24
MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438 1 MAGAMA Al’umma Dabam-Daban, {asa [aya

MAGAMA - ng.usembassy.gov · al’adar tana bun}asa a }asar ta Amirka. Amma, an da]e ana tababa, tun lokacin da aka kafa }asar ta Amirka, game da yiwuwar ]orewar samun nasarar irin

  • Upload
    others

  • View
    2

  • Download
    0

Embed Size (px)

Citation preview

MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438 1

MAGAMA

Al’umma Dabam-Daban, {asa [aya

2 MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438

Ambasada W. Stuart Symington, Da Ambasada Vivian Okeke, Ta Ma’aikaatar Harkokin {asashen Waje, Da Kuma DCM David J. Young

Ne, Suka Bushe, A Lokacin Bu]e Tutar Taurari, A Birnin Abuja

Jami’in Harkokin Gudanarwa, Will Steuer, Tare Da ’Yan Wasa, Da Kuma Mai Jin {an Nan, Nike Okundaye-Davies,

Da Kuma [alibanta Dake Yankin Turai, A Birnin Na Legas

Jakadan Harkokin Al’adu Na shekarar 2017, Andy Allo, Tare Da Maka]ansa, Da Suka Faranta Wa Jama’a, A Birnin Abuja

Maka]an Shuga Da Suka Kawo Ka]e-ka]en Zamanin MOTOWN, A Legas

Babban Jami’in Harkokin Jakadanci, John Bray, Yana Marhabin Da Basarake Alafin Na Oyo, Mai Martaba Oba Lamidi Olayiwola

Adeyemi III, A Wajen Bikin Na Birnin Legas

Rundunar Zaratan Harkokin Tsaron {asar Amirka Dake Ofishin

Jakadancin {asar Amirka, Na Birnin Abuja Ne, Ke Gabatar Da Tutarsu

MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438 3

Ana Bugawa Duk Bayan Wata UkuDaga Ofishin Hul]a Da Jama’a

Na Jakadancin Amirka Da Ke Nijeriya

MA’AIKATAN WALLAFA MUJALLAARUNA AMIRTHANAYAGAM

(Mai Bayar Da Shawara Kan Harkokin Hul]a Da Jama’a) DARCY ZOTTER

(Jami’ar Hul]a Da Jama’a A Legas) RUSSELL BROOKS

(Jami’in Watsa Labarun Jakadanci) SANI MOHAMMED

(Edita)ISHAKA ALIYU

(Mai Ba Da Shawara Game Da Wallafawa)

A Rubuto Duk Wata Wasi}a Zuwa Ga;Edita, Sashin Hul]a Da Jama’a,

Ofishin Jakadancin Amirka A Nijeriya,Gida Mai Lamba 1075, Titin Harkokin

Jakadanci, Yankin Tsakiyar Babban BirninTarayya, Abuja, Nigeria.

Lambar Tarho: (09) 461-4000Fax: 09-461 4305

OFISHINMU NA LEGAS {aramin Ofishin Jakadancin Amirka,

Sashen Hul]a da Jama’a, Lamba 2, WalterCarington Crescent, Akwatin Gidan Waya,

P.O. Box 554, Legas, NijeriyaWayar Tarho, +234-703-150-4867/2444

Yanar-Gizo: [email protected] A Shiga http://Nigeria.usembassy.gov

A biyo mu:

MAGAMA

Zuwa ga Masu Karatun Mujallar MAGAMA, Idan muka duba tarihinmu, kusan, kullum, muna

tunatar da kawunanmu cewa, babu abin da ke da muhimmanci, a }asa, mai bambance-bambance, irin mu }aunaci wannan

bambancin, mu kuma rungumi duk wanda ke tare da mu, a }asarmu, da zuciya ]aya, mu kuma sadaukar da kai, tare, ga duk abin da ya shafe mu, ba tare da nuna kabilanci, ko yare, ko asali, ko addini ba. Cikakken bambancin al’ada wani al’amari ne da {asar Amirka ke da shi, kamar Nijeriya, wanda, a wannan fitowar, za mu jaddada matu}ar bukatar da ke akwai, ta ha]a hannu, tare, domin amfanin kowa da kuma kasancewa a ha]e, domin fuskantar duk wani tashin hankali, ko wani kiran da zai kawo rarrabuwar kai.

Har ila yau, a wannan fitowar, mun sake yin kira game da ’Yancin Kafofin Watsa Labaru, a Duniya, da kuma sauran bukukuwan da muka yi, a biranen Legas da Abuja. Bukukuwan, sun kasance wa]ansu kafofi na tattauna kyawawan harkokin da ke da muhimmancin dangantakar da ke tsakanin jama’ar Nijeriya, da kuma wakilan kafofin watsa labaru. Za a kuma lura cewa, Ofishin Jakadancin {asar Amirka, ya ha]a hannu da manyan }ungiyoyin kafofin watsa labaru, na cikin gida, domin bun}asa }arfinsu, na biyan bukatun al’ummar Nijeriya, da kuma bayar da gudunmawar da za ta haifar da

kyawawan hanyoyin gudanar da mulki da nuna gaskiyar kashe ku]a]en jama’a.

Kada, a kuskura, a bari asali da al’adun al’umma, su ta~ar~are. Dukanmu, da ke Ofishin Jakadancin {asar Amirka, da ke Nijeriya, muna alfahari da irin ku]a]en da ake kashewa, a Asusun Jakada Kan Tattalin Harkokin Al’adu, domin taimaka wa tanadin alamomin kyakkyawan tarihin da al’adun Nijeriya da ake da su. Alal misali, a halin yanzu, ana kwaskwarima da }awata Gidan Ajiyar Kayayyakin Tahiri, na Jos, da ke Jihar Filato, ta fannoni da dama, wanda sai godiya ga wannan }o}arin. Al’amarin gwanin armashi! Mafi muhimmanci kuma shi ne, na }agarar wa]ansunku, su samu damar da za su ga wannan gawurtaccen aiki, a wannan wuri na musamman. Kamar yadda kuka karanta game da abin da ke wurin, ina fata za ku gamsu, kamar yadda na gamsu.

Kamar ko da yaushe, muna son sanin duk wani al’amarin da kuke tunani, game da ]imbin abubuwan da muke wallafawa, a yanar-gizo. Zan yi murnar sauraren duk wani tsokacinku.

Babban Labbari

Tanadin Al’adun Gargajiya

’Yancin Kafofin Watsa Labaru

Gajeren Labari

[alibcin Lokacin Bazara

Rikicin Manoma da Makiyaya

Kalace-Kalace

Takardar Izinin Bizar [alibci

W. Stuart Symington

Daga cikin Dazuzzukanmu

Jakadan Amirka A Nijeriya

4 MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438

Misalin shekaru 16, da suka wuce, tsohon Sakataren Gwamnatin

{asar Amirka, Colin Powell, ya yi bayani a wani bikin shan ruwan azumi, a Birnin Washington cewa, “Amirka }asa ce, mai }asashe, wadda ke da jama’a, daga kowace }asa, da kabilun da ke gudanar da kowane addini. Bambancinmu, bai zama rauni ba a gare mu; kuma wata kafa ce, ta samun }arin }arfi ga nasarorin da muke samu.”

Al’ummar }asar ta Amirka, sun }unshi duk wata kabila da al’ada, da kuma mabiya dukan addinai, abin da ke taimakawa, ga ganin da ake yi mata, dangane da duk abin da ya shafi Amirka. Akan ]auka }asar ta Amirka, wata }asa ce, da ta }unshi ]aukacin ba}i. Kyawawan al’adunta – wa]anda ake ganin tamkar “tafasar tukunya” – na daga cikin irin abubuwan da ba}in suka gada, daga dukan fa]in duniya. {asar Amirka, na marhabin da }arin ba}i, fiye da duk wata }asa – wanda sun wuce miliyan 50 – wanda, a yau, ke kar~ar ba}uncin kusan mutane dubu 700, a kowace shekara. Jama’ar ta Amirka, sun tilasta wa kawunansu su amince da wannan gagarumin bambanci. Gungun kabilun na Amirka, sun gaji shagulgulan al’adu, da ’ya’yan,

na ba}i, kan tashi da harsunansu, a baka, da al’adunsu, da gargajiyar iyayensu da kakanni.

Wannan irin kyakkyawar al’adar tana bun}asa a }asar ta Amirka. Amma, an da]e ana tababa, tun lokacin da aka kafa }asar ta Amirka, game da yiwuwar ]orewar samun nasarar irin wannan bambanci na al’umma. Jama’ar Amirka, sun yi imanin irin yadda suke gamsuwa da duk wani abin da ake son sani, kuma sun yi na’am da shi.

Nasarar irin abubuwan da jama’ar ta Amirka ke gani, suna da ala}a ne da ]imbin nasarorin da suke samu. Daga cikinsu, kam, akwai tunanin shugabannin da suka kafa }asar, wa]anda suka tabbatar da gwamnatin jama’a, domin kuma jama’ar. Har ila yau, suka wadata wani tsarin mulkin da ke tabbatar da wata damar da ta }unshi ’yancin fa]ar albarkacin baki, da ’yancin walwala da kuma na gudanar da tarurruka da addinai.

Magabatan }asar ta Amirka, sun tabbatar da kafa al’ummar da za ta rungumi duk wani bambanci, da gudanar da dukan al’adu da kayayyakin gadon da aka kawo zuwa ha]a]]iyar {asar ta Amirka. Abu mafi ban al’ajabi kuma shi ne, jama’ar Amirka sun amince da

martabobin juna, da aka tanada a cikin Tsarin Mulkin da ya zama tamkar kundin addinin jama’ar ta Amirka, komai addininka da kabilarka. Wannan ha]in gambizar ne, ya tabbatar da nasarar irin abubuwan da }asar ta Amirka ke gani.

Wa]annan martabobi na bayar da ]imbin gudunmawa wajen ha]ewar jama’a, da }arfinsu, a }asar ta Amirka, da kuma fayyace duk wani }o}arin gano wata matsayar zamantakewa da kuma al’adu, a sauran }asashe.

Bikin cikar shekaru 241, na samun ’Yancin Kan {asar Amirka, da aka gudanar a Birnin Abuja, wani lokaci ne, na tantance yawan irin abubuwan da jama’ar Amirka ke musanyawa da na Nijeriya.

Ambasada W. Stuart Symington ya tunatar da tarin ba}in cewa, Nijeriya, kamar }asar ta Amirka, wata gagarumar }asa ce, da ke da bambabcin da ya kasance wata kafar samun }arfi da hujjar da za ta yi tin}aho da shi. Ya tuno da cewa, “A duk lokacin da na sadu da ]an Nijeriya, nikan tambaye shi, “Me ya fi so game da }asarsa?” Amsar dai, daga bakin fiye da dubban ’yan Nijeriyar, ita ce, “Ina son jama’ar Nijeriya.” Ina son bambancinmu, da }wazonmu,

Dabam-Al’umma Dabam-Daban, {asa [aya

Duba Shafi Na 19

MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438 5

Jakadar Harkokin Al’adu, da ta kawo ziyara, Andy Allo, ta shiga tare da wata

maka]iyar Nijeriya, Jessica Bongos da }ungiyarta, The Isomers, a wani fage, a Cibiyar Tunawa da Ladi Kwali, da ke Otel na Sheraton, da ke Birnin Abuja, domin raba daren cashewa, a ranar 30 ga watan Yuni, 2017.

