan Mujallar Africa Check, a Nijeriya, wa]anda suka binciko duk wata irin rawar da tantance gaskiyar labari; da dokoki da sharu]]an aikin jarida; da tsare dokoki, a }arni na 21; da kuma dabarun a aikin jarida, da
yanar-gizo ke bukata. An tabka wata gasar
muhawara tsakanin koleoji, daga baya. Jami’ar Sashen Hulda da Jama’a, Darcy Zotter ce, ta shugabanci kwamitin al}alan muhawarar. A }arshen gasar, daliban Jami’ar Legas, (LASU) ne, suka zama zakaru, sai kuma na Jami’ar Jihar Legas, (UNILAG), da suka zo na biyu. Har ila yau, Cibiyar Koyar da Aikin Jarida, (NIJ), da Kolejin Fasaha ta Yaba, (YABATECH), sun shiga gasar muhawarar. Dukan wa]anda suka shiga gasar sun samu kyaututtuka, da takardun shaida.
harsashin na aikin jarida shi ne, dole, su kasance muryar wa]anda ba su da galihu.
Har ila yau, an jaddada sharu]]an aikin, a wajen wannan taron }ara wa juna sani. Bisa ga irin yadda ]imbin jama’a ke amfani a shafukan yanar-gizon zumunta, domin samun labaru, dole, manema labarun su ri}e mutuncinsu, fiye da duk wani tanadi, domin bambanta kawunansu, daga duk
wata gasa, su kuma tsare gaskiya ga kowa.
Hinchberger ya ci gaba da nanata tantantace gaskiya, da cikakken bayani, a wajen rubutawa da kuma buga labaru. Irin gasar da ake da ita, a yau, game da harkokin watsa labaru ne ke sanya manema labaru na }o}arin samun labarun }anzon kurege, a jaridu, amma, akwai muhimmancin a bincika, da kuma tabbatar da cewa labarun daidai ne.
Da dama, daga cikin wa]anda suka halarci taron bitar, sun yi tambayoyin da suka shafi irin yadda ake kutsawa, a tsakanin sha’awar yin gasar ta kafofin watsa labaru, da kuma ’yancin al’umma, musamman, a lokacin da ake ]auko labarun harkokin siyasa, masu tsauri. Hinchbrger ya shawarce su, da su nace, da nuna }warewa, ya kuma bayar da shawarar su ri}a }ulla zumunci da editocinsu.
(CBO), da ma duk wani sashen gwamnati, a cikin “Kwanaki 100, na Kama Ragamar Mulkin” gwamnatin Shugaba Trump.
A }ar}ashin shirin Mandela Washington Fellow, Adeshola da Komolafe, wa]ansu ma’aikatan gidan telebijin ]in na OAK TV, sun yi rangadin {asar ta Amirka, a }ar}ashin jagorancin wani mai tsara shiri na Ha]in Gwiwar Kafofin Watsa Labaru, Bradley Hague, daga ranar 26 ga watan
Yuni, zuwa 9 ga watan Yulin shekarar 2017. Ma’aiktan sun dawo Nijeriya, tare da ]imbin labaran da za su fa]a, game da kasafin ku]a]en da kuma fadancin aiwatar da shi, Majalisar {asar Amirka. Yin aiki da kafofin watsa labarun, da kuma wannan ha]in kan, da sauran cibiyoyin watsa labaru, gidan telebijin ]in na OAK TV, ya fitar da wa]ansu rahotanni, da farko, masu bayani game da, “Batun Tsage Gaskiya a Amirka, wanda ke tona duk
wa]ansu haramtattun ku]a]e daga }asashe kamar Nijeriya, da sauransu.” Gidan telebijin ]in na OAK TV, ya watsa rahotannin, a shafin yanar- gizon fina-finai, na YouTube, wanda ya ci gaba da watsuwa, har ma aka buga shi, a jaridun nan masu suna Premium Times, da The Guardian, da sauransu. Wannan kuma shi ne ma}asudin irin wa]annan labaru na gidan telebijin ]in na OAK TV, don watsawa da kuma bugawa.
Daga Shafi Na 7
Daga Shafi Na 8
Daga Shafi Na 7
{ARFEN BUGUN TAMA
MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438 21
kuma Andy da Suzanne, da aka haifa a {asar Cameroon. {ungiyar ka]e-ka]en, ta yi wani sabon salon kalankuwar da ta sanya masu saurare suka ri}a yin wa}ar da annashuwa da kuma rawa, da
kawunansu.Bugu da }ari, maka]iyar nan
ta jazz, Jessica Bongos, ta yi wa}o}i masu da]a]a zuciya, yayin da }ungiyar ki]anta The Isomers ta tsima taron da wani gawurtaccen ki]an kashe ahu,
na ba}ar fata. Kalankuwar, ta Daban, wani ha]in gwiwa ne, tsakanin Ofishin Jakadancin {asar Amirka da {ungiyar Play Network Nigeria, wa]anda suka gudanar da wannan daren, abin tunawa.
