58
FIM , MAYU 2001 1 Mujallar Fim, Mayu 2001 A yi mana afuwar rashin bango kamar yadda aka saba gani. Ibrahim Sheme [email protected]

Mujallar FIM - May 2001 - Kano Online

  • Upload
    others

  • View
    7

  • Download
    0

Embed Size (px)

Citation preview

FIM, MAYU 2001 1

Mujallar Fim,Mayu 2001

A yi mana afuwar rashin bango kamar yadda aka saba gani.

Ibrahim [email protected]

FIM, MAYU 2001

Bashir Bala ‘Ciroki’ (BBC)

Wasila Isma’il

mutum ya yi la�akari da irin yabon da ke yi wa mujallar Fim a ko�ina, ya san ta takamuhimmiyar rawa a tsawon shekaru biyu da ta yi da kafuwa. Kuma na gamsu cewarmujallar Fim ba ta yi wa �yan wasa }age a labaranta; abin da na san kawai yana faruwa,a wasu lokuta in ana hira da mutum yana iya yin kato~arar da in aka buga sai ta dameshi har ya komo yana cewa shi bai fa]i wannan magana ba.

�Shawarata ga mujallar Fim (ita ce) ta ci gaba da aiwatar da kyawawan ayyukan data saba yi, kuma inda yake bu}atar gyara sai su gyara daidai gwargwado.�

BASHIR BALA CIROKI, fitaccen dan wasa:�A GASKIYA ina karanta mujallar Fim saboda yadda ta taka rawa kala biyu cikin

ayyukanta: ]aya mai kyau ]aya mara kyau; kodayake ba wai mujallar Fim kawai ba, kowacemujalla da ake bugawa ta harkar fim, rawar nanbiyu dole sai ta taka su. Dalilina a nan shi nemujallar Fim ta taka rawa muhimmiya wajen fitoda wasu mutanen da suke ~oyayyu a harkar, tafito da su fili duniya ta san su; ga kuma

3

ra�ayuyyukan �yan kallo da shawarwari da suke aikowa ana buga su a mujallar Fimdon amfanin mu �yan wasa da sauran mutanen da ke cikin harkar finafinan Hausa. A]aya bangaren kuma mujallar Fim ta taimaka wajen rashin ha]in kan �yan wasa dafurodusoshi da daraktoci, saboda fa]ace-fa]ace da ake yawan samu tare da ba}a}enmaganganu da ake jifar juna, ita kuma tana bugawa. Maimakon ta bi tsarin jaridungwamnati wa]anda in ka zagi gwamnati ba za su buga ba amma in ka yi yabo ko kayi maganar alheri sai su buga.

�Garga]ina ga (masu) mujallar Fim: su }ara tsabtace ayyukansu. In sun yi hira dawani har ya yi kato~ara, to su sai su tace labarin su buga wuraren da ya yi maganganumasu kyau, wuraren da ya yi kato~ara kuwa sai su yi watsi da su. In kun yi haka za kusami lada matu}ar kuna da�awar ku masu bin addini Musulunci ne.�

Abin da ya sa muke karanta mujallar

Fati Mohammed

FATI MOHAMMED, fitacciyar ’yar wasa:�NI ina sayen mujallar Fim ne kawai don in karanta irin wasi}un da masoyana

sukan rubuto min aka buga cikin mujallar, da kuma abin da su �yan mujallar Fimmasu }aunata suka rubuta game da ni. Shi ya sa nake karantawa.

Shawarar da zan ba �yan mujallar Fim shi ne don Allah, don Allah, idan an kawomasu gutsuri-tsoma na abin da bai dace su buga ba, to don Allah kada su buga. Adaina tona wa ]an wasa asiri. Allah Ya ce wanda ya fa rufa asirin wani, shi ma Allah zairufa nasa. A daina buga mugun abu ana ya]awa duniya ta gani.�

WASILA ISMA’IL IBRAHIM, fitacciyar ’yar wasa:�TUN lokacin da na fara karanta mujallar Fim zuwa yau da ta samu shekaru biyu da

fara fitowa, duk da cewa ba ita ba ce ta farko ba, to babu mujallar finafinai da ta shagabanta. Saboda duk inda ka shiga za ka ji ana labarin mujallar saboda ingancinlabaranta da kuma yadda ake buga ta da kaya. A gaskiya, ko ban ce komai ba, in

Muna sanar da masu karatu cewa mun dakatar da sharhinnan na Ibrahim Sheme a kan tarihin mujallar Fim zuwa wanilokaci. Amma in da hali, za mu ci gaba wata ran.

FIM: ASALINTA,TASIRINTA DAMATSALOLINTA

FIM, MAYU 20014

Fa]akarwa Ko Sha}atawa?DAGA MOHAMMED DIKKO TSAURI

yanzu finafinan Turanci sun fara nunaBahaushe a matsayin mutum mai tunanikamar sauran da ke fitowa cikin finafinansu.Dalilin haka kuwa ya biyo bayan lura da sukayi da irin }udurin da Hausawa suke da shiwajen shirya finafinan.

A yau idan aka dubi shekarun baya, watautun lokacin da aka fara harkar fim a Arewa,ci-gaban da a ka samu bai taka-kara-ya-karyaba, domin har yanzu muna nan inda muke;babu wani ci-gaba kenan, finafinanmu sun fimayar da hankali a kan labarun soyayya,kishi, butulci da cin amana na bil�adama. Idanba don na ga wani fim da Mandawari ya yi

NA dade ina kallon finafinanHausa da kuma na Turanci (Nigerian films, kamar yadda ake

kiransu) da niyyar fahimtar sa}on da ake soa aiko ma masu kallonsu. Babu ko shakkadukkan fim � ko na Hausa, ko na Turanci kona Indiya � yana da manufa da kuma sa}on

finafinan Turanci sun yi nisa mu kuma mun}i yin wani yun}uri domin bin su a baya,ballantana ma mu kamo su! Duk wanda yakalli yadda aka shirya fim na [an AdamButulu, to zai gane ba Hausawa ne sukashirya shi ba, domin akwai wasu abubuwada dama a shirin wa]anda ba a sa su a cikinfinafinanmu. Shin ilimin shirya fim ]in neba mu da shi ko kuwa na�urorin ne babu? AArewa muna da }wararru kamar su AlhajiAdamu Halilu a fagen shirya finafinai, to mezai sa mu kasa yin abin da �yan Kudu suke yia finafinanmu?

A zahiri idan na je neman fim a shagonsaida finafinai, kwalin nake dubawa, hotunan�yan wasan ne ko kuma ]an guntun labarinda aka bayar a jikin kaset ]in ne ke jan

ba, Zakaran Gwajin Dafi, to da sai in ce babuinda finafinan Hausa ke }o}arin yayataaddinin Islama, wanda abin kunya ne datakaici ga jama�ar Musulmi su raja�a a kansoyayya da cin amana a cikin finafinansubayan kuwa ga Inyamurai da Yarabawa sunata yayata addininsu ta hanyar fim.

Ban mance hirar da mujallar Fim ta yi daAli Nuhu ba, inda yake fa]ar ya daina shiryafim ]in Turanci ne domin ya lura da cewaraddininsu suka fi maida hankali a kansa cikinfinafinansu. To me ya sa shi Ali bai ci gabada yayata nasa addinin ta hanyar fim ba idandai har da gaske ne ya daina domin dalilin daya fa]a? Kenan muna neman gyara atsakaninmu. Kusan dukkan finafinan Turancina nan }asar idan ka dube su za ka ga sundu}ufa ne wajen yayata addinin Kirista. Mukuma sai mu dubi namu finafinan mu gani,wane addini suke ya]awa?