Kalankuwar ta daban, ta yi nuni game da irin bambancin da ake da su, a }asashen Nijeriya da kuma Amirka. [imbin ba}in da suka wuce 500 ne, suka ji da]in wannan ki]a na Andy Allo. Maka]an su Andy Allo, da Suzanne Mikula, da Jacob Moses, da Justin Smolian da kuma Mathias Kuenzli, wa]anda suka fito daga sassa dabam daban na ~angarorin }asaar Amirka, tun daga yankin Massachusetts, har ya zuwa na California. A gaskiya, an ma haifi Mathias ne a {asar Switzerland, sai

Duba Shafi Na 21

Jakadar Harkokin Al’adu Ta Daidata Ka]e-ka]en Nijeriya Da Na Amirka Bai [aya

6 MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438

ukumar Kula da Harkokin Kimiyya da Al’adu, ta Majalisar [inkin Duniya, (UNESCO), ta ke~e ranar 3, ga watan Mayun kowace shekara, a matsayin Ranar Tunawa da ’Yancin Watsa Labaru ta Duniya, da

taimaka wa yayata muhimmancin tushen madafun harkokin ’yancin ’yan jaridu. Bisa ga al’adar irin abubuwan da yake yi, a kowace shekara, Sashen Hul]a da Jama’a, na Ofishin Jakadancin {asar Amirka, da

ke garuruwan Abuja da Legas, ya tsara wani jerin shirye-shirye, domin tunawa da Ranar ’Yancin Watsa Labarun na Duniya.

An fara gudanar da shirye-shiryen ne, da nunin wani gagarumin fim, na {asar Amirka, mai suna Ma}arraban Shugaban {asa (All the President’s Men), a Jami’ar Jihar Kaduna, a ranar 1, ga watan Mayu. Sai kuma wata tattaunawar da aka yi, game da sharu]]an aikin jarida, a ofishin jakadanci, a ranar 3, ga

watan na Mayu. Wa]ansu }wararrun ’yan jarida, hu]u ne, suka jagoranci tattaunawar, a ciki har da Babban Darektan Gidan Rediyon Tarayyar Nijeriya, Mansur Liman, da Babban Editan Jaridar Daily Trust, Mannir Dan Ali, da Shugaban Sashen Hausa na Gidan Rediyon BBC, Naziru Mikailu, kazalika da Babban Sakataren {ungiyar ’Yan Jaridu ta Nijeriya, Shuaibu Usman Leman. Sun kuma bayar da muhimmanci ne, kan tabbatar da gaskiya, da ha}i}ancewa

Zakarun Gasar Mahawara Tsakanin Kolejoji Ne, Na [aliban Koyon Aikin Jarida Na Jami’ar Jihar Legas, LASU, Tare Da Jami’ar Harkokin Hul]a

Da Jama’a, Ta Birnin Legas, Darcy ZotterDavid Ajikobi Ne, Na Kamfanin Africa Check, Ke Shirya Wani Taron

{ara Wa Juna Sani, Game Da Bincikar Tabbacin Gaskiyar Al’amari

MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438 7

Wani tsohon masanin harkokin jarida, na {asar Amirka, Bill Hinchberger, ya gutsura wata masaniyarsa, ga ’yan jaridun Nijeriya, a wani taron }ara wa juna sanin da Gidan Telebijin na Channels TV ya shirya. Taron, wanda wani ha]in gwiwa ne, tsakanin Ofishin Jakadancin {asar Amirka, da ke Birnin Abuja, Hinchberger ya sanar da ’yan jaridun game da wa]ansu turakun aikin jarida, wa]anda suka ha]a da inganta labaru, da }wal}walo tushe, da tabbatar da gaskiya, da kuma sanin ya-kamata, da dabarun gudanar da hira, da sharu]]an aiki da kuma daidaita labaru, a tsakanin ~angarori.

Da farko ya fayyace cewa, tushen manyan turakun aikin jarida, sun }unshi nuna gaskiya, da sanin ya-kamata, da cikakkar lura, da hasashe, da naci, da tabbatar da gaskiyar, da

fayyacewa, da kuma }o}arin kowane mutum, ko kuma wata }ungiya. Hinchberger ya jera abin da ake kira kafofin kyautata jin-da]in rayuwa, da }ididdiga, da labaru, da kuma al’amurran da jama’a ke yawaita maganganu a kan abin da ke damun al’ummarsu, a matsayin kafofin duk wani tunani game da labaru.

Dangane da makamar nuna rashin zuciya game da harkar aikin jarida kuwa, ya bayyana wa manema labarun cewa, dole, su lura da cewa, babu wanda ba zai so nuna son zuciyarsa ba. Ya kuma ro}i manema labarun da su ri}a kawar da duk wani son zuciyarsu, wanda ya }unshi kabilanci, ko na yawan shekaru, ko jinsi, su kuma yun}ura, wajen dakushe irin wannan son zuciyar, domin nuna gaskiya ga dukan ~angarori, a lokacin ]auko labaru. Hinchberger ya tunatar da manema labarun cewa, wani

da kuma nuna rashin son zuciya, a matsayin harsashin da aka kafa harkokin aikin jarida.

Har ila yau, a ranar ta 3, ga watan na Mayu, Richard Lui, na kafar watsa labarun a MSNBC, ya jagoranci wata hirar yanar-gizo, game da irin barazanar da ’yan jaridu ke fuskanta. A lokacin wannan hirar, Courtney Radsch, na Kwamitin Kare Ha}}in Manema Labaru, ya yi bayanai game da illolin “labarun }anzon kurege,” da kuma irin matsalolin da ke fuskantar manema labaru, a dukan fa]in duniya. Sauran shirye-shiryen da aka yi, a garin na Abuja, sun ha]a da shirin DVC, tare da wani tsohon ]an jarida, Eduardo Cue, wanda ya yiwo jawabi daga Birnin Paris, game da “Aikin Jarida, a Sabon Zamanin Aikin Jarida,” da gudanar da wani taron }ara wa juna sani, dangane da tantance gaskiyar labaru, da David Ajikobi, na kafar Africa Check, kafa, ]aya, tilo, a nahiyar Afrika, da ta dage kan tantance gaskiyar labaru. Dukansu, an gudanar da su ne, a ranakun 5, zuwa 8, na watan na Mayu, 2017.

Sashen Hul]a da Jama’a, na {aramin Ofishin Jakadancin Amirka, da ke Birnin Legas, tare da ha]in gwiwar Gidan Telebijin na Jihar Legas, (LTV), wata gagarumar kafar watsa labaru, mallakar jihar, ta kar~i ba}uncin masu ]auko labaru da editoci, daga kafofin watsa shirye-shirye, da na jaridu, da kuma na jaridun yanar-gizo; da ]aliban koyon aikin jarida, da sassan koyarwa; kazalika da manyan shugabannin kafofin watsa labaru, domin wannan shirin, a ranar ta 3, ga watan na Mayu.

A lokacin wannan shirin, mai taken “{wa}}waran Tunani A {wararan Lokutta: Rawar da Kafofin Watsa Labaru ke Takawa, Wajen Kawo Ci Gaban Zaman Lafiya, Nuna Gaskiya da Janyo Hankalin Al’umma,” Babban Jami’in Harkokin Jakadanci, F. John Bray,

Kamardeen Ismail Ne, Ke Kar~ar

takardar Shaida Daga Kingsley Uranta, Na

Gidan Telebijin Na Channels, Da Kuma

Jami’in Harkokin Watsa Labaru,

Russell Brooks

Duba Shafi Na 20 Duba Shafi Na 20

8 MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438

idan Telebijin na Nigeria, mai suna OAK TV, ya yi bayani kan Kasafin

Ku]a]e da Fadancin Aiwatar da shi, a Majalisar {asar Amirka – Don zama darasi ga Nijeriya.

Shirin ha]in gwiwar kafofin watsa labaru, na daga cikin manyan hanyoyin musayar al’adun {asar Amirka, da ke wadata kafofin watsa labaru, na waje, da damar da za su san yadda cibiyoyin {asar Amirka, da ma yadda al’ummar ta Amirka suke. Wa]annan shirye-shiryen ha]in gwiwar, na taimaka wa masu watsa labaru yin tattaki,

a dukan fa]in jihohin }asar ta Amirka, domin yin tambayoyi ga masu kafa manufofi, da ’yan gwagwarmaya, da }wararru, da ma talakawan da za su taimaka masu, wajen bayar da duk wani labari game da Amirka, da koyon darasin da zai inganta harkokin gudanar da mulki, ciki har da kyautata jin da]i, ko wadatar tattalin arziki, a }asashensu. Gidan telebijin na OAK TV, wata kafar watsa labaru ce, ta Nijeriya, da ke mayar da hankali kan

harkokin Majalisar {asa, da bukatar bincikar yadda ake aiwatar da kasafin ku]a]en {asar Amirka, ciki har da irin rawar da ~angaren majalisa ke takawa, da Ofishin Kasafin Ku]a]en Majalisar {asa,

na Sashen Hul]a da Jama’aNa halarci tarurrukan harkokin aikin jarida, na mako guda, wanda ta wannan hanyar, na samu

wata }warewa, na kuma yi mu’amala da jama’ar Nijeriya, ta hanyar bayar da bayanai, ga al’umma. Na kuma sami }arin tarihi game da Nijeriya, a dalilin wata tattaunar cin abinci,

tare da jama’ar Arewaci da kuma Kudanci. Babban abin sha’awa, game da wannan aiki, a sashen hul]a da jama’a, kuma, shi ne yadda na koyi irin yadda {asar Amirka ke bayar

da gudunmawa game da tsare-tsare, dabam-daban, tare da jama’ar Nijeriya, irin su Shirin Mandela Washington Fellowship, da na Shugabancin Matasan Afrika, watau Youth

African Leaders Initiative, da ma irin su Shirin Fulbright.