“muna da bukatar yin amfani da }ir}ire-}ir}iren kowa, domin ]aukakar ci gaba.” Amfanin wannan dandalin, shi ne }o}arin shigowa harkar da kuma bayar da ha]in kai.” Darektan Sashi, Toluwani Johnson ne, ya zagaya wuraren aikin dandalin cibiyar ta CcHUB, da jakadan, da kuma babban jami’in harkokin jakdanci, duk a cikin gini ]aya.
Dandalin, wanda, yanzu
aka bu]e domin dukan jama’a, ya }unshi har da Dandalin Yanar-gizo – wani sashi na harkokin fasahar zayyanawa da kuma inganta harkokin fasahar zamani; da wani dandalin da ke da kayayyakin aiki, irin su na’urori masu }wa}walwa, na tafi-da-gidanka, na zamani, da allunan yanar- gizo, domin koyon shiga shafukan yanar-gizo; da dandalin taron tattaunawar gungun jama’a da gudanar da nazari; da kuma
wurin gudanar da taron da zai tallafa wa duk wani }wazo, da }ir}ire- }ir}ire.
Da wa]annan kayayyakin da kuma wurin horarwa, wannan sabon Dandalin Bayar da Fifikon na {asar Amirka, wanda shi ne na goma, irinsa, a nahiyar Afrika, kuma na 67, a fa]in duniya, zai inganta duk wani }wa}}waran }wazo, da wani zurfin tunani, da tattaunawa ta-gari.
Daga Shafi Na 13
Daga Shafi Na 5
Jakadar Harkokin Al’adu Ta Daidata Ka]e-ka]en Nijeriya Da Na Amirka Bai [aya
Ambasada Symington Ya Bu]e Sabon Dandalin Da {asar Amirka Ke Bai Wa Afrika Fifiko A Legas
Jihar Filato, da abokan da suka aiwatar da wannan aikin na Re-Org Nigeria, da sarakunan gargajiya, da }ungiyoyin raye-rayen al’adun gargajiya, da kuma ]aruruwan al’ummar da suka ji da]in ganin irin raye-rayen gargajiyar da aka yi.
Gidan Ajiyar Kayayyakin Tarihin, na Jos, shi ya fi kowane wurin ajiyar kayayyakin tarihi, tsufa, a Nijeriya, kuma nan ne, ake da ]aya daga cikin muhimman kayayyakin tarihin; sai kuma ka]an daga cikin kayayyakin tarihinsa, har dubu 22, da aka baje kolinsu. Tawagar aikin
na Re-Org Nigeria, sun yanke shawarar a kira wani bikin baje kolin, na ]an gajeren lokaci, da aka kira “|oyayyun Kayayyakin Tahirin Gidan Ajiyar Kayayyakin Tarihi na Jos”, (Hidden Treasures of Jos Museum), wanda ya baje kolin wa]ansu za~a~~un kayayyaki 19, da ba a ta~a nuna su ba. Mista Aruna Amirthanayagam ne, ya bu]e bikin baje kolin, wanda za a ci gaba da yi, har ya zuwa watan Disambar shekarar 2017 – don haka, ka tabbatar ka ziyarta, muddin kana garin na Jos da kewaye. Ya zuwa }arshen watan Yunin shekarar 2017, akwai
wa]ansu ]alibai, su dubu ]aya da 982, daga makarantu 41, na jihohin Filato da Bauchi, da aka nuna wa ~oyayyun kayayyakin. Irin wa]annan kayayyaki, masu daraja, da ke garin na Jos, sun ha]a da muhimman kayayyaki irin su alamun zaman kabilun terra-cotta, na kabilar Nok, ya zuwa ga wurin da aka yi amfani da shi, a matsayin ku]a]en hada- hada, da kuma dodannin nan, masu tsoratarwa, daga fa]in Nijeriya.
Ofishin Jakadancin {asar Amirka, na sha’awar kayayyakin al’adun Nijeriya, kuma zai ci gaba da gano duk wata alama, ta tallafa wa }o}arin ajiyar kayayyakin.