Idan dai har Hausawa za su yi ajiyar zuciyaganin shigowar finafinan Hausa, to lallaiakwai }alubale a tattare da furodusoshinfinafinan nan, domin nesa ba kusa ba

fa]akarwar da yake so ya aikama mai kallonsa. Wasufinafinan suna da cikakkiyarmanufa, kuma idan har za atsaya a fahimce su, za a iyalura da wannan manufa.Wasu kuma sabodayanayinsu na rashin kula, saima ka ga mai kallo ya kasagane manufar da suke da ita.

Lokacin da IbrahimMandawari ya fito da fim]insa Aminu Mijin Bose, saimutanen Arewacin }asar nansuka yi ajiyar zuciya dominganin Hausawa ma sun farashirya finafinai. Sai kasuwarfim a Arewacin Nijeriya tasauya fuska, domin a da saidai ka ga ana neman kaset naIndiyawa ko Amurkawa kokuma finafinan Turanci nacikin gida. Amma dafinafinan Hausa suka fara shigo kasuwa saiga shi kasuwar wa]ancan finafinai ta ragetasiri, hatta wasu yarukan da ba Hausa basuna sha�awar finafinan Hausa domin yaddaake shirya su.

To sai aka ]auka an huta kenan, al�adar}asar Hausa da kuma addinin mutanenArewacin }asar nan wanda Musulunci ne yafi yawa, za su ya]u ta hanyar finafinan, a}alladai kowa haka ya ]auka da farko. Ashetsugunne ba ta }are ba! A da idan ka dubifinafinan Turanci na nan cikin gida Nijeriya,to za ka ga Bahaushe an maida shi kamarwani dolo wanda bai san abin da yake ba,Turancin ma bai iya ba. Misali a fim ]inCulprit, mai gadin ciki ya fito a matsayinBahaushe. Da sanin yadda aka sanya shi afim ]in ka san ana nuna cewar Bahaushesakarai ne marar ilimi. Wani misalin shi nefim ]in Soul Mates, shi ma mai gadin gidanAunty Dorothy Bahaushe aka nuna marartunani, ko ma in ce marar wayau, duk dacewar abokin Kola, watau Hassan, Bahaushekuma mai ilimi ya fito a cikin fim ]in. To a

hankalina har insaya. To amma afinafinan Hausahakan bai yi manida]i ba. Idan na gahoton Zachee Orji koHilda Dokubo koSaint Obi ko SegunArinze, to sai na]auka fim ]in zai yikyau. To ina so maikaratu ka fa]a mani:su wa za ka ganicikin jarumanfinafinan Hausa kagane fim ne maikyau?

Hatta tambarin nanna �National Film &Video CensorsBoard� (HukumarTace Finafinai ta{asa) idan ka dubi

wasu finafinan namu sai ka ga ba daidai akebuga shi ba. Kamar Abin Sirri Ne, maimakun�Censors Board,� sai a ka rubuta �Censors�kawai. Wasu kuma sai su yi wani tambarimai kama da shi su rubuta �Censors� kawai.Me ya kawo haka? Shin filin ne bai ishe suba ko kuwa masu buga kwalayen katinan neke da wannan laifi ko kuwa wa?

Ni dai a ganina da kuma tunanina sai nakejin ya dace mu tsaya mu gyara harkarfinafinanmu domin samun ci-gaban dazamani ya kawo a wannan harka ta shiryafim. Ba kawai a tsaya ana gaba a tsakaninwannan furodusa da wannan ba, ko tsakaninwannan ]an wasa da wannan ba. Ina fatanwannan �yar matashiya tawa za ta taimakawajen janyo hankalin furodusoshi zuwa gyaraharkarsu ta shirya finafinai. A dai duba sosai.

Allah Ya taimake mu mun samu kafa tailimantar da �yan�uwanmu a kan wannanharka, watau ita wannan mujallar Fim. AllahYa yi mana albarka baki ]aya, amin.

Mohammed Dikko Tsauri, Box 178, {ofar{aura, Katsina.

Furodusa Sani Mohammed Sani da ’yan wasa Fatima S. Abubakar daAli Nuhu lokacin daukar shirin Girgizar Kasa na furodusan a Jos,

wanda zai fito kwanan nan. A da, sunan fim din Darasi

FIM, MAYU 2001

5

Muna maraba da wasi}un masukaratu. A tabbatar an sa cikakkensuna da adireshi, kuma a yirubutu mai kyau. A ta}aitabayani. A aiko da sauri zuwa gaEdita, FIM, P.O. Box 2678,Kano, ko kuma P.O. Box 3585,Kaduna. Tel.: 062-243112,417347; 065-433005E-mail: [email protected]

Wasi}u

MAWALLAFIIbrahim Sheme

*DARAKTA

Alh. Garba Dangida*

MATAIMAKIN EDITAAshafa Murnai Barkiya

*WAKILAI

Kano: Kallamu Shu’aibu, Yakubu IbrahimYakasai;Wudil: Auwal Idris; Kaduna: Iro

Mamman, Aliyu Abdullahi Gora; Jos:Sani Muhammed Sani; Katsina: Bashir

Yahuza; Zariya: Galin Money;Sokoto: Bashir Abusabe

*MARUBUTA NA MUSAMMAN

Danjuma KatsinaHalima Adamu Yahaya

*KASUWANCI

Mukhtar Musa Dikwa*

GUDANARWASadiya Abdu Rano

*HOTO

Bala Mohammed*

KOMFUTAMary Isa Chonoko,

Mohammed K. Ibrahim*

MASHAWARTAAlh. Kasimu Yero, Dr. Abubakar A.Rasheed, Alh. Yusuf Barau, Haj.

Balaraba Ramat Yakubu, Alh. Sa’idu M.Sanusi, Alh. A. Maikano Usman,

Alh. Habibu Sani Kofar-Soro*

LAUYOYIMamman Nasir & Co., Kaduna, Sadau

Garba & Co., Kaduna

Mujallar FIM (ISSN 1595-7780) tana fitowane a kowane wata daga kamfanin Fim Publi-cations , No. 22, Zaria Road, Gya]i-Gya]i,by Fly-over, Kano, Nijeriya. Ofishinmu aKaduna: S. 11, Ibrahim Taiwo Road, samanasibitin �Ya�u Memorial,� gefen Kasuwar Barci,Tudun Wada, Kaduna. A aiko da dukkanwasi}u zuwa ga Mujallar FIM, P.O. Box 2678,Kano, ko P.O. Box 3585, Kaduna. Tel.: 062-243112; 065-433005.Adireshinmu na E-mail: [email protected] a yarda a sarrafa kowane ~angare na wannanmujalla ba tare da izini a rubuce dagamawallafanta ba. Mai sha�awa zai iya karantaFim kyauta a ko�ina a duniya ta hanyar Internetta wannan adireshin: www.kanoonline.comHa}}in mallaka (m) Fim Publications