A kowane lokacin bazara, Ofishin Jakadancin {asar Amirka, kan ]auki matasan kolejoji da manyan makarantu, domin yin almajircin koyon makamar aiki. Mujallar Crossroads, ta tambayi biyu, daga cikin irin wa]annan almajiran masu koyon sanin makaman aiki, na shekarar 2017, kan abin da suka koya, a lokacinsu, a Nijeriya. Ga kuma irin abubuwan da suka bayyana:

Na fahimci cewa Nijeriya ce babbar }asar da ke bayar da ku]a]e ga {ungiyar Harkokin Tattalin Arzikin {asashen Yammacin Afrika, (ECOWAS), wata ha]a]]iyar }ungiyar harkokin tattalin arzikin yanki, da ke tabbatar da zaman lafiya da ha]in kai game da harkokin tattalin arziki. {ungiyar na da wakilcin }asashe 15, kuma an kafa ta ne, a cikin shekarar 1975, a sakamakon wata yarjejeniyar da aka sanya wa hannu a Birnin Legas. Hedkwatarta kuma, na Birnin Abuja ne. A da, }ungiyar ta ECOWAS, ta taimaka wa samun dogaron harkokin tattalin arzikin yankin, da kuma tallafa wa tabbatar da zaman lafiya, a }asashen Liberia da Sierra Leone. Har ila yau, }ungiyar ta ECOWAS, ta ha]a gwiwa da hukumar USAID, domin }alubalantar ta’addanci, da rage yawan gur~acewar iskar yanayi, da kuma }ara }arfin wutar lantarki.

na Hukumar USAID

Adeshola Komolafe Da Abdulaziz Ahmad Aliyu Ne, Na Gidan Telebijin Na OAK TV, Tare Da Jami’in Gudanar Da Shirye-Shiryen Watsa Labaru Kuma Jagoransu, Bradley Hague

Duba Shafi Na 20

MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438 9CROSSROADS | August/September 2017 9

Tim

i Odu

eso,

]an

she

karu

21,

da

haih

uwa,

wan

da s

hine

zak

aran

ga

sar

gaba

tar

da G

ajer

en L

abar

i, ga

me

da T

unaw

a da

Ran

ar K

ula

da M

uhal

li ta

Dun

iya,

ta s

heka

rar

2017

, da

Ofi

shin

Jak

adan

cin

{as

ar A

mir

ka, d

ake

Bir

nin

Abu

ja y

a sh

irya

.

Ma}

asud

in s

hiry

a ga

sar,

da

aka

bu]e

ga

’yan

dag

ajin

mar

ubut

a,

shin

e do

min

inga

nta

way

ar d

a ka

wun

a ga

me

da k

ula

da m

uhal

li,

da k

uma

ya}i

da

jahi

lci.

[al

ibin

koy

on m

akam

ar h

arko

kin

lauy

a, T

imi,

ya y

i im

anin

ce

wa,

wat

a ra

nar

duni

yar

za ta

kas

ance

kya

kkya

wan

wur

in d

a ja

ma’

ar z

a su

ri}

a ka

rant

a li

tatt

afai

.

Dun

iyar

M

afar

auci

Dag

a T

imi O

du

ese

(G

aje

ren

Labari

n d

a Y

a

Lash

e G

asa

)

10 MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438

Na

san,

kaf

in in

sak

i kun

amar

.

Ba

}ara

min

kis

a ba

ne.

Bin

diga

r B

aba

ta d

a]e

ba a

yi a

mfa

ni d

a it

a ba

, lok

acin

da

nake

ne

man

har

baw

a, h

atta

, lok

acin

da

na s

a~a

ta, a

kaf

a]a,

na

sany

a ka

i, ta

na ta

yin

wat

a ’y

ar }

aram

ar }

ara,

tam

kar

wan

i sas

sa}e

n it

ace

na s

on y

a ~a

lle

daga

jiki

n bi

shiy

a. B

indi

garm

u ce

dai

; kum

a it

a m

uke

da it

a. B

a m

u ci

ka g

anin

gad

a, a

itat

uwan

da

ke k

usa

da m

u ba

. Abu

buw

an d

a su

ka f

i yaw

a sa

i ~er

aye,

da

kure

gu d

a ku

ma

zom

aye.

Can

sai

ga

wat

a ’y

ar }

aram

ar g

ada,

ko

bare

wa.

[

aya

daga

cik

in a

boka

n B

aba,

wat

au M

usa,

ya

lan}

was

he w

uya,

w

anda

, na

tabb

ata,

inda

n ha

r za

n sa

nya

wan

i mi}

a}}a

r sa

nda,

irin

ta

Peg

i, ku

sa d

a ku

mat

unsa

, to,

za

ta z

auna

dai

dai,

tam

kar

ya g

ano

zaki

ne,

a c

ikin

daj

in. A

mm

a, B

aba

ka]a

kai

kaw

ai y

a yi

, lok

acin

da

Mus

a ya

fur

ta, y

a fa

]a m

in c

ewa,

Mus

a ka

n }a

ra g

ishi

ri, a

la

baru

nsa,

dom

in a

bind

a ya

gan

o, m

ai y

iwuw

a ka

ren

daw

a ne

, ina

ku

ma

mam

akin

idan

Mus

a ya

san

cew

a, k

owa

ya s

an y

ana

}a

ra g

ishi

ri a

laba

runs

a, k

amar

yad

da P

egi t

a sa

n ya

dda

take

}ar

a ka

yan

}am

shi,

a sh

inka

fa, i

dan

ban

kaw

o m

ata

kwan

ona

ba, n

a ’y

an d

a}i}

o}i.

Har

yan

zu d

ai g

adar

ba

ta g

an n

i ba,

Ta

yi ts

aye

a w

urin

, tan

a ci

n ci

yaw

a, a

han

kali

, yay

in d

a id

anun

ta k

e }y

afta

wa,

tana

jira

n ta

da

ga ts

alle

n ga

nin

mah

arbi

. Tan

a ji

ran

mah

arbi

ne,

wan

nan

shi n

e tu

nani

na. H

ar y

anzu

ban

]ag

a ba

. Ba

kam

ar lo

kaci

n da

na

hang

o ta

ba.

Dol

e in

bi a

han

kali

. Sai

na

ji m

urya

r B

aba,

a ts

akar

kai

na.

Yan

a ce

wa

“Bi a

han

kali

. Bi a

han

kali

. Kad

a ka

yi r

awar

han

nu.”

S

ai n

a m

i}e

hann

un b

indi

gar,

na

fara

aun

awa.

’Yar

uw

ata,

Peg

i ta

ce k

aji n

a ts

ada,

}w

arai

, am

ma,

nam

a ya

fi

su;

don

hak

a, k

ifin

kw

alla

ne

cike

da

tuku

nyar

mu;

wat

au a

m

iyar

mu,

mai

ruw

a-ru

wa.

Ba

mu

sam

un c

in m

afi y

awan

nam

an

da m

uka

kaso

; mun

a ba

i wa

sojo

ji, d

omin

kad

a su

}w

ace

wa

Bab

a bi

ndig

arsa

, ko

kum

a su

abk

a ci

kin

]aki

nmu,

da

dare

, su

jany

e P

egi t

ana

kuru

ruw

a, k

o su

bar

kir

a na

, su

sany

a ni

in }

ame,

a

gaba

nsu,

su

tu~e

min

tufa

fi, s

u ce

na

isa

ri}e

kw

agir

i. A

mm

a,

maf

i yaw

an a

bubu

wan

da

muk

a ka

so, m

ukan

bai

wa

Mam

my

Koo

k, }

atuw

ar m

atar

nan

, da

ke r

aba

man

a ]a

uni,

a ya

ra; w

adda

ba ta

ta~a

tsay

uwa

ba, s

abod

a }i

bar

da k

e ts

akni

n w

uyan

ta d

a

}ugu

n da

ke

dank

waf

e ta

; Bab

a ka

n ce

, Mam

my

Koo

k na

am

fani

ne

da

wat

a ku

jera

r it

ace,

am

ma,

ina

tsam

man

in, d

ole,

yan

zu ta

ka

rye,

wan

da a

wan

i lok

aci n

ikan

je w

ajen

ta, d

a na

man

daw

a,

a ha

nnun

a, d

omin

ta m

usay

a m

ini d

a eg

usi,

ko tu

mat

ir d

a ga

ri,

kum

a in

a tu

nani

n ir

in y

awan

maz

aje

da z

a su

iya

]auk

ar w

a]an

nan

mul

a-m

ulan

dag

a sa

man

kar

yayy

un it

atuw

a. M

amm

y K

ook

ma,

ba

ta c

inik

i da

ni. S

ai d

ai k

a fa

]a m

ata

abin

da

kake

bu

kata

, ita

kum

a ta

tam

baye

ka

abin

da

kake

son

a b

a ka

. Sai

ka

ba ta

rab

in z

omo,

ita

kum

a ta

ba

ka m

anya

n al

basu

biy

u. A

bin

da z

a ka

sam

u ke

nan

. Bab

u ku

ma

abin

da

za k

a }a

ra s

amu

daga

ga

reta

. Kum

a ba

za

ka s

amu

wan

i abi

n ba

, dag

a ko

wa.

Don

hak

a,

ba m

u sa

mun

isas

assh

en a

bin

da z

a m

u ci

; sai

dai

abi

n da

zai

ka

she

man

a yu

nwa,

sai

kum

a go

be, m

u je

nem

an a

bin

da z

a m

u ci

. Am

ma,

ba

wan

da z

ai }

osar

da

mu

ba.

Bab

a ka

n ce

, da

akw

ai a

binc

i; a

binc

i kum

a m

ai y

awa,

don

hak

a,

babu

}un

cin

rayu

wa.

Am

ma,

sai

ka

yi a

rtab

u ka

fin

ka s

amu.

H

ar ta

kai

mun

a zu

barw

a, m

u la

lata

, dom

in k

ada

wan

i ya

sam

u,

wan

da w

ani t

arko

ne,

ash

e, m

uke

sany

a w

a ka

wun

anm

u, a

lo

kaci

n. Y

a ce

, Soj

oji k

an }

wac

e m

a na

abi

nci,

suka

n ku

ma

kash

e m

ana

shuk

a da

}as

ar n

oma,

kum

a m

afi y

awan

mu,

muk

an m

utu

dom

in y

unw

a. M

u, k

a]ai

, yan

zu m

uka

rage

. Wan

i ]an

}au

ye,

kam

ar O

ko, c

ike

da ja

ma’

ar d

a ke

jira

n ra

guw

a ku

ma

azza

lum

ar

gwam

nati

n da

za

ta a

iko

mas

u da

]au

ni, a

kow

ane

mak

o, d

a ku

ma

wan

i ]an

}ar

amin

]au

nin

abin

cin

da z

ai r

i}e

ciki

. Ya

ce,

haka

gw

amna

tin

take

, ko

da y

aush

e, a

zzal

uma,

sai

da]

in b

aki,

amm

a, m

utan

en n

a da

wuy

ar s

ha’a

ni, s

ai r

ayuw

a su

ke y

i; w

ai

duni

ya z

a ta

yi k

yau,

kum

a m

afi m

uhim

man

ci m

a, a

kwai

abi

nci;

ce

wa

har

jira

abi

ncin

yak

e yi

.

“A h

anka

li z

a ta

kas

he s

u,”

in ji

Bab

a, a

wat

a ra

nar

da m

uke

tafi

ya, a

han

kali

, cik

in c

iyaw

a, m

una

nem

an in

da m

uka

kafa

ta

rko.

Wan

da m

uka

tara

r ya

kam

a w

ani }

aton

~er

a. K

uma

da

rans

a, g

a ji

ni n

an, a

jiki

nsa,

am

ma,

yan

a ta

mut

suni

ya a

cik

in

kara

n ~u

rmi.

“Me

za a

yi?

” N

a ta

mba

yi B

aba,

don

ya

mi}

o m

in w

u}a,

wad

da

ke d

a ja

n }y

alle

]au

re a

~ot

arta

.

MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438 11

“Hak

a m

uke

zaun

e a

}auy

en n

a O

ko”,

in ji

shi

, sai

kum

a na

gan

o id

anun

sa, a

bay

an k

aina

, a lo

kaci

n da

na

kaw

o gw

iwow

ina

}asa

, da

wu}

ar, a

han

nuna

, dom

in in

yan

ke ta

rkon

, am

ma

ya g

agar

a,

}arf

en k

uben

na

ci m

in ta

fin

hann

u, g

a ja

n ts

umm

an y

a }i

]an

ta

imak

a w

a ta

fin

hann

una,

ya

ji la

ushi

.

“Yun

wa

ce z

a ta

kas

he k

owa,

a O

ko, B

aba.

Ban

da

wa]

anda

ke

zaun

e a

ciki

n sh

i.” N

a am

sa b

aba,

da

wat

a m

urya

r da

ke

fa]a

min

za

n iy

a ki

san

kai,

“can

cik

in z

uciy

ata.

Ban

da

was

a. A

huw

a.”

Sai

na

soka

wa

~era

n w

anna

n w

u}ar

, na

ji y

a yi

wat

a ts

uww

a, y

a sh

ura,

ya

sake

shu

raw

a, s

ai y

a ka

me.

Al’

amar

i ya

yi k

yau

yanz

u,

sai n

a ra

]a w

a ga

war

nam

an c

ewa,

ba

nan

za k

i tsa

ya b

a, s

ai k

in

sha

wah

ala

tare

da

mu.

Sai

na

kall

i Bab

a, s

hi k

uma

sai y

a gi

rgiz

a ka

i, gi

rar

idon

sa n

a da

ma,

ta ]

aga,

yan

a m

urm

ushi

, na

hagu

ku

ma,

da

yake

far

i, fa

t, ba

i nun

a ko

mai

ba.

Ban

san

dal

ilin

da

ya s

a ya

ke w

ani a

lfah

ari b

a, y

a sh

a ka

she

man

yan

nam

u, ir

in s

u ka

ren

daw

a, k

uma

ni lu

ma

wa

~era

wu}

a, k

a]ai

, na

yi, a

zuc

iya.

S

ai y

a bu

]e b

aki,

ya k

awo

hann

unsa

, ya

ci g

aba

da m

urza

far

ar

}asu

mba

. Sai

ya

ce, “

Min

na, k

a sa

urar

e ni

,” m

urya

rsa

ta f

ara

bu]e

wa,

“B

abu

wan

da z

ai m

utu,

a O

ko, d

on y

unw

a. T

abba

s, z

a su

mut

u, d

a ci

ki b

abu

kom

ai, a

mm

a, b

abu

wan

i, m

utum

, til

o, a

ci

kins

u, d

a za

i mut

u, d

a ci

ki b

abu

kom

ai. [

auni

n da

muk

e sa

mu,

ya

tabb

atar

da

haka

.” A

l’am

arin

na

yi m

in c

iwo

da y

ake

mag

ana

gam

e da

mut

uwar

mut

anen

Oko

, abo

kain

a, ’

yan

uwan

mu,

na

kusa

, am

ma,

a c

ikin

kai

na, w

ani a

bu n

a m

otsi

, yan

a ta

bbat

ar m

in

da w

ani a

bu, k

uma

na s

an g

aski

ya n

e; k

amar

dai

yad

da B

aba

ya

amba

ta.

“Peg

i, ni

da

ke m

a, h

aka,

na

fara

mag

ana,

sai

Bab

a ya

kw

a~e

ni.

“A’a

,” y

a da

kata

r da

ni.

“Me

ya s

a?”

“Kai

da

Peg

i, ba

ku

rayu

wa

irin

ta s

u. K

uma

don

haka

, ba

za k

u m

utu

ba, k

amar

su.

Na

tam

baya

, “T

a ya

ya m

uka

bam

bant

a, B

aba?

” ko

wa,

a O

ko

yana

cin

abu

]ay

a ne

, har

da

ma

iyal

aina

, don

hak

a, b

an g

a ya

dda

za m

u ts

ira

daga

wan

nan

wul

akan

tacc

iyar

mut

uwar

ba,

da

Bab

a ya

ce,

za

ta ~

arko

gab

a ]a

ya a

Oko

.

“Ka

zo n

an, t

are

da n

i ne.

Ka

zo n

e, c

ikin

wan

nan

daji

n, ta

re d

a ni

,” in

ji s

hi. S

ai h

annu

sa y

a fa

ra s

usar

}as

umba

, kam

ar y

ana

wan

i tun

ani,

mai

zur

fi, s

ai y

a yi

shi

ru, n

i kum

a sa

i na

yi ta

gum

i, a

kunc

ina,

na

taya

shi

yin

wan

nan

}wa}

}war

an tu

nani

. In

a ts

amm

anin

Bab

a ya

far

a m

anta

wa,

don

hak

a, s

ai n

a fa

ra f

a]a

mas

a. “

Maf

i yaw

an m

utan

e na

zuw

a na

n, B

aba.

Ba

mu

ka]a

i ba

ne.”

“Eh,

hak

a ne

,” in

ji s

hi, y

a ku

ma

kall

i sam

a, s

ai n

a ga

mur

mus

hin

idan

unsa

. Bab

a ka

n yi

hak

a, id

an y

ana

da b

ukat

ar y

a ba

yyan

a w

ani a

bu; m

ai y

iwuw

a, w

ani s

irri

ne,

na

fara

uta;

ko

irin

yad

da

zan

bi a

kuya

r da

wa,

in s

amu

]uny

a, m

ai k

yau;

ko

kum

a bi

n sa

wun

zom

o, h

ar y

a zu

wa

ram

insa

, in

yi m

a sa

tura

ren

haya

}i.

Nik

an y

i mam

akin

yad

da y

ake

yi. Y

adda

Bab

a ke

mag

ana,

wan

i lo

kaci

, da

fush

i, a

mur

yars

a, a

mm

a, y

ana

mur

mus

hi d

a id

anun

sa.

Peg

i ce

ta f

a]a

min

, “w

ata

irin

bai

wa

ce.”

.

“Bab

u w

anda

ke

zuw

a ci

kin

wan

nan

ru}u

}in,

” in

ji B

aba.

“[

an

ba }

ara.

Na

san

haka

. “K

uma

sabo

da k

a ta

ho d

a P

egi d

a ni

, har

ya

zuw

a na

n, c

ikin

wan

nan

daji

n ne

, ya

sany

a ba

za

mu

mut

u, k

amar

sa

uran

ba?

Na

tam

baya

.

Bab

a ya

gir

giza

kai

ya

ce m

in “

haka

ne.

” Y

a ce

Peg

i, da

ni,

daba

n m

uke;

mun

a da

rai

ne,

a c

ikin

idan

unm

u. Y

a ce

, hak

a ne

, a

wan

nan

tsoh

on d

ajin

. Ya

ce, m

un h

a]u

da tu

shen

mu,

a w

anna

n sa

uyoy

in it

atuw

an; k

uma

mun

a da

dan

gant

aka.

Ya

ce, w

anna

n ne

ya

sany

a, d

alil

in d

a P

egi c

e, k

a]ai

, ta

san

inda

za

ta iy

a ga

nin

fita

ttun

itat

uwa,

irin

su

fila

war

ros

emar

y, d

a ta

rrag

on d

a ku

ma

cum

in; w

anna

n ne

dal

ilin

da

ya s

anya

za

ta iy

a sh

iga

daji

n, a

ci

kin

wat

anni

n ka

ka, t

a ku

ma

daw

o da

]an

jar

tuff

a, c

ike

da

baki

nta;

wan

nan

ya s

anya

nak

e gu

du ta

mka

r ga

da, k

uma

dali

lin

da y

a sa

nya

ba n

i tso

ron

haw

a sa

man

dog

ayen

itat

uwan

gam

ba.

Bab

a ya

bay

yana

man

a, “

kuna

da

ala}

a da

itat

uwa.

” “K

un z

arce

ko

wa,

a }

auye

n na

Oko

. Ba

ku g

ani b

a,”

in ji

shi

. “B

a ku

ga

yadd

a ku

ka s

amu

sau}

in s

higo

wa

nan

ba?

Sau

naw

a ku

ma

kuke

so

n ku

kw

anta

a }

ar}a

shin

san

yin

inuw

ar it

atuw

a, f

iye

da }

ar}

12 MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438

ashi

n }u

rar

hazo

n bu

kkok

i? K

una

jin

yadd

a da

jin

ke s

higa

cik

in

jiki

nku,

kun

a sh

a da

ga w

ata

}ara

mar

}or

ama,

? S

ai y

a ku

ma

num

fasa

, ya

kall

e ni

. Iri

n m

ugun

kal

lon

nan

na s

a; ir

in w

anda

ke

shi

ga ji

ka, h

ar y

a zu

wa

ciki

n }a

shi;

irin

wan

da k

e sa

nya

ni

man

taw

a da

tuna

nin

da n

ake

yi; i

rin

wan

da, a

gas

kiya

, ke

sany

a in

fah

imci

abi

n da

yak

e fa

]a. “

Kai

da

Peg

i, ba

za

ku m

utu

kam

ar

saur

an b

a. D

omin

, duk

anku

, wa]

anna

n it

atuw

an w

anna

n sa

r}a}

}iy

ar, d

a ]a

nyun

itat

uwa,

da

jar

}asa

, da

bulu

n sa

rari

n sa

man

iya,

da

ruw

an n

an g

arai

- ga

rai,

ya f

i wat

a ka

far

ta a

binc

i. A

nan

za

ku ts

ira.

Wan

nan

ita

ce r

ayuw

arku

, duk

wat

a ha

tsan

iyar

da

za ta

ta

shi a

Oko

. Kum

a, d

omin

, a g

aski

ya, k

o da

yau

she,

kun

a a

raye

, id

an k

una

ciki

n w

a]an

nan

itat

uwan

, Oko

ba

zai i

ya k

ashe

ku

ba.

Ray

uwar

ku n

a ci

kin

daji

, kum

a ra

nku

daid

ai y

ake

da n

a it

atuw

a,

babu

mut

umin

da

zai,

ta~a

fit

ar m

aku

da r

ai, k

uma,

” sa

i ya

na]e

ha

nnun

sa n

a da

ma,

a ~

awon

wan

i }at

on it

acen

ma]

aci.”

Kum

a,

a ga

skiy

a, id

an w

ani,

a O

ko, y

a sa

n ha

ka, i

dan

har

akw

ai s

hi, t

are

da w

a]an

nan

itat

uwan

, bai

kai

ka

ba, d

a P

egi,

to, k

uma

Oko

ba

zai k

ashe

su

ba, a

cik

in s

au}i

.” S

ai h

away

e su

ka z

ubo

min

, gam

e da

abi

n da

Bab

a ya

am

bata

, am

ma,

ban

bar

i ya

gani

ba,

ko

da

yake

, ina

tsam

man

in y

a sa

ni. S

ai n

a ju

ya, n

a ka

wo

wat

a ts

ohuw

ar

riga

, na

shar

e ha

way

en, n

a ko

ma

na f

uska

nci B

aba,

wan

da y

a ce

, ya

kam

ata

mu

mat

sa, m

u du

ba ta

rkon

, yan

a }o

}ari

n nu

na b

a a

koya

r da

shi

wan

i abu

mai

am

fani

ba;

kam

ar y

adda

na

yi h

away

e,

gam

e da

wa]

ansu

’ya

n ka

lmom

i.