Daga Shafi Na 15
22 MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438
kuma uwargidan Shugaban Majalisar Dattijai, Bukola Saraki, sun yi jawabai, masu ratsa zukata, game da yadda ake tsara harkokin jama’ar karkara, da kuma fifikon
da asusunta ke bayarwa, da kuma kiwon lafiyar masu juna biyu.
[aliban ha]a]]en shirin na YALI, sun hallara, a BirninAbuja, domin shirin na takwas, na “Gwa-da-gwa,” game da jerin tattaunawar
daidaita tunanin matasan da suke cikin harkokin siyasa, tare da wani Farfesan Harkokin Gwamnati, na Jami’ar Amirka, kuma tsohon Mai Lambar Jaruman yankin Maryland, Mai Unguwa David Lublin.
}unshi manoman da makiyaya, wa]anda za su tantance irin ~arnar da aka yi, su kuma bayar da shawarar diyyar da ta dace a biya.
“Tun da muka cimma wannan yarjejeniyar, a cikin watan Fabrairu (2017), babu wani harin da aka kai, ko wata tarzoma, a tsakanin manoman da makiyaya,” in ji Osaka Sansui, wani manomi da ke tsakiyar Jihar Nasarawa. “Wannan ba }aramin mataki ba ne, aka ]auka, wajen inganta dangantaka, alal misali, kan irin yadda zaman lafiya zai tabbata, ga yankin.”
A sakamakon wani safiyon da Hukumar Mercy Corps ta gudanar, an yi amfani da wata na’urar gano duk wani tashin hankali, a al’ummomi 20. Wani bayani, na kwanan nan, daga na’urar, ya nuna cewa, an samu raguwar tashin hankali, tsakanin manoma da makiyaya, da a}alla kashi 25, cikin 100, tun da aka gabatar da wannan shirin.
A cikin watan Afrilu, hukumar ta USAID, tare da abokan ha]in gwiwarta partners – irin su Cibiyar Ha]in Kan Addinai, da Hukumar ta Mercy Corps, da Hukumar Search for Common Ground – sun kira wani taron masu ruwa da tsaki, har 150, daga jihohin Nijeriya 16, domin gano hanyoyin da za a cusa wa]annan shirye-shiryen, a }asa. Masu halartar, sun ha]a da manoma da makiyaya, kazalika da mabiya addinai, da shugabannin yankuna, da kuma shugabannin kabilu.
“{arin ci gaban wannan aikin, zai tabbatar da ha]in kanmu, da kuma kyautatuwar Nijeriya,” in ji Ardo Mahmud Adam, shugaban makiyayan Jihar Filato. “Muna da bukatar ci gaba da wannan tattaunawar, domin, a duk lokacin da wani tashin hankali ya abku, za mu iya warware shi, ba tare da rai ya ~aci ba.”
Bisa ga irin yadda ake bayar da sararin yin maganar
gaskiya da kuma mutunta juna, game da abubuwan da ke faruwa, da damuwa, da zato masu halartar taron, daga dukan ~angarorin, sun amince, tashin hankalin na dagula ha]in kai, da wadatar Nijeriya, da kuma harkar tsaron }asa.
Masu halartar taron tattaunawar zaman lafiyar, sun yi kira ga gwamnatin tarayya, da ta shawo kan kar~e makaman da ba su da lasisi, da }awata yadda ake noma, ya zuwa na zamani, da kuma tabbatar da tilasta ke~e gonaki da burtaloli.
Wata babbar shawarar kuma, ita ce, ta horar da kafofin watsa labaru, wa]anda, wani lokacin kan ruruta wutar tashin hankalin da ya tashi. A watan Agustan shekarar 2017, hukumar USAID, tare da abokan ha]in gwiwarta, da {ungiyar Search for Common Ground, sun gayyaci manyan jami’an kafofin watsa labaru, domin tattauna irin al’amurran da ke gudana, da kuma fito da mafitar duk wata matsala.
Daga Shafi Na 13
Shirin Musayar [alibai Na YALI: Don Inganta Fahimtar Juna, Tsakanin Jama’ar Nijeriya Da Na Amirka
Hukumar USAID Ta Ha]a Hannu Da Al’umma Don Magance Tashin Hankali Tsakanin Manoma Da Makiyayan Nijeriya Daga Shafi Na 17
MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438 23
Sake fasalin shafin, na Babban Ofishi da {aramin Ofishin Jakadancin, a Nijeriya, na da sau}in sarrafawa da kuma }arin bayanai.
Dukkan shafukan sada zumuntarmu na da gudun da za a same mu, a cikin hanzari, da kuma }arin bayanan dukkan shirye-shiryemu.
Ka so mu, ka bincika, ka kuma yi rajista.
Shigo cikin sahun masu amfani da shi