INA mai matu}ar mi}a godiyata gajaruma Wasila Isma�il game da abin da

ta yi a kan shirin Wasila na 3 (Fim, Afrilu2001). Ni a ganina, abin da ta yi ya yidaidai, domin kuwa ko ba komai ta nunawa duniya cewa ita ta san mutuncin kantakuma ta san mutuncin sana�arta. Kumada su Ishaq Sidi Ishaq suka ce waiwannan abin da Wasila ta yi zai shafirayuwarta da harkar sana�arta, wannanzancen banza ne, wanda ba shi da}anshin gaskiya. Maganarsu ta nuna su]in ma ba su da adalci. Amma ni inaganin kwarjini a idanun wa]anda sukasan mutuncin ]an wasa. Da ma kwa]ayi zarmiya da }as}antarda kan �yan wasa shi ne yake jawo masuwula}anci a wajen furodusoshi. Da a ceduk jarumai za su daure su koyi irin halin Wasila na kare mutuncin kansu to dasun ga abin da za su zama kafin nan da wani lokaci. Amma gulma da munafinci,da }ananan maganganu ya jawo masu rarrabuwar kawuna. Don haka ina kiraga jarumai gaba ]aya da su daure su ha]a kai su ri}a magana da murya ]aya.Idan ma da a ce a inda aka ci gaba ne, da sai jama�ar da ke son wasansa su gamuda shi a titi ko su yi tattaki su je inda yake sai ya dinga wula}anta su wai shijarumi. Ya kamata a ce kusan kowanne fitaccen jarumi ko jaruma yana da ofisda lauya da manaja, don ]aukaka darajarsa. Alal misali, yanzu idan muka dubifinafinai irin na Kudu da jarumansu, sai mu ga sun yi mana fintikau. To mubincika mu ga menene dalili? Dalili shi ne idan kowannen jarumi zai yi fim dalauyansa da manajansa za a yi yarjejeniya, su cike �contracto form� a kanadadin yadda aka zartar, kuma kai jarumi bas ka isa ka sa~a ba, sai furodusa yayi }ararka, sai jarumi ya yi }ararsa. Kuma jarumansu ba sa ha]ama, idan sun

immediatepast

edition

Mujallar FIM a ‘Internet’Za ka iya karanta mujallar Fim kyauta a ko�ina kake aduniya ta hanyar zamani ta �Internet.� Kawai ka dubawannan adireshin a na�urar komfuta ]in ka, za ka gamujallar baki ]ayanta, kuma kyauta � maganin mai wayo!

www.kanoonline.com

WWW.KANOONLINE.COM

WASILA ISMA’IL TA YI DAIDAI!ZUWA GA MUJALLAR FIM,

Masu karatunmu da daman gaske sun aiko da wasi}u a kanlabarinmu kan rikicin fim ]in Wasila. Mun lura cewa duk dayake yawancin wasi}un suna da ma�ana, wasu suna ]auke dazage-zage a kan furodusa Yakubu Lere ko a kan jaruma WasilaIsma�il. A ganinumu, mutum zai iya bayyana ra�ayinsa ko waneiri ne ba tare da yin ashariya ba.A nan, mun za~i wasu daga cikinwasi}un da muke ganin suna da ma�ana, muka buga. Za mu cigaba da buga wasu wasi}un a watan gobe. � Edita

(ISSN 1595-7780)Jagorar Mujallun Hausa

FIM, MAYU 20016

Wasi}u

Duk wani wanda yake so yafa]i wani abu muhimmi a kanharkar finafinan Hausa,to a Mujallar FIM zai so ya fa]imaganarsa...

* an fi karanta ta* ga kyan tsari da yawan shafuka* ga hikimar lafazi* ga kamanta gaskiya* ga isa kowace jiha* ga fitowa a kowane wataShirya fim ba tare da tallata shi ba kamar harara a duhu ne. Me zai hana ka sa tallarka a cikin FIM?

Jagorar Mujallun Hausa

yi yarjejeniyar yin fim guda ]aya, sai sun gama sun huta kafin su farawani. Amma mu a nan abin ba haka ba ne. Sai ka ga jarumi ya yi al}awarinfinafinai hu]u shi ka]ai, yana wata ]agawa yana girman kai wai shiga jarumi, bayan kuma bai ma san darajar kansa ba.Uba Gaya,‘Ramat Film Production,’ Kano.

WASILA ‘KIN BATA TSARINKI’!ZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA kira ga Yakubu Lere, a matsayinsa na Musulmi mai ilimi, yadaina yawan samun rashin jituwa da abokan mu�amalarsa. Ya ri}a

ha}uri, ya bar bari ku]i na ha]a shi fa]a da mutane.�Yan fim, ku kyautata wa junanku, sai a sami ci-gaba. Domin

gaskiya rashin Wasila a Wasila 3 ba }aramar ~araka ba ce. Sai dai muce Allah Ya gyara!

Ita kuwa Wasila, abin da ta yi sam bai dace ba. Lallai wa}ar da akayi a Wasila 3 (kaset ]in rediyo) ta yi daidai, wato �Kin ~ata tsarinki,/Kin zub da }imarki,/Shin meye hujjarki...?�

Bintu Aminu,No. 3A, Unguwar Alkali, P.O. Box 11, Katsina.

LERE NE BAI NUNA MUTUNCI BAZUWA GA MUJALLAR FIM,

A GASKIYA Yakubu Lere ne bai kyauta ba, don kuwa ya nunashi mutum ne maras mutunci, maras adalci. Ga shi Allah Yana

umarni da mu yi adalci. Saboda ko ba a fa]a ba, duk mutumin dayake kallon fim ko yake harkar fim ya san cewa fim ]in Wasila yakar~u ga jama�a, kuma Lere ya samu }azamar riba. Amma wai donta}amar sun yi ciniki da ita a kan dubu biyar, shikenan kuma bamaganar alheri a tsakaninshi da ita!

Ai Lere abin naka da da mutunci, sai ka samu wasu �yan atamfofiko da biyu ko uku da wani ]an turare da �yan ku]i ka ba Wasilasaboda muhimmiyar rawar da ta taka wajen kar~uwar fim ]in. Aiwallahi ko �part two� ma sa�a ka yi da ta yi shi tunda ka nuna bamutunci. Da ma rashin godiyar Allah ya sa ka yi �part three� ]in.

Aliyu Matazu,Nass Agrovet & Chemicals, IT 3031, Ibrahim Taiwo Rd.

by Central Market, Kaduna. Tel.: 062-411253

BA ‘TAWAYE’ WASILA TA YI BA...ZUWA GA MUJALLAR FIM,

A GASKIYA ba tawaye Wasila ta yi ba, domin ma�anar tawaye itace kamar mutum ne ake cutarsa har ya zo ya gane cewa ana

cutarsa, ya yi tawayen. Amma a wajen Wasila, babu cuta. Kawai saia ce Wasila ta sa ido a ribar da Allah Ya ba Lere. Ta yi masa aiki, yabiya ta ha}}inta. To me take so ya yi mata kuma?

Wallahi Lere tunda ya cika ma Wasila al}awarin da ya yi mata,Allah Ya amshi du�a�insa. Wasila ta yi suna, don haka ya kamata ta yitunani da ilimin da Allah Ya ba ta, ta gode masa domin wannan ba yinta ba ne.

Wasila, mun san zuga ce da mutane suka yi maki. Abin da za ki yila�akari da shi shi ne duk wa]anda suka tsoma baki cikin maganar,�yan wasa ne �yan�uwanki, amma babu wanda ya goyi bayanki.Saboda haka ki daina amfani da �wane ya ce, wance ta ce.�

Kuma ga shawara: daga yanzu duk wanda ya gayyace ki wasa, kushirya sosai kafin ki yi masa. Idan kika bari irin wannan ta sakefaruwa, to ba ki da kaico.