Wan

nan

jaw

abin

ya

shig

a ci

kin

kai n

a. M

e ya

sa

ba z

ai s

higa

ba

? W

anna

n sh

i ne

jaw

abin

Bab

a, m

afi m

a’an

a, n

a }a

rshe

, ka

fin

ya a

rce.

Abi

n da

’ya

ta k

e ce

wa

ke n

an, a

rcew

a, a

mm

a, b

a m

utuw

a ba

. Sai

muk

a na

]e s

hi a

cik

in w

ata

taba

rmar

kab

a, m

uka

bizn

e sh

i, a

baya

n w

ani g

ida,

sai

muk

a je

waj

en s

ojoj

i, m

uka

yi

raji

star

sa, a

cik

in li

ttaf

i, tu

n da

bab

u sa

uran

. Peg

i sai

ta f

a]a

wa

mut

umin

, da

ke z

aune

kan

tebu

ri, y

ana

girg

iza

kai,

yana

kar

tar

wan

i abu

, dag

a ci

kin

wan

i bab

ban

litt

afin

da

ke g

aban

sa, c

ewa,

“R

anka

ya

da]e

, 331

3.”

Hak

a m

ukan

yi,

a O

ko. I

dan

an h

aife

ka,

za

a b

a ka

lam

ba. I

dan

kum

a ka

mut

u, s

ai a

kan

kare

lam

bar.

Wan

i da

]i g

ame

da m

utuw

ar ta

Bab

a, it

a ce

, a c

ikin

wat

a }a

ram

ar

taka

rda,

mai

ruw

an }

asa-

}asa

, ya

~oye

]au

ninm

u na

mak

o-m

ako;

M

amm

y K

ook

ta s

an B

aba,

sar

ai. B

abu

wan

da k

e da

abi

n da

zai

baya

r.

Bab

u sa

uran

maj

iya

}arf

i a O

ko. S

ai m

utan

e m

asu

]an

jiki

. M

azaj

en d

a ke

da

jiki

mai

laun

in }

asa,

wan

da y

a du

she

sabo

da

aiki

, a c

ikin

ran

a, d

a sh

uka

da k

uma

girb

ar m

asar

a, d

a w

ake,

da

doy

a. M

azan

da

ke d

a da

mts

e, id

an s

una

cika

cik

i. W

a]an

su

maz

ajen

, sun

zo,

su

sadu

da

ni, l

okac

in d

a na

jany

o w

ata

gada

. Ta

yi n

auyi

n ga

ske

da b

a za

n iy

a ]a

ukar

ta, a

kaf

a]a

ba, d

omin

ba

ni

da }

arfi

, na

kum

a ga

ji, n

a ja

nyo

ta d

a ni

sa. M

aza

ne, w

a]an

da n

a sa

n fu

skok

insu

, sos

ai. M

usa,

da

lan}

was

assa

r fu

skar

sa, s

ai T

ama.

W

anda

ha}

oran

sa s

uka

kark

ace,

da

gefe

yak

e ta

unar

rak

e, s

ai

Zub

a, w

anda

ke

kall

on r

uduw

a, k

uma

na h

agu

kam

ar y

ana

kall

o sa

ma

ne, n

a da

man

yan

a ka

llon

}as

a; a

boka

n B

aba

ne. S

ojoj

in

sun

zo w

ajen

mu,

da

suka

ga

abin

da

muk

e ja

nye

da s

hi. S

un y

i ta

ihun

tam

baye

-tam

baye

, da

fara

’a, d

on h

aka,

sai

na

ji ts

oron

fu

skan

tars

u da

haw

aye.

Ban

san

dal

ilin

da

ya s

a su

ke f

arin

cik

i ba

, gad

a ce

ka]

ai, k

uma

idan

har

duk

anm

u za

mu

ci, s

ai d

ai k

owa

ya s

amu

tsok

a ]a

ya. S

un b

i mu,

har

ya

zuw

a bu

kkar

mu,

inda

Peg

i ta

run

tum

a, ta

kaw

o w

u}ar

da

ke ja

n }e

lle,

laba

rin

da y

a ba

zu k

e na

n, lo

kaci

n da

Peg

i ta

daw

o da

tuff

a.

Na

shir

ya k

omaw

a ci

kin

itat

uwan

, gob

e. Z

an je

in y

i wa

Peg

i ba

n- k

wan

a; ta

zau

na, a

waj

e, ta

na a

mfa

ni d

a w

u}ar

da

ke d

a fa

tar

gada

, mai

}as

a-}a

sa. A

bin

da y

a yi

sau

ra k

e na

n, ji

ya. A

bin

da

ke b

ukat

ar w

arke

wa,

kum

a ta

re d

a w

a]an

su }

anan

an s

ilil

in b

aza.

M

un b

ai w

a so

joji

n ka

sons

u, f

iye

ma

da n

a m

u K

ason

, dom

in ir

in

mur

mus

hin

da s

uke

yi, b

a za

i han

a su

bu]

e ha

}ora

nsu

ba. K

uma

Mam

my

Koo

k ta

ba

mu

wan

i ]an

}ar

amin

yaj

i da

wa]

ansu

lem

o,

mad

adin

maf

i yaw

an n

aman

, da

kum

a du

kan

}asu

suw

an, w

anda

lo

kaci

n da

aka

kaw

o w

u}ar

, za

mu

iya

sam

un }

ari.

{ar

amin

na

man

da

aka

bar

man

a, z

a m

u ra

ba w

a m

utan

en d

a ke

jin

yunw

a ne

, a O

ko. S

ai d

ai m

u aj

iye

]an

ka]a

n. P

egi t

a ce

, za

mu

ci n

ama,

ya

u, a

mm

a, k

ada

in ts

amm

ani z

a m

u yi

dau

la n

e. T

a fa

]i h

aka

ne

da id

anun

ta, s

ai n

a gi

rgiz

a ka

i. “N

a sa

ni. M

usay

a ce

kaw

ai, t

a ci

n w

ani a

bu, m

aim

akon

}w

alla

. Sai

na

ce s

ai n

a zo

,” s

ai n

a fi

ce d

aga

gida

, na

bi w

anna

n ha

nyar

, mai

}ur

a, ta

zuw

a da

jin

na O

ko, h

ar

ya z

uwa

ciki

n it

atuw

a.

MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438 13

ranar 26 ga watan Mayun shekarar 2017, Ambasada W. Stuart Symington ya }addamar da wani katafaren

Dandalin {asar Amirka, na farko, da zai ri}a bayar da Fifiko ga Al’adun Nijeriya. A wajen bikin, wanda shugabannin harkokin fasaha, da kafofin watsa labaru suka halarta, Ambasada Symington ya bayyana cewa, wannan dandalin wata cibiya ce ga jama’ar Nijeriya, don su bun}asa ra’ayoyinsu, kazalika da sanin duk wani al’amari game da al’adu da jama’ar {asar Amirka.

Wannan dandalin, Cibiyar Ha]in Gwiwar {ir}ire-}ir}ire, ta CcHUB ce, cibiyar da ke yaye masana harkokin kasuwancin da ke kafa ha]a]]un }ungiyoyi da kuma samar da ku]a]en “jarin fara kasuwanci,” da ma warware duk wa]ansu matsaloli da ke damun kyautata jin da]in rayuwa, kuma ta kafa shi ne, a yankin Yaba, na Legas. Babban Jami’in Cibiyar ta CcHUB, Bosun Tijani, ya bayyana cewa,

fishin Jakadancin {asar Amirka, da ke Nijeriya, ya za~o matasan Nijeriya, har 100, domin su shiga shirin Mandela

Washington Fellows, na wannan shekarar, tun daga ranar 15, ga watan Yuni, har ya zuwa 2, ga watan Agustan shekarar 2017. An za~o ]aliban ne, daga cikin wa]anda suka bukaci shiga shirin su dubu 22, bayan da aka yi wata }wa}}warar tacewar da har ta ha]a da karanta takardun bukatar dubu ]aya da 600, da ma’aikatan ofishin suka yi, da ma yin tambayoyi, ga ]alibai

400, na }arshe, da suka fito daga garuruwa bakwai. Liyafar ban-kwanan da aka yi masu, ta }unshi har da shiga harkokin }wararru kan kasuwanci, da na shugabannin }ungiyoyin NGO, da suke da ala}a da shirye-shiryen shugabancin, har hu]u: watau na harkokin kasuwanci, da shugabancin al’umma, da gudahar da harkokin jama’a, da kuma abin da ya shafi makamashi. Misis Toyin Saraki, wadda ta kafa Asusun Kulawa na Afrika, da

Tonye Cole Ne, Tare Da Wa]ansu [aliban Shirin Mandela Washington, Na Shekarar 2017, A Wajen Liyafar Ban-Kwanan Da Aka Shirya Ma Su, Kafin Su Tashi.

Babban Jami’in Harkokin Jakadanci, F. John Bray (A Gefen Hagu), Sai Ambasada Symington, (A Gefen Dama), A Wajen Bikin Bu]e Cibiyar Bayanai Ta {asar Amirka, Mai Suna CcHUB, A Unguwar Yaba, Dake Legas.

Duba Shafi Na 21 Duba Shafi Na 22

14 MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438

Ana alfahari da bambancin al’adun Nijeriya, a cikin gida da kuma waje;

amma, ba duk ke na’am da irin }wa}}waran aikin da ake yi ba, na tattalin irin wa]annan kayayyakin gado. Ofishin Jakadancin Amirka, da ke Nijeriya, ya ha]a hannu da masu ruwa da tsaki, a cikin ’yan shekarun nan, game da ]imbin ayyukan irin yadda ake tattalin al’adu, ta hannun Asusun Jakada Kan Tattalin Al’adu (AFCP). Ka]an daga cikin manyan ayyukan asusun na AFCP, sun ha]a da }awata Hasumiyar Gobarau, da aka gina, a cikin {arni na 18, a garin Katsina, ]aya daga cikin tsofaffin gine-gine, masu tsawo, a Nijeriya; da kuma }awata Kofar Kansakali, da aka gina a cikin {arni na 12, ]aya daga cikin }ofofi 15, da ke

jikin ganuwar Birnin Kano. A shekarar 2016, Ofishin

Jakadancin {asar Amirka, a Nijeriya, ta hannun ayyukan asusun na AFCP, sun bayar da ku]a]e, domin “Sake Tsarin Nijeriya: Ayyukan Ceto Abubuwan Da Ke [akunan Ajiyar Kayayyakin Tarihi,” ta hannun wani ha]in gwiwar da ke tsakanin Hukumar Kula da Abubuwa da [akunan Ajiyar Kayayyakin Tarihi ta {asa (NCMM), da Jami’ar Ahmadu Bello, da ke Zaria, da kuma {ungiyar Tanadin Al’adu ta Duniya, AlICCROM, da ke Birnin Rome. Ma}asudin aikin na Sake Tsarin Nijeriya, shi ne a taimaka wajen }o}arin tattali, a Nijeriya, ta hanyar horar da jami’ai daga wuraren ajiyar kayayyakin tarihin da ke }asa da kuma na jami’ar, ta

hanyar yin amfani da sake tsarin da kuma jerantawa. An za~i Gidan Ajiyar Kayayyakin Tarihi, da ke garin Jos, domin kar~ar ba}uncin gudanar da wannan bitar.