Muktar Shu’aibu,Unguwar Magajin Malam, Suleja, Jihar Neja.

WASILA TA GA TA KAWO KARFI NEZUWA GA MUJALLAR FIM,

WANNAN ce wasi}ata ta farko gare ku. Wasila ta ci mutuncin�Lerawa Films� da ta nace wai sai Yakubu Lere ya je ya ]auko

ta a gidansu, bayan da su Ali Nuhu, Ishaq Sidi Ishaq, Mo]a daSalaha sun je ta }i fita. Har ma za ta iya cewa �mutunci ya fi ku]i!�To wane mutunci take so a nuna mata, bayan shi Lere ya ]auko ta yasanya ta a fim ]insa kuma ainihin sunanta aka sa ma fim ]in? Ni nasan ba wani abu ba ne ya sa Wasila ta yi haka face abu uku:

1. Lere ya fitar da ita ta yi suna kuma tana Kano tare da ZilkifliMuhammad; 2. Zuga; 3. Kishin Salaha take yi.

To yanzu tana ganin ita ta yi suna ko Lere ya }i sanya ta a fim tanada masu saka ta.

Ashiru Abubakar,

FIM, MAYU 2001 7

Wasi}uYelwa Road, Douwuro Quarters, Ganye, Ganye LGA,Jihar Adamawa.

SU SASANTA SHI YA FI ALHERIZUWA GA MUJALLAR FIM,

BAN ji da]in abin da ya faru a tsakanin Yakubu Lere da Wasilaba. A tunanina, Lere ne ke da laifi. Idan an tuna, a mujallar Fim ta

watan Maris 2001, an buga labarin rikici a tsakanin Lere da [anzariyaMai Kaset. Kafin wannan kuma ai kun ta~a ba da labarin rikicin Lereda Abdullahi Maikano (furodusan Imani). Kuma ga shi yana rikici daGalin Money.

Tunda kun ce wa}o}in Wasila 3 ba Gali ne ya yi su ba, Kano Lereya je ya yiwo su, kun ga ba laifin Wasila ba ne, laifin Lere ne; shi neba shi da hakurin zama da jama�a. Ai sauran furodusoshi ba hakasuke yi da �yan wasansu ba. Ni na yarda da maganganun Wasilacewa Lere ne mai laifi.

Ina shawartar Lere da ya yi }o}arin sasantawa da Wasila da Gali,domin su ne suka ]ago da shi har duniya ta san shi. Lokacin da ya yiSalaha? ai fitina ya zame masa. Don haka su sasanta shi ne alheri agare shi.

Mohammed Nazif A. Imam,No. 9, Imam House, Kwarau, Birnin Yaro-Kwarau, Igabi

LGA, Jihar Kaduna.

WASILA, MUNA JIRAN BAYANINKIZUWA GA MUJALLAR FIM,

BA mu ji da]in abin da Wasila Isma�il ta yi ba. Koda yake ta }i taba da cikakken bayanin abin da ya faru a tsakaninsu, amma shi

kam ya ba da nashi bayani. Tunda ko nashi muka gani a mujallar Fim,to dole mu ce ba ta kyauta ba.

Idan har ta san ba ta da wata manufa ko kishi game da abin da Lereya samu kan wannan fim ]in, to ya kamata ta ba da nata bayanin. Donmu muna cikin masu }aunarta a yau da kullum, kuma muna ba}incikin sauraren mutanen da ke mata mummunar fassara game da wannanaikin da ta zartar.

Daga }arshe muna son ku yi mana cikakkiyar hira da FatiMohammed.

Daharatu Salisu & Raulatu Kabir,Kaduna Capital School, Malali, P.M.B. 239, Kaduna.

Hajiyoyi, mun buga hira da Fati a cikin wannan fitowar.

LERE YA DAUKA KUDI NE KOMAIZUWA GA MUJALLAR FIM,

A RA�AYINA, shi dai Yakubu Lere, daga abubuwan da nafuskanta game da shi, yana sa batun ku]i fiye da komai a

mu�amalarsa da jama�a. Wannan ne ma ya sa ya ~ata da mutane dayawa a kan harkar fim. Daga labarin da kuka buga na rikicinsa da Wasila Isma�il, akwaiinda Lere ya ce wai ya ba �yar wasan N5,000 don yin Wasila na 1. To,menene dubu biyar ga mutumin da ya sami miliyoyin naira daga fim]in? Ni kaina �yar jarida ce, na san cewa in mutum ya yi maka aiki kaji da]i, to ya kamata ka duba wasu hanyoyi ka kyautata masa. Wasila ta yi }o}ari da ta yi fim ]in. Ta dace da matsayin da aka bata. Ta dace da Ali Nuhu a wasan, kamar da gaske. Wa}ar da ta yi ta�Mu Yi Aure Mu Bar Zaman Gwauraye,� ta yi kyau matu}a. Na biyu, ya kamata Lere ya san cewa a yau fa muna tafiya dazamani ne. Ko da Wasila ta ce ya ba ta ku]i da suka kai miliyan nedon ta yi masa kashi na 3 na fim ]in, to ya ba ta mana don ta gamamasa fim ]insa! A ganina, Wasila ta nuna tana da �exposure� (wayewar kai), kuma tasan ha}}inta. Bai kamata a ce Lere ya yi fushi ya watsar da ita ba, yanuna cewa ai ku]i su ne komai. Kuma ya sani cewa duk da yakelabarin fim ]in yana da kyau (batun cin amana a aure), amma ita kanta�yar wasan ta dace, shi ya sa fim ]in ya yi kyau. To, Lere ya sani cewa ku]i ba su ne komai ba. Kuma ita yarinyar da

ta yarda ta fito masa a matsayin Wasila a Wasila na 3, wato FatiIbrahim, ita ma kanta bai waye ba, ba ta san halin Lere ba. {ila sai nangaba za ta gane, lokacin ta makara.Hajiya Sa’a Ibrahim,

Gidan Rediyon Jihar Kano, P.M.B. 3040, Kano.

KIN CI MORIYAR GANGA KAWAIZUWA GA WASILA ISMA�IL

NI ina ganin Wasila kin ci amanar kuwa da gaske, bayan amanarJamilu da kika ci (a Wasila) sai kuma ki ka ci amanar mai

]ungurungum ]in, wato furodusa na Wasila gaba ]aya. Yanzu Wasilake har ma kin yi wayewar kan da za a gayyace ki yin fim har ki ce baza ki yi ba? Ko kuwa saboda kin ga tauraruwarki ta fara haskawa? Towallahi ki yi a hankali da duniyar nan, in ba haka ba kuwa wata ranasai kin ji kunyar da babu wanda zai iya fitar da ke ita. Koda yake dai kina tashe sosai a Kano yanzu, kin ga tauraruwarkita fara haskawa shi ya sa kike ]aga wa mutane kai. Mu ma Kanawada kike ta}ama da mu, wallahi wata rana za ki ji kunya. Ban da ma ke Wasila, mutumin da ya fito da ke har kika samu akasan ki amma har ki ce za ki ]aga masa kai? To kuwa }aryarki ta sha}arya! Kuma har abada da bazar Yakubu Lere kike rawa daga Kadunanhar Kanon. Yanzu dole furodusoshi su guje ki domin abin da kika yi wa Lereya shafe su su ma. Kuma kashe kin da Lere ya yi a fim ]insa ya yidaidai saboda kuwa sauran furodusoshi kin kashe kanki a wajensu.Sa’adatu Suleiman da A’isha Mohammed Adam,P.O. Box 13984, Kano.

LERE BA KA KYAUTA BAZUWA GA YAKUBU LERE

DON Allah Yakubu Lere ka ri}a yin adalci, gaskiya ba ka san yakamata ba, don na karanta a mujalla cewa wai kun ~ata da Galin

Money da Wasila, ga Kanawa sun sa ka a gaba. A gaskiya bai kamata a ce kun ~ata da Wasila da Gali ba, domin sunyi namijin duniya a wasanka na Wasila. Ba domin su ba da ba zaikar~u ba. Kuma wasan da kuke mana mu Kanawa yana neman yawuce gona da iri, don haka ka yi hankali ka rage. A }arshe ina so a gaisar min da sarki, jarumi, shugaba kumanatsattsen matashi, Ahmed S. Nuhu, domin yana taka rawa sosai adirama.Zahra’u Ali Bala,No. 2, Alu Avenue, Nassarawa, Kano.

… YA WULAKANTA MATAZUWA GA MUJALLAR FIM,

BAI dace Yakubu Lere ya yi wa Wasila abin da ya yi mata basaboda kuwa ita Wasila ta taka rawar gani a cikin fim ]in Wasila

1 da na 2. Kuma shi furodusan, da ya nemi shiri da ita ai ba za ta }iyi masa ba, amma sai bai yi haka nan ba. Babban abin ba}in ciki shi ne lokacin da ya samu ku]in kuma saiya manta da ita Wasila, ya ]auko Salaha ya yi mata manaja akamfaninsa. Bayan wannan ita Wasila ta je kantin sai da kaset ]in shida ya bu]e sabo, yaranshi suka yi mata wula}anci kuma ta gaya wamatarshi kuma ta yi masa magana, amma duk sai ya yi banza dawannan lamarin. Saboda haka ni ina son in gaya wa Lere cewar yabar yi wa mata wula}anci, domin wata rana sai ya neme su, kuma bazai same su ba. Haka Lere ya sake salo ga �yan wasa mata da kumabarin mu mata ake yi wa wula}anci saboda ba a yin wani abu face saida mata. Shi Lere ya dace a ce ya yaba wa Wasila kuma ya yi mata}arin kyauta game da irin rawar da ta taka mashi cikin wannanwasan.Amina Jummai Yakubu,P.R.O., ‘Rima Film Production,’ Sokoto.

FIM, MAYU 2001

Wasi}u

8

LERE, A RIKA HAKURI DA JAMA’A!ZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA ba da shawara ga Alhaji Yakubu Lere a matsayinshi na furodusa,wanda aka sani da ha}uri, ya dace lokacin da ita Wasila ta ce ba ta

zuwa dandalin wasa sai shi furodusan ya zo ya je da kansa wurintakafin ta yi wannan fim na Wasila na 3. Ya dace ya tafi wurinta dominya ji irin bayaninta da kuma ainihin abin da ke cikin rayuwarta. A ganina, ita tana son ta ga shi furodusan da kansa. Saboda haka daya je insha Allahu ina ganin Wasila za ta zo, domin daga mujallar Fimta 16 wadda ta ]auko wannan labarin za ka ga cewar ita Wasila tanuna cewa ko miliyan za a ba ta, in dai babu mutunci, to aikin banzane. Saboda haka in da shi Yakubu ya je wurin Wasila lokacin da ta ceya zo da kansa, wata }ila da wannan maganar za ta fa]a masa, ammasai hakan bai samu ba. Saboda haka ina }ara ba shi shawara da cewar ya ri}a ha}uri da�yan wasansa domin shi dai in ba �yan wasa ba, ba zai yi suna ba,haka ba za su fito ba har duniya ta san su. Saboda haka abubuwan saiha}uri gare mu baki ]aya.Ahmed S. Danjummai,Furodusa/Darakta na Tsausayin Shagwaba , ‘Rima FilmProduction,’ Sokoto.

DARASIN FIM DIN WASILAZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA son in yi wa masu kallon finafinan Hausa da karantamujallar Fim wani tsokaci game da fim ]in Wasila na 1 da kuma na

2. Mutane da dama sun yi sharhi game da koyarwar da ke cikinwannan fim. Kashi na farko suna masu Allah-wadai da irin halin daWasila ta yi na cin amanar mijinta. Kashi na biyu wasu sun yaba waJamilu, wato mijin Wasila a fim ]in, game da yadda ya rufa mataasiri. Amma wani abu da masu sharhi suka manta da shi, wanda ni naga ya dace in ce wani abu game da shi saboda muhimmancinsa, shine, Mo]a ne babban mai laifi. In ba mu manta ba, Mo]a ya yi amfanida asiri ne domin ya sami damar biyan bu}atarsa da ita. Saboda haka irin wa]annnan abokai ko mutane maciya amana abinla�anta ne, ba Wasila ka]ai ba. Bugu da }ari kuma, in ba mu manta ba, Allah Ya bu}aci AnnabinmuMuhammadu (S.A.W) da ya nemi tsari daga sharrin aljannu damutane.Mohammed Yahaya Yusuf,Mu’azu Ibrahim, Commercial Secondary School, P.O. Box92, Kontagora, Jihar Neja.

YAKUBU LERE BAI DA HAUSAZUWA GA MUJALLAR FIM,

A FIM ]in Wasila, Mo]a ya ba mu bayanin cewa ya cuci Wasila,a inda ya yi tunanin lokacin da ya ha]a ta da boka. Ita kuma

Wasila ta gaya mana cewa Mo]a tsohon saurayinta ne, abokinshashancinta ne tun suna makaranta. Ta fa]i wannan lokacin da ta tafiza ta kawo masa abinci. Shi kuma furodusa Lere suna }o}arin fa]amana cewa Mo]a ya samu kan Wasila ne ta hanyar magani. To shin menene gaskiyar wannan mur]a]]en labari? Kar ku manta,farkon ha]uwar su Wasila ta ce wa Mo]a, �Rufa min asiri, ba ka sanna yi aure ba ne?� Wannan ya nuna cewa da man sun san kansu. A nan na gane shi Lere tun da ba ya da Hausa, ya nemi �ya�yanHausa don su jeranta masa magana a fim kafin ya fid da shi kasuwa.Nazare Mohammed,Gyadi-Gyadi, P.O. Box 377, Kano. i

AN KAUCE HANYA A MACIJIYAZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA so in jawo hankalin jama�a a kan sabon fim ]in Macijiya. Fim]in ya bi wata hanya ta daban, bai bi hanyar sauran finafinan

Hausa ba. A cikinsa, ba shakka an sa~i Allah (S.W.T.). A koyaushe shirin fim ana yi ne don fa]akar da jama�a da ilimantarda su. To amma shi Maciya sai ma ya karkatar da marasa }arfin imanidomin ai Allah Ya la�anci namiji mai shiga irin ta mata, Ya la�ancimace mai shiga irin ta maza. Amma wai sai ga Sani Musa da Auwalu[angata da kwalli da jagira har ma da sar}a. Musulunci ya hanahakan. Sai kuma uwa uba tsaface-tsafece da sihirce-sihirce wa]andaAllah Ya hana yin su, domin dai dole macizan da aka yi amfani da susai aka yi wani asirin hana su cizon �yan wasa. Ina so duk Musulumin da ya ba da gudunmawa aka yi Macijiya yayi hanzarin yin istigafari ga Allah, domin neman ku]i ba hauka ba ne.Ga finafinai nan masu ma�ana ga al�umma irin su Imani, Al-Mustapha,Wasila da kuma Nagari, da na ban dariya irin su Gadar Zare daSartse. Kul, kada mu yarda wa]ansa su shigo da ba}in abubuwacikin al�adunmu domin yaranmu masu tasowa; idan aka ~ata garinmu mun shiga wahala. Allah Ya kiyaye.Juwairiyya Idris (Mrs),c/o Cpl. Bashir Aliyu, 303 Flying Training School, NigerianAir Force, Kano.