Bita Ga Jami’an [akunan Kayayyakin Tarihi

A cikin watan Mayun shekarar 2017, abokan ha]in gwiwar aikin sake tsarin Nijeriyar, sun kira wani taron }ara wa juna sani, na kwanaki 15, don jami’an da ke kula da ]akunan ajiyar kayayyakin tarihi, su 40, daga gidajen ajiyar kayayyakin tarihi, 12, a Gidan Ajiyar Kayayyakin Tarihi na {asa da ke garin Jos. Kafin wannan bitar, sashen ajiyar na gidan ajiyar kayayyakin tarihin, na Jos, ba shi da kyawon gani: kayayyakin tarihi na itace sun ru~e, an kuma

Dokta Terry Little Ne, Na Hukumar ICCROM, (A Gefen Dama), Yake Jagorancin Rundunar Sake Fasalin Gidan Ajiyar Kayayyakin Tahiri Na Jos.

MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438 15

cunkushe su, a kantoci, wa]ansu kuma a }asa, ba tare da wani tsari na jerantawa ba. Ga annakiya kan fatu da kayayyakin tarihin na itace, yayin da ma ~angarorin tukwanen terracotta ke ta lalacewa, a inda rufi ke zubar ruwan sama. Yayin da dukan kayayyakin tarihin da dillalai suka kawo, don sayarwa, suna nan cunkushe, kan jiran masana su bayar da shawarar tantance su, kafin a saya.

Masu koyarwar da kuma ]aliban ne, suka sake fasalin ]akin ajiyar kayayyakin tarihin, a lokacin wannan bitar; aka kuma tsabtace ]akunan ajiyar kayayyaki, aka gyatta kantocin da suka lalace, yayin da aka }ara wa]ansu. Fiye da kayayyakin tarihi dubu 20, da ke akwai, a wannan ]akin ajiyar kayayyakin tarihin, da aka tsabtace, aka jera, aka kuma sake masu wuraren ajiya. Ko da yake ana da bukatar ku]a]en gudanar da aikin sake tsarin, zimma da sadaukar da kai, da han}oron masu kula da ]akin, na daga cikin manyan abubuwan da suka kawo wannan canjin.

A tsakanin watan Yuni Da Dissambar Shekarar

2017, za a yi amfani da wa]annan ]aliban 40, wajen yin amfani da wannan sabuwar hanyar sake tsarin, a dukan ]akunan ajiyar kayayyakin tarihi 12, da ake da su. A watan Disambar shekarar ta 2017 kuma, tawagar aikin sake tsarin, ta Nijeriya, za ta kira wani taron bitar, inda masu kula da ]akunan ajiyar kayayyakin tarihin, za su nuna irin }wazon da suke da shi, na sake tsarin, a wuraren aikinsu.

Bikin Rufe Bita Da Bu]e Baje KoliA ranar 2, ga watan Yunin

shekarar 2017, abokan ha]in gwiwar Ayyukan Re-Org Nigeria, suka kira wani biki, na kawo }arshen bitar da suka yi, da kuma bu]e bikin baje koli, a Gidan Ajiyar Kayayyakin Tahiri na garin Jos. Bikin, ya taimaka, wajen fahimtarwa game da yadda aka sake fasalin Gidan Ajiyar Kayayyakin Tarihin na Jos, da kuma janyo hankulan al’umma, game da sabon bikin baje koli, na farko, tun shekarar 2014. Babban Jami’in Hul]a da Jama’a, Aruna Amirthanayagam, da uwargidansa, tare da rufin bayan wakilan ofishin jakadanci, sun shiga sahun sauran ba}i, a wani cunkusasshen zauren taro, domin bayar da takardun shaidar kammala bitar ga wa]anda aka koya. Sauran ba}in sun ha]a da wakilan gwamnatin

Kayayyakin Tarihin Dake Ajiye, A Gidan Ajiyar Kayayyakin Tahiri Na Jos

Jami’in Harkokin Hul]a Da Jama’a, Aruna Amirthanayagam Ne; Da Farfesa Umar Buratai, Shugaban Harkokin Al’adu Na Jami’ar Ahmadu Bello, ABU, Dake Zaria; Sai Dokta Yusuf Abdallah Usman, Babbban Darektan Hukumar Kula Da Gidajen Ajiyar Kayayyakin Tarihi Da Na Al’adu, (NCMM), Bayan Da Aka Bu]e Bikin Baje Kolin Nan, Mai Suna: “|oyayyun Kayayyakin Tarihin Dake Gidajen Ajiyar Kayayyakin Tarihi Na Jos”

Duba Shafi Na 22

16 MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438

}alla, akwai Fulani miliyan 25, da ke zaune a kusan

}asashe 20, da ke nahiyar Afrika, yayinda fiye da rabinsu ke zaune a Nijeriya. Yayin da, da dama, suka yi watsi da rayuwarsu, ta yawon kiwo, misalin kashi ]aya cikin uku, har yanzu, suna nan kan al’adarsu, abin da ya sanya suka kasance

rundunar makiyayan da ta fi kowace girma, a duniya, a yau.

A tarihi, makiyaya, da manoma, na da muhimmanci kusan iri ]aya. Dabbobi dai na kiwo ne a kan sauran yabanyar da aka bari, yayin da shanu kan samar da takin da ake

noman gonaki. Bisa ga al’ada, shugabanninsu, kan warware

duk wata matsalar da kan taso, a da, kafin ta zama

fitina. Amma, a cikin ’yan shekarun nan, }aruwar yawan

jama’a, da canjin yanayi, sun yi matu}ar dakushe

wuraren kiwo, da mashayar dabbobi, wanda, wani loton,

kan haddasa fitina, a tsakanin }ungiyoyin biyu.

Hukumar USAID ta lura da wannan abin takaici, sai ta fara tallafa wa jerin tattaunawar tabbatar da zaman lumana, domin haifar da kyakkyawar fahimtar da masu kawo tashin hankalin, da kuma gabatar da abubuwan da za su rage rashin jittuwa, da kuma }ara fahimtar juna.

Hukumar USAID Ta Ha]a Hannu Da Al’umma Don Magance Tashin Hankali Tsakanin Manoma Da Makiyayan Nijeriya

Misalin Kashi [aya Cikin Uku, Na Fulani Miliyan 25, Dake Yammacin Afrika, Ba Su Da Wata Rayuwar Da Ta Wuce Kiwo Shanu. Sune Kuma Makiyayan Da Suka Fi Kowa]anne Makiyayan Yawa, A Duniya, A Yau. Hukumar USAID Da {ungiyar Mercy Corps Ne, Suka Bayar Da Wannan Hoton.

MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438 17

Hukumar ta USAID, tare da ha]in gwiwar Hukumar Mercy, sun gudanar da wani bincike, a shekarar 2015, wanda ya fito da cewa, warware matsalolin, a wuri guda, ba su da wani tasiri, kuma, mai yiwuwa tunanin al’amma ya fi tasiri, ga al’amarin.

Yawan shigar makamai, a hannun jama’a, da kore jama’ar, da ma }aruwar satar shanu, na daga cikin al’amurran da ke }ara tayar da irin wa]annan tashe-tashen hankula. Al’amarin ya haddasa rasa rayuwa fiye da dubu hu]u, a bara, wanda ya tabbatar da asarar harajin misalin dolar Amirka miliyan dubu 13, ko miliyan 700, daga shekarun 2013, zuwa 2015, a cewar ha]in gwiwar na hukumar ta USAID da Mercy Corps.

Tashin hankalin kan faru ne, a duk lokacin da }ananan yara ke kiwon shanun da suka shiga gonaki. Wajen mayar da martini, akan harbe ko a zuba wa dabbobin guba, wa]anda su ne dukiyar al’adar duk wani Bafillatani. Wannan, kan haddasa ruruta tashin hankali, a ~angarorin biyu. Amma, tattaunawa, domin samun mafitar kawo zaman lafiya, a tsakanin manoma da makiyaya, ta nuna cewa, gine-gine, da gonaki, da hanyoyi, sun fara toshe dukan burtalolin da {ungiyar {asashen Yammacin Afrika, (ECOWAS), ta ke~e. A sakamakon haka, shanu kan abka wa gonaki, su yi ~arna.

Irin wa]annan tarurrukan tattaunawar kan gano mafita, kamar ta killace burtalin shanun,

a cikin gonaki, da kuma gudanar da wayar da kawunan jama’a, domin }ara fahimtar juna. Haka ma, bita na taimaka wa mutanen }auyuka, game da fahimtar yadda za a mutunta juna, da kuma zaman tattaunawar da za ta kai ga gano mafita. Bugu da }ari, shirin hukumar ta USAID, game da yin amfani da rediyo da telebijin, wajen ilmantar da jama’a, game da manyan al’amurran da ke kawo tashe-tashen hankulan za su taimaka.

A sakamakon haka, wa]ansu al’ummar, kan amince da su ke~e }afa 10, a tsakanin gonaki da burtaloli. Har ila yau, sukan amince da fito da wani shiri, na gaskiyar yin adalci, da hakimai ke sa a biya diyya, a duk lokacin da aka lalata wata albarkar gona. Idan har aka yi wata ~arna, a gona, manoman da makiyayan, kan yi }o}arin sasantawa. Idan har hakan ba ta samu ba, sai a gabatar da shari’ar gaban kwamitin da ya

A Sama: Osaka Sansui Ne, Wani Manomin Dake Zaune A Yankin Karkarar Ardor Siding, Na Tsakiya Jihar Nasarawa, Yake Jawabi, A Wajen Wani Taron Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Hukumar USAID Ta Shirya. Hukumar USAID Da {ungiyar Neman Fagen Fahimtar Juna Suka Bayar Da Hoton. A {asa: Fiye Da Masu Halartar Wannan Taron Na Hukumar USAID, Su 150, Dake Sanye Da Rawunna, Suka Tallafa Wa Taron Domin Tabbatar Da Jittuwa, Dangane Da Kawo {arshen Duk Wata Tarzoma, A Cikin Watan Afrilu. Hukumar USAID Da Zack Taylor Ne, Suka Bayar Da Hoton.

Duba Shafi Na 22

18 MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438

A matsayina, na jami’in bayar da shawarwari, na yanke shawarwari kan

takardun bayar da iznin shige da fice, watau visas, ga fiye da mutane dubu 25, amma, na fi murnar amincewa da bukatun ]alibai.

Lokacin bazara ya fi kowane lokaci hada-hadar bukatar neman visar {asar Amirka, da kuma ]imbin ]aliban da ke bukatar zuwa }asar, kafin a fara shekarar karatu. Wannan, shi ne irin abubuwan da ake gani, a dukan teburorin ofisoshin jakadancin, }anana da manya, a duniya, amma, al’amarin ya fi }amari, musamman, a Nijeriya, inda yawan matasa ke ta }aruwa.