SAKO GA FATI SULEIMANZUWA GA FATI SULEIMAN,

INA farin cikin sanar da ke cewa a gaskiya kina burge ni so sai dasosai, Fati Suleiman. Duk lokacin da na ga fostarki a kwalin fim, to

sai na yi }o}ari na sayi fim ]in, ko da sauran �yan wasan bagwanayena ba ne domin }aunarki da nake yi. Da fatan Allah Ya }aramaki basira da ]aukaka a cikin shirin fim. Daga }arshe ina so ki aikomani da adireshinki domin gaisawa idan na je Kano. Kuma da fatanAllah Ya ba ki miji nagari. Ki huta lafiya.Alhaji Hassan Auyo,No. 1, Adekunle Street, Idi-Araba, Lagos.

FATI MOH’D, KI BA NI HOTONKIZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA mai matu}ar }aunar Fati Mohammed. Amma tana burge niwurin jan ajinta da kuma kame kanta. Don haka nake tsananin son

kallonta. Duk wasannin Fati babu na banza. Don haka ina mai ba tashawara da ta ci gaba da kama mutuncin kanta yadda ya kamata. Fati, ina ]aya daga cikin masoyanki amma ban san adireshinki ba,bare in rubuto maki wasi}a. Saboda haka ki aiko min da cikakkenadireshin tare da hotonki. Saboda tsananin son da nake maki a kullumsai na kalli finafinanki a}alla sau. Ina fatan za ki ci gaba da burgejama�a baki ]aya.A’ishat Zakari Yusuf,A.Q. 21, Dabban Road, Unguwar Shanu, Kaduna.Tel.: 062-410959,

FATI KIN BURGE NI A MUJADALAZUWA GA FATI MOHAMMED,

NA kasance mai yawan kallon finafinanki. Wannan ya sa }aunarkita shiga zuciyata don kina burge ni wurin jan aji da soyayya da

wahala, da kuma kama kanki da kike yi. Kamar yadda kika fito aMujadala, kin burge ni sosai. Don Allah, don Annabi ki aiko mani dahotonki domin in ban ga hotonki ba zuciyata tafasa take yi dontsananin son da nake miki. A }arshe, ina mi}a gaisuwa ga �yan wasa, musamman ke, watoFati Mohammed, sai Ali Nuhu, Abida Mohammed, MaijiddaAbdul}adir, Hindatu Bashir, Sani Musa, Ishaq S. Ishaq, Nura Imamda saurnan �yan wasa baki ]aya.Rabi’atu Ishaq,H4, Jimeta Road, Asikolaye, Tel. 062-41095. Kaduna.

YAYIN FATI MOH’D FA YA WUCE!ZUWA GA MUJALLAR FIM,

WAI shin furodusoshi sun camfa Fati Mohammed ne? Donyawancin sababbin finafinai sai ka gan ta a ciki, bayan kuma

FIM, MAYU 2001 9

farin jininta ya riga ya }are. Misali ma shi ne ko a kasuwa wajenmasu sayar da hotuna na �yan dirama za ka ga nata ne a tare da yawaba a saye. Amma sauran kuwa irin su �a-kori-Fati�, wato Maijidda Abdul}adir,Fati Suleiman ko Abida, sai dai ka ga ]ai ]ai, wani lokacin ma karasa, duk an saye. Don haka ya kamata daraktoci da furodusoshi sucanza layi, maijego dai yayinta ya wuce, in ki]a ya canza rawa ma saita canza.Bala Mohammed Sani,Sabon Garin Rurum, Rano L.G.A., Jihar Kano.

BIBA TA TAKA RAWA A JUMURDAZUWA GA HAUWA ALI DODO,

NA rubuto wannan takarda ne don in jinjina maki, Hauwa AliDodo. Ha}i}a, kin yi rawar gani a fim ]inki na Jumur]a. Zahiri

kin cancanci yabo, kin nuna wa }ananan }wari cewa ba su isa ba,dole ne su zo gare ki su koya. Lallai samun kamarki a fagen shirin fimna Kano da ma Arewacin Nijeriya baki ]aya sai an wahala. Don hakaki ci gaba da ri}e kambinki na tauraruwar taurarin mata. Dole babuyadda za su yi, kin riga kin yi gaba, su wance sai dai su yi ta tsalle-tsalle.Mohammed Sani Isma’ila Rurum,P.R.O. Drama Council, Rano L.G.A, Jihar Kano.

FATI DA BIBA BA SA WULAKANCIZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA so in mai da martani ga wa]anda suke cewa Hauwa Ali Dododa Fati Mohammed suna wula}anta jama�a. Duk wanda ya ce

haka ma ya koma ya yi ta istigfari saboda ya yi masu }arya kuma yayi masu sharri. Ni na ga kar~a hannu biyu-biyu wajen Fati da Bibakuma suna maraba da duk wani masoyansu. Duk wanda ya ce sunwula}anta shi to bai san yaya wula}anci yake ba. Shi dai kawai ya jiana ambaton kalmar wula}anci ne kawai a gari. Amma bai san ta ba.

Kuma duka wani ma}iyinsu ba yadda zai yi da su tunda Allah Yariga Ya ]aukaka su a doron }asa. Saboda haka ma}iyinsu sai ha}uri,ta Allah ba tasu ba ce!

A’isha Sulaiman Bala,A.W. 8, Calabar Street, Kaduna.

ISHAQ, A RIKA TSARE MUTUNCIZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA so in jawo hankalin daraktan nan kuma ]an wasa, Ishaq SidiIshaq, da ya ri}a tsare mutuncinsa a duk inda yake. Ishaq ya

kasance yana aikata wasu abubuwa wa]anda ba su kamata ba. Kamarmisali yadda na ga yana kakkama �yan wasa mata kuma a gabanmutane. Shi ya sa na ga ya kamata da in rubuto kuma in ba shishawara domin wannan yana iya }ara tabbatar da zargin da wasumutane ke yi na cewa �yan wasa lalatattu ne. A }arshe ba wai na rubuto don in ci mutuncinsa ba ne, a�a na rubutone domin a gyara gaba. Domin ba ma son abin da ka iya kawo watamishkila a al�amarin dirama domin muna so Hausawa mu ci gabakamar yadda kowace al�umma ta ci gaba.Yusuf Isma’il Kofar Bai (Abba),c/o Y.A. Sawawa, P.O. Box 286, Katsina.