A matsayinta, na jagorar harkokin tattalin arzikin Afrika, kuma }asar da ta fi kowacce yawan jama’a, Nijeriya na aikewa da ]alibai zuwa {asar Amirka, fiye da duk wata }asa, da ke nahiyar. Ya zuwa watan Mayun shekarar 2017, akwai ]aliban Nijeriya dubu 14, da 438, da ke karatu, daga cikin ]alibai dubu 52, da 100, daga ]aukacin Afrika, a cewar Ma’aikatar Tsaron Cikin Gida. Yawan ]aliban Nijeriya, ya }aru da kashi 44, cikin 100, a cikin shekaru uku, da suka wuce, sai kuma a Jihar Texas, inda suka fi yawan zuwa, nesa ba kusa ba.

Domin taimaka wa ]aliban, a wannan tutsetseniyar ta lokacin bazarar, sassan Bayar da Shawarwari da na Hul]a da Jama’a, na Ofishin Jakadancin {asar Amirka, da ke Birnin Abuja, na ji~inci kafofin watsa labaru, na cikin gida, a cikin watan Yuli, domin bayyana irin yadda ake tafiyar da bukatun samun visar. Wani babban ~angare na wannan

}o}arin, watsi ya yi da al’amarin. Tambayar da aka saba yi, game da wa]annan manya-manyan ayyuka, su ne irin yadda Dokar Shugaban {asa ke gudanar da harkokin tafiye-tafiyen da suka shafi Nijeriya, wanda, har idan }asar ta Amirka, na bayar da takardun visa, ga dukan jama’ar da ke nan. A gaskiya, Dokar ta Shugaban {asa, ba ta fitar da Nijeriya ba, ko da wai, yayin da har yanzu, ake ci gaba da bayar da ]imbin takardun visar, na kowane rukuni, yadda ya kamata.

Babban sa}onmu ga duk wanda ke bukatar visar shi ne, makarantun }asar ta Amirka, na kasuwanci ne, za su kuma ci gaba da yin marhabin da ]alibai daga dukan fa]in duniya. Akwai makarantu dubu takwas da 774, da ke {asar Amirka, da aka amince su kar~i ]aliban }asashen waje. Da zarar an samu amincewar shiga makarantar, to, ]alibi zai samu visa. Mafi yawan kan nemi rukunin visa “F”, wadda ke

Daga James Swift

Wa]anda Suka Samu Kyautar Babbar Dama Ne, Ta Shekarar 2017, Tare Da Jagoransu, Malate Atajiri. (A Tsakiya).

MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438 19

da }arfin da muke da shi, da karimcinmu da zimma da kuma abincinmu...”

Ya tunatar da ba}in cewa, “a ]aukacint tarihin {asar Amirka, irin bambancin da muke da shi, kamar na jama’ar Nijeriya, shi ne tushen firgici, wanda a wani lokacin kan nemi ya }alubalanci tarayyarmu. George Washington ya yi garga]in cewa, babu wani mahalukin da ka iya neman ya gurgunta mu, ko ya kawar da mu, sai idan ya fara da kai hari ga ha]in kan gwamnatinmu, kuma shi kansa Abraham Lincoln bai

amincewa da yin mafi yawan karatun darussa, yayin da visa mai rukun “M”, sai wa]ansu sana’o’i, irin na tu}in jirgin sama.

Babu wani ~oye-~oye, wajen samun visa. Dole ne, bukatarka ta nuna cewa kai ]alibi ne. Dole, su kuma nuna tabbacin biyan ku]a]en karatu, da ku]a]en kashewar yau da kullum, ya-allah ta hannun ]an uwa, ko kuma gurbin }aro ilmi. A }arshe, dole, a nuna lokacin da za a dawo gida, bayan an kammala karatu.

Ga kowane ]alibi kuma, karatu, a babbar makarata ba }aramin zubin adashi ba ne, na ku]a]e da lokaci. Makarantun, na da inganci, amma akwai tsada. Idan ka yi amfani da ni kaina, na sami takardar babban digiri, a fannin kasuwanci, watau MBA, daga Jami’ar Hawaii, wanda sai na share shekara ]aya da rabi,

yi }asa a gwiwa ba, dangane da dagewa kan ha]in kai, a lokacin rayuwarsa.”

Jakadan ya yi nuni da wa]ansu wahalolin da }asar ta Amirka ke fuskanta, domin ta kare ha]in kanta da kuma samar da duk wata nasarar da ta shafi juriyar da tsayin-dakar shugabanni da ’yan }asa, dokin tabbatar da adalci ga kowa.

Mafi yawa kuma, Ambasada Symington ya yi imanin cewa, Nijeriya na da }arfin da za ta fuskanci, ta kuma magance irin wannan }alubale. “A yau, Nijeriya ta ci sa’ar da take da shugabanni da

ba ni zuwa aiki, na kuma biya misalin dolar Amirka dubu 40, wanda a cikin shekaru 15, na biya. Kowane ]alibi na da bukatar bincikar kai, ya-allah bisa ga shirin samun }wa}}waran ilmi ko wata kafa ta tattalin arziki. Gagarumar kafar kutsawa domin samun gabalar kuwa, ita ce ta shirin EducationUSA, wani shiri na Sashen Hul]a da Jama’a, na Ofishin Jakadanci, da aka ware domin taimaka wa ]aliban da ke da sha’awar yin karatu, a {asar Amirka.

Mafi yawan masu bukatar visa kan ce jikinsu na rawa, a lokacin da ake yi ganawa da su, kuma suna damuwa, da yin in’inar da ke sa suna rasawa. Shawarata ita ce, ka murtuke ka yi jawabi da gaske. Ganawar, ta ]an wani gajeren lokaci ne, inda jami’in bayar da shawarwari kan tambayi

’yan }asa, irin wa]annan. Tare suke wannan tsayin-daka, na ha]e kan Nijeriya, da kuma tabbatar da adalci da tabbatar da ana sauraren koken kowane ]an Nijeriya, da kuma tallafarsa, daidai iko. Wannan al’amari, na da wuya; kowannenku mur]a]]e ne. Tare, jama’ar Nijeriya za su shawo kan duk wani yun}uri na rarraba kan wannan }asar.”

Na gode, mai girma jakada. Dangane kuma da abin da ya shafi bambancin ’yan Nijeriya, sai dai in ce amin da yardar Allah, zai zama alheri ga ’yan Nijeriya a nan gaba.

irin yadda ka samo makarantarka, da irin yadda za a biya ku]a]en karatunka. Idan kuma ba a amince maka ba, to, ba nan ta tsaya ba. Za ka iya sake nema, kuma, a duk lokacin da ka nema, wani sabon jami’i ne zai tambaye ka. Idan ka yi }o}arin sake nema, to, ka yi }o}arin da za ka mayar da hankali, kan gabatar da dukan sababbin shaidu, idan ba haka ba, za a sake komawa ’yar gidan jiya.

Bayan dubban ganawar da na yi, har yanzu nikan ji da]in, matu}a, a duk lokacin da zan bayar da visa ga ]alibi. Nikan tuna da irin yawace-yawacen da na yi, a teku, da kuma irin karatun da na yi, masu ban sha’awa. Wannan wani al’amari ne, na sabuwar rayuwa, ga dukan rayuwar mutum, kuma tana }ara wani dan}on zumunci da ke }ulluwa, tsakanin Nijeriya da Amirka.

Al’umma Dabam-Daban, {asa [ayaDaga Shafi Na 4

20 MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438

ya gabatar da jawabin bu]e taro, inda ya fayyace irin taimakon da gwamnatin {asar Amirka ke bayarwa, don tallafa wa ’yancin manema labaru. “Mun yi amannar cewa, ’yancin manema labarun da ba ya fuskantar duk wata tsangwama, yana da muhimmanci ga bun}asar mulkin dimokra]iyya,” in ji Babban Jami’in Harkokin Jakadancin.

Jami’ar Sashen Hul]a da Jama’a, Darcy Zotter ce, ta gabatar da jawabin maraba, yayin da manyan masu jawabi, ciki har da Misis Funke Egbemode, Shugabar {ungiyar

Editoci ta Nijeriya; da Mista Dapo Olorunyomi, mawallafin jaridar Premium Times; da Mista Simon Kolawole, mawallafin mujallar TheCable; da Mista Tomi Oluyomi-Lords, malamin koyar da Dokoki da Sharu]]an Kafofin Watsa Labaru, na Cibiyar Koyon Aikin Jarida ta Nijeriya, (NIJ), da kuma Mista David Ajikobi, editan Mujallar Africa Check, a Nijeriya, wa]anda suka binciko duk wata irin rawar da tantance gaskiyar labari; da dokoki da sharu]]an aikin jarida; da tsare dokoki, a }arni na 21; da kuma dabarun a aikin jarida, da

yanar-gizo ke bukata. An tabka wata gasar

muhawara tsakanin koleoji, daga baya. Jami’ar Sashen Hulda da Jama’a, Darcy Zotter ce, ta shugabanci kwamitin al}alan muhawarar. A }arshen gasar, daliban Jami’ar Legas, (LASU) ne, suka zama zakaru, sai kuma na Jami’ar Jihar Legas, (UNILAG), da suka zo na biyu. Har ila yau, Cibiyar Koyar da Aikin Jarida, (NIJ), da Kolejin Fasaha ta Yaba, (YABATECH), sun shiga gasar muhawarar. Dukan wa]anda suka shiga gasar sun samu kyaututtuka, da takardun shaida.

harsashin na aikin jarida shi ne, dole, su kasance muryar wa]anda ba su da galihu.

Har ila yau, an jaddada sharu]]an aikin, a wajen wannan taron }ara wa juna sani. Bisa ga irin yadda ]imbin jama’a ke amfani a shafukan yanar-gizon zumunta, domin samun labaru, dole, manema labarun su ri}e mutuncinsu, fiye da duk wani tanadi, domin bambanta kawunansu, daga duk

wata gasa, su kuma tsare gaskiya ga kowa.

Hinchberger ya ci gaba da nanata tantantace gaskiya, da cikakken bayani, a wajen rubutawa da kuma buga labaru. Irin gasar da ake da ita, a yau, game da harkokin watsa labaru ne ke sanya manema labaru na }o}arin samun labarun }anzon kurege, a jaridu, amma, akwai muhimmancin a bincika, da kuma tabbatar da cewa labarun daidai ne.

Da dama, daga cikin wa]anda suka halarci taron bitar, sun yi tambayoyin da suka shafi irin yadda ake kutsawa, a tsakanin sha’awar yin gasar ta kafofin watsa labaru, da kuma ’yancin al’umma, musamman, a lokacin da ake ]auko labarun harkokin siyasa, masu tsauri. Hinchbrger ya shawarce su, da su nace, da nuna }warewa, ya kuma bayar da shawarar su ri}a }ulla zumunci da editocinsu.

(CBO), da ma duk wani sashen gwamnati, a cikin “Kwanaki 100, na Kama Ragamar Mulkin” gwamnatin Shugaba Trump.