KU SA MANA KALANDA A MUJALLAZUWA GA MUJALLAR FIM,

YABON gwani ya zama dole. Shi ya sa nake son in yaba wamujallar Fim wacce muke samun damar fa]in albarkacin

bakinmu da kuma samun hirarrakin �yan wasan fim na Hausa acikinta. Don haka gare ni ya zama dole in nuna tawa murnar ta cikarwannan mujalla shekara biyu. Allah Ya }ara dan}on zumunci, Yabar mu tare. Da fatan Allah Ya sa ku sa mana kalanda cikin mujallarkuwacce za ta fito nan gaba. Sai kuma jinjina zuwa ga masu shirin fim irin su Hamisu Iyan-Tama da Ibrahim Mandawari da Shehu Hassan Kano da Tahir

Mohammed Fagge. Ba }aramin tunani suka yi ba da suka sa �y�yansua cikin shirin fim. Domin haka shi ke misali ga wasu iyayen ko da annemi �ya�yansu ba za su }i ba, ko kuma su ga za a ~ata tarbiyyar�ya�yansu. Allah Ya ]aukaka wannan mujallar, amin.Abubakar Abubakar Suya,c/o Ammany Medicine, P.O Box 86, Dabbako, Gusau, JiharZamfara.

BA MU SAMUN ‘FIM’ A KAN LOKACIZUWA GA MUJALLAR FIM,

DON Allah me mutanen Damaturu suka yi maku ne da ba sasamun mujallarku a kan kari kowane wata, sai ya je tsakiya? Ga

shi kuna cewa a kowane lokaci mu ha]u a farkon wata, amma munan kullum sai a tsakiyar wata mukan ha]u. Ko me ya sa haka?

Akwai wani bidiyo kulob mai suna �Yobe Video Complex,�wanda a nan muke samu. Shi ma yanzu in ka je ma sai su ce maka bata fita ba, ko kuma su ce da kai ba su je Kano ba. A gaskiya mu fawannan al�amari yana ]aure mana kai. Saboda yanzu ne muka ganocewa ita wannan mujallar ta fi duk wani shirin fim muhimmanci. Idanmuka yi la�akari da yadda take wayar mana da kai kan masu fim,tarihinsu, sunayen zabiyoyi, tarihinsu da adadin wa}o}insu da maka]ada sauransu. Ba a nan ka]ai ba, hatta wasu finafinai in ba mujallar baza ka san abin da ake nufi da su ba.Gambo Adamu,Community Higher Islamic College, Damaturu, P.M.B. 1106,Damaturu, Jihar Yobe.

A da, muna da wanda yake kai mana mujallar Yobe, to amma munrabu da ganinsa. Muna }o}arin gyara al�marin. A yi mana ha}uri.

BA MU GANIN SUNAYENMUZUWA GA MUJALLAR FIM,

ZA mu yi amfani da wannan dama domin gabatar da kukanmudangane da rashin fitowar sunayenmu a gasar kacici-kacici na

kowane wata, alhali muna rubuto maku. Ko an manta da mu ne, kokuwa dai takardar tamu ce ba ta samunku? Amma Allah da ikonsa a fitowar farkon watan wannan shekaramun ga sunayen namu tare da nuna jin da]in haka, sannan kumamuka yi wata �yar tambaya dangane da sakamakon zakaru a gasarmusamman ma wa]anda suka jure sha�awar karanta tasu gudunmawaa gasar wajen bincike da tunanin gane kowane ]an wasan ne. Mukam dai a}alla ko ba komai ba mu da kwa]ayin wani abu illa mu sancewa ana yi da mu sannan kuma muna da kishi sosai da manufofinku.Nasiru Usman da Adamu Habu,Kasuwa, Daura, Jihar Katsina. Katsina.

Duk wasi}ar kacici-kacici da ta iso hannunmu kafin mu je wajen]ab�i a }arshen kowane wata don buga mujallarmu ta Fim ba musanya ta cikin kwandon shara. Don haka idan ba ku ga wasi}arku takacici-kacici ba, to ko dai gaba ]aya ba ta iso gare mu ba ko ta zo amakare.

‘SANGAYAR DASKIN DARIDI’ZUWA GA MUJALLAR FIM,

A LJANA Sumbu}a ta addabi mutanen birnin Abakubaitu, waidon kawai an hana ta auren Daskin Dari]i, wato babban ]an

Sarkin garin. Wannan al�amari ya dami mutanen garin }warai dagaske har ta kai an rasa irin matakin da za a ]auka. Sai rannan anacikin fadanci sai wani Tantirin tsoho ya ce, �Kada mutane su damu, ailokaci na Allah ne, in Allah Ya so za mu shawo kan lamarin.� Daganan sai ]an sarkin ya mi}e tsaye ya ce, �Wai don kawai tana son tazama Sangaya a wajena, ni kuma na }i amincewa da ita ne takeneman ta fitine mu. To, amman duk da haka zan shirya mata Zargemugun }ulli matu}ar dai ba ta kiyaye mu ba. Ga abin da za a yi: za a

Wasi}u

FIM, MAYU 2001

Wasi}u

10

nemo �yan mata guda biyu Hassana da Hussaina, daga nan sai a turasu daji su ]ebo Kainuwa, daga can sai su soka mata Allura Da Zaresannan su kawo mana. Idan suka dawo sai kuma a samu wani mutumNagari a ba shi, shi kuma sai ya hau doki mai Linzami Da Wuta yatafi can cikin daji ya rataye ta a kan Ragayar Dutse sannan ya dawoshi ka]ai. Idan an yi haka babu shakka za mu ku~uta daga sharrinta.� Duk garin aka rasa wanda zai iya yin wannan bajinta, sai wanihatsabibin yaro, mai suna Gagare, shi ne ka]ai ya biya masu wannanbu}atar.Musa Mamman M,

Faculty of Arts, Univesity of Sokoto,P.MB. 2346, Sokoto.

‘SAKAYYA SAI A LAHIRA!’ZUWA GA MUJALLAR FIM,

D ARE [aya na sadu da masoyiyata mai suna Samira har ta cemani uwargidan babanta ta haihu ta samu ]a Nagari wanda aka

sa masaa suna Muktar. A gidanmu akwai wata yarinya mai sunaJamila da wasu suka yi mata a Gashin {uma, inda mai gidan ya ba daWasiyya yana cewa Allah Ya shiryar da su, saboda Allah Shi ne maiSakayya. Sai A Lahira za su yi Nadama a game da U}uba da suka sata a ciki. A gidan Yarima [an Sarki ne na ga wasu sun yi Asin DaAsin, kuma Al�ajabi ya kama ni, Allah Ya Fallasa wani Ma}iyi garayuwar Baban Mulika da Wasila inda har suka je kotu alkali ya samuHujja, sai dai ya yi masu Karamci da Adalci a wajen shari�a.Sadiya Umar,No. N.H.14, Market Road, Kabala Costain, Kaduna.

INA TAYA KU MURNAZUWA GA MUJALLAR FIM,

NA rubuto wannan wasi}a ne domin in taya ma�aikatan wannanmujallar mai farin jini murnar cika shekara biyu da fitowarta. A

gaskiya a shekaru biyu kacal da ta yi, ta zama jagorar dukkan mujallunNijeriya, ba Hausa kawai ba. Ga ilimantarwa da wayar wa kowakansa, ga sa}onnin ]imbin masu karanta ta da ke cikin gida Nijeriyada waje. Ina yi maku fatan Allah Ya ci gaba da taimaka muku don ]orewarwannan namijin aikin da kuke yi. Allah Ya saka muku da alherinsa. Daga }arshe ina taya mawallafin Fim, Alhaji Ibrahim Sheme,murnar samun }aruwa da ya yi. Allah Ya raya �ya�yan da aka haifamasa kuma Ya yi masu albarka.Isyaku Tanko Zakari,Nigeria Customs Service, Area One, Port Harcourt, JiharRivers.