A }ar}ashin shirin Mandela Washington Fellow, Adeshola da Komolafe, wa]ansu ma’aikatan gidan telebijin ]in na OAK TV, sun yi rangadin {asar ta Amirka, a }ar}ashin jagorancin wani mai tsara shiri na Ha]in Gwiwar Kafofin Watsa Labaru, Bradley Hague, daga ranar 26 ga watan

Yuni, zuwa 9 ga watan Yulin shekarar 2017. Ma’aiktan sun dawo Nijeriya, tare da ]imbin labaran da za su fa]a, game da kasafin ku]a]en da kuma fadancin aiwatar da shi, Majalisar {asar Amirka. Yin aiki da kafofin watsa labarun, da kuma wannan ha]in kan, da sauran cibiyoyin watsa labaru, gidan telebijin ]in na OAK TV, ya fitar da wa]ansu rahotanni, da farko, masu bayani game da, “Batun Tsage Gaskiya a Amirka, wanda ke tona duk

wa]ansu haramtattun ku]a]e daga }asashe kamar Nijeriya, da sauransu.” Gidan telebijin ]in na OAK TV, ya watsa rahotannin, a shafin yanar- gizon fina-finai, na YouTube, wanda ya ci gaba da watsuwa, har ma aka buga shi, a jaridun nan masu suna Premium Times, da The Guardian, da sauransu. Wannan kuma shi ne ma}asudin irin wa]annan labaru na gidan telebijin ]in na OAK TV, don watsawa da kuma bugawa.

Daga Shafi Na 7

Daga Shafi Na 8

Daga Shafi Na 7

{ARFEN BUGUN TAMA

MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438 21

kuma Andy da Suzanne, da aka haifa a {asar Cameroon. {ungiyar ka]e-ka]en, ta yi wani sabon salon kalankuwar da ta sanya masu saurare suka ri}a yin wa}ar da annashuwa da kuma rawa, da

kawunansu.Bugu da }ari, maka]iyar nan

ta jazz, Jessica Bongos, ta yi wa}o}i masu da]a]a zuciya, yayin da }ungiyar ki]anta The Isomers ta tsima taron da wani gawurtaccen ki]an kashe ahu,

na ba}ar fata. Kalankuwar, ta Daban, wani ha]in gwiwa ne, tsakanin Ofishin Jakadancin {asar Amirka da {ungiyar Play Network Nigeria, wa]anda suka gudanar da wannan daren, abin tunawa.

“muna da bukatar yin amfani da }ir}ire-}ir}iren kowa, domin ]aukakar ci gaba.” Amfanin wannan dandalin, shi ne }o}arin shigowa harkar da kuma bayar da ha]in kai.” Darektan Sashi, Toluwani Johnson ne, ya zagaya wuraren aikin dandalin cibiyar ta CcHUB, da jakadan, da kuma babban jami’in harkokin jakdanci, duk a cikin gini ]aya.

Dandalin, wanda, yanzu

aka bu]e domin dukan jama’a, ya }unshi har da Dandalin Yanar-gizo – wani sashi na harkokin fasahar zayyanawa da kuma inganta harkokin fasahar zamani; da wani dandalin da ke da kayayyakin aiki, irin su na’urori masu }wa}walwa, na tafi-da-gidanka, na zamani, da allunan yanar- gizo, domin koyon shiga shafukan yanar-gizo; da dandalin taron tattaunawar gungun jama’a da gudanar da nazari; da kuma

wurin gudanar da taron da zai tallafa wa duk wani }wazo, da }ir}ire- }ir}ire.

Da wa]annan kayayyakin da kuma wurin horarwa, wannan sabon Dandalin Bayar da Fifikon na {asar Amirka, wanda shi ne na goma, irinsa, a nahiyar Afrika, kuma na 67, a fa]in duniya, zai inganta duk wani }wa}}waran }wazo, da wani zurfin tunani, da tattaunawa ta-gari.

Daga Shafi Na 13

Daga Shafi Na 5

Jakadar Harkokin Al’adu Ta Daidata Ka]e-ka]en Nijeriya Da Na Amirka Bai [aya

Ambasada Symington Ya Bu]e Sabon Dandalin Da {asar Amirka Ke Bai Wa Afrika Fifiko A Legas

Jihar Filato, da abokan da suka aiwatar da wannan aikin na Re-Org Nigeria, da sarakunan gargajiya, da }ungiyoyin raye-rayen al’adun gargajiya, da kuma ]aruruwan al’ummar da suka ji da]in ganin irin raye-rayen gargajiyar da aka yi.

Gidan Ajiyar Kayayyakin Tarihin, na Jos, shi ya fi kowane wurin ajiyar kayayyakin tarihi, tsufa, a Nijeriya, kuma nan ne, ake da ]aya daga cikin muhimman kayayyakin tarihin; sai kuma ka]an daga cikin kayayyakin tarihinsa, har dubu 22, da aka baje kolinsu. Tawagar aikin

na Re-Org Nigeria, sun yanke shawarar a kira wani bikin baje kolin, na ]an gajeren lokaci, da aka kira “|oyayyun Kayayyakin Tahirin Gidan Ajiyar Kayayyakin Tarihi na Jos”, (Hidden Treasures of Jos Museum), wanda ya baje kolin wa]ansu za~a~~un kayayyaki 19, da ba a ta~a nuna su ba. Mista Aruna Amirthanayagam ne, ya bu]e bikin baje kolin, wanda za a ci gaba da yi, har ya zuwa watan Disambar shekarar 2017 – don haka, ka tabbatar ka ziyarta, muddin kana garin na Jos da kewaye. Ya zuwa }arshen watan Yunin shekarar 2017, akwai

wa]ansu ]alibai, su dubu ]aya da 982, daga makarantu 41, na jihohin Filato da Bauchi, da aka nuna wa ~oyayyun kayayyakin. Irin wa]annan kayayyaki, masu daraja, da ke garin na Jos, sun ha]a da muhimman kayayyaki irin su alamun zaman kabilun terra-cotta, na kabilar Nok, ya zuwa ga wurin da aka yi amfani da shi, a matsayin ku]a]en hada- hada, da kuma dodannin nan, masu tsoratarwa, daga fa]in Nijeriya.

Ofishin Jakadancin {asar Amirka, na sha’awar kayayyakin al’adun Nijeriya, kuma zai ci gaba da gano duk wata alama, ta tallafa wa }o}arin ajiyar kayayyakin.

Daga Shafi Na 15

22 MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438

kuma uwargidan Shugaban Majalisar Dattijai, Bukola Saraki, sun yi jawabai, masu ratsa zukata, game da yadda ake tsara harkokin jama’ar karkara, da kuma fifikon

da asusunta ke bayarwa, da kuma kiwon lafiyar masu juna biyu.

[aliban ha]a]]en shirin na YALI, sun hallara, a BirninAbuja, domin shirin na takwas, na “Gwa-da-gwa,” game da jerin tattaunawar

daidaita tunanin matasan da suke cikin harkokin siyasa, tare da wani Farfesan Harkokin Gwamnati, na Jami’ar Amirka, kuma tsohon Mai Lambar Jaruman yankin Maryland, Mai Unguwa David Lublin.

}unshi manoman da makiyaya, wa]anda za su tantance irin ~arnar da aka yi, su kuma bayar da shawarar diyyar da ta dace a biya.

“Tun da muka cimma wannan yarjejeniyar, a cikin watan Fabrairu (2017), babu wani harin da aka kai, ko wata tarzoma, a tsakanin manoman da makiyaya,” in ji Osaka Sansui, wani manomi da ke tsakiyar Jihar Nasarawa. “Wannan ba }aramin mataki ba ne, aka ]auka, wajen inganta dangantaka, alal misali, kan irin yadda zaman lafiya zai tabbata, ga yankin.”

A sakamakon wani safiyon da Hukumar Mercy Corps ta gudanar, an yi amfani da wata na’urar gano duk wani tashin hankali, a al’ummomi 20. Wani bayani, na kwanan nan, daga na’urar, ya nuna cewa, an samu raguwar tashin hankali, tsakanin manoma da makiyaya, da a}alla kashi 25, cikin 100, tun da aka gabatar da wannan shirin.

A cikin watan Afrilu, hukumar ta USAID, tare da abokan ha]in gwiwarta partners – irin su Cibiyar Ha]in Kan Addinai, da Hukumar ta Mercy Corps, da Hukumar Search for Common Ground – sun kira wani taron masu ruwa da tsaki, har 150, daga jihohin Nijeriya 16, domin gano hanyoyin da za a cusa wa]annan shirye-shiryen, a }asa. Masu halartar, sun ha]a da manoma da makiyaya, kazalika da mabiya addinai, da shugabannin yankuna, da kuma shugabannin kabilu.

“{arin ci gaban wannan aikin, zai tabbatar da ha]in kanmu, da kuma kyautatuwar Nijeriya,” in ji Ardo Mahmud Adam, shugaban makiyayan Jihar Filato. “Muna da bukatar ci gaba da wannan tattaunawar, domin, a duk lokacin da wani tashin hankali ya abku, za mu iya warware shi, ba tare da rai ya ~aci ba.”

Bisa ga irin yadda ake bayar da sararin yin maganar

gaskiya da kuma mutunta juna, game da abubuwan da ke faruwa, da damuwa, da zato masu halartar taron, daga dukan ~angarorin, sun amince, tashin hankalin na dagula ha]in kai, da wadatar Nijeriya, da kuma harkar tsaron }asa.

Masu halartar taron tattaunawar zaman lafiyar, sun yi kira ga gwamnatin tarayya, da ta shawo kan kar~e makaman da ba su da lasisi, da }awata yadda ake noma, ya zuwa na zamani, da kuma tabbatar da tilasta ke~e gonaki da burtaloli.

Wata babbar shawarar kuma, ita ce, ta horar da kafofin watsa labaru, wa]anda, wani lokacin kan ruruta wutar tashin hankalin da ya tashi. A watan Agustan shekarar 2017, hukumar USAID, tare da abokan ha]in gwiwarta, da {ungiyar Search for Common Ground, sun gayyaci manyan jami’an kafofin watsa labaru, domin tattauna irin al’amurran da ke gudana, da kuma fito da mafitar duk wata matsala.

Daga Shafi Na 13

Shirin Musayar [alibai Na YALI: Don Inganta Fahimtar Juna, Tsakanin Jama’ar Nijeriya Da Na Amirka

Hukumar USAID Ta Ha]a Hannu Da Al’umma Don Magance Tashin Hankali Tsakanin Manoma Da Makiyayan Nijeriya Daga Shafi Na 17

MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438 23

Sake fasalin shafin, na Babban Ofishi da {aramin Ofishin Jakadancin, a Nijeriya, na da sau}in sarrafawa da kuma }arin bayanai.

Dukkan shafukan sada zumuntarmu na da gudun da za a same mu, a cikin hanzari, da kuma }arin bayanan dukkan shirye-shiryemu.

Ka so mu, ka bincika, ka kuma yi rajista.

Shigo cikin sahun masu amfani da shi

24 MAGAMA | Agusta/Satumban 2017 Zul-Hidjja 1438