KIRA GA JAMA’ATU NASRIL ISLAMZUWA GA MUJALLAR FIM,

MA{ASUDIN rubuto wannan takardar shi ne ina son ku taimakeni da wani ]an fili a cikin wannan mujallar mai albarka domin

in yi kira ga }ungiyar Jama�atu Nasril Islam (JNI) a kan ta tsundumacikin shirin finafinan Hausa domin ita ma a rin}a damawa da ita. Idan ban yi kuskure ba, zan iya cewa bayan samun �yancin Nijeriyane marigayi Sir Ahmadu Bello, Sardaunan Sokoto, ya shugabancibikin }addamar da }ungiyar. Kuma an kafa ta ne bisa kyawawanmanufofi. [aya daga cikinsu shi ne tabbatar da ha]in kan MusulminNijeriya. Bayan wannan kuma sai ya]a addinin Musulunci ta hanyoyidaban-daban. Za mu iya cewa ta hanyar kakkafa makarantun Islamiyyada yin wa�azi har an ]ora wa }ungiyar nauyin }arfafa dangantakatsakanin Musulmin Nijeriya. Amma yanzu ga shi kusan shekaruarba�in da kafuwar }ungiyar. Saboda ganin yadda Musulmin }asarnan suke sukurkucewa da kuma yadda suka kasance koma-baya aharkokin tattalin arziki da na zamankewa, a ta}aice dai zan iya cewamanyan matsalolin da ke addabar al�ummar Musulmi asalinsu daga

rashin ta~ukawar }ungiyar JNI ne, wajen fuskantar ababen da kannemi canza halayyar rayuwar Musulmi da kuma irin wahalhalun dahakan kan jawo. Saboda haka lokaci ya yi da }ungiyar za ta taimaka wa Musulmin}asar nan ta hanyar shirya finafinai da suke fa]akarwa dawa�azantarwa da kuma uwa-uba wayar da kan Musulmi da mawa]anda ba Musulmin ba. Na tabbata shugabannin }ungiyar sunada ilimi da basira da kuma sanin tarihin Islama a Nijeriya, kuma sunfi mu sanin abin da shari�a ke so da wanda ba ta so, kuma duk za a iyashirya fim a kansu sannan su kar~u a hannun �yan kallo. Wato kamaryaddda }ungiyar CAN takan ]auki nauyin shirin finafinan a kanaddininsu. Tambayata a nan ita ce menene dalilin da ya sa }ungiyar suna jisuna gani gwamnatin Jihar Kano ta soke shirin finafinan Hausakuma babu wani wanda ya fito ya yi magana? Haba manyanmu! Kudubi }ungiyar CAN, Allah ka]ai Ya san yawan finafinan da sukashirya kuma har yau suna yi. Misalin irin finafinansu akwai: TheBible, Grace for the Journey, Great Mistake, The Gods are Dead,Burning Hell, Captives of the Mighty, da sauransu. Menene JNI kejira? Finafinai nawa suka ]auki nauyi? Idan babu, to bai kamata subar gwamnatin Kano su rin}a yi wa finafinan Hausa cin fuska ba. Natabbata da }ungiyar JNI tana da hannu wajen shirya finafinan, dagwamnatin Kano ba ta yi wannan ta~argaza ba. Kuma da }ungiyar tasa hannu wajen shirya finafinan Musulunci da Musulmi da muke, toda yawa sun sami aikin yi, tattalin arzikin Musulmi ya }aru, fatara takau, Musulmi su fahimci junansu, kawunansu su ha]u, zaman lafiyaya }aru, ilimi ya yawaita, shari�ar Musulunci ta kar~u.Kabiru Mukhtar,Accounts Department, United Nigerian Testiles Plc,P.O. Box 365, Kaduna.

MATAN FIM ZAWARAWA NE?ZUWA GA MUJALLAR FIM,

DON Allah ku ba ni dama a mujallarku mai farin jini don inbayyana ra�ayina da kuma tambayoyi kamar biyu. Sarauniyar

kyau a fim ]in Hausa a wajena ba kamar wacce ta fito da Ali Nuhusuna wa}ar �Ruwa Na Malale� a fim ]in Badali , wato Abida. Wai shin manya-manyan mata da ke fitowa a finafinan Hausazawarawa ne? Kuma idan mutum yana son ganin duk wani ]an wasako �yar wasa, ina zai je?Gambo Musa,Kamfanin Trumpeter, P.O. Box 1534,Bauchi.

Kamar yadda ka ambata wasu daga cikinsu zawarawa ne ammakuma akwai masu aure. Kuma idan kana bu}atar ganin kowane ]anwasa za ka iya ganinsa a duk garin da ka samu labarin yana zaune.

NASIHA GA SANI MUSA DANJAZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA so wannan mujalla mai farin jini ta sama min fili domin in isarda sa}on nasiha ga shahararren ]an wasan nan Sani Musa Danja.

A gaskiya, ni cikakken masoyinsa ne, kuma mai kishinsa a kowanelokaci, kuma a kowane hali. Domin mutane sun sha kawo sukarsa awajena amma ba sa samun }ofa, amma sai ga shi sun sami wajenfakewa, inda suka zo suka same ni suka ce, �Ai mutumin naka idanzai ci abinci da hannun hagu yake ci.� Da suka fa]a min haka sai banyarda ba. Sai a wannan watan na ga wani fim da ya fito mai sunaZumunci yana shan hura da hannun hagu. A gaskiya na yi matu}armamaki. To ya sani bai dace a ce kana cin abinci da hannun hagu ba, dominakwai hadisin da yake cewa, �Kada ku ci abinci da hannun hagu,Shai]an ne yake cin abinci da hannun hagu. Ka ci da hannun damakuma ka ci gabanka�. Ina fatan Sani zai ]auki wannan nasiha tawa kuma zai ci gaba dafa]akar da mutane kamar yadda ya saba.Hatimu Sulaiman (Siba Boy),c/o Alhaji Hafizu Sulaiman, Chairman Clock & Wristwatch

FIM, MAYU 2001 11

Wasi}uOrganisatation, Babbar Rumfa, Kasuwar Funtuwa, JiharKatsina.

HALIMA MUTUMIYAR KIRKI CEZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA son ku isar mini da sa}on ba}in cikina zuwa ga HalimaAdamu Yahaya dangane da lamarin mutuwar aurenta. Ina yi mata

fatan za ta dangana abin wajen Allah. Halima mutumiyar kirki ce }warai da gaske. Allah Ya ba ta wanimijin da ya fi wanda ya sake ta. Allah Shi taimake mu baki ]ayaamin.Aliyu Alhaji,P.O. Box 2571, Sokoto.

MUJALLAR ‘FIM’ BA TA KARYAZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA matu}ar farin ciki da murna da cikar mujallar Fim shekarabiyu da fara fitowa ba tsangwamar wani ba cin mutunci, ba

}arya, ba Allah-wadai, sai Allah sambarka. Tun da mujallar ta farafitowa ba wanda zai ce ya ta~a ganin labarin }arya cikinta. Ga shihar ta kai shekara biyu da kafuwa. Allah Ya }ara taimakawa, amin. Daga }arshe ina yi maku fatan alheri da addu�ar Allah Ya sa ku]ore da wannan aiki zuwa lokaci mai tsayi nan gaba.Nasir Muhammed Mahuta,Dausayin Matasa Writers, c/o Idiris Hassan,Information Officer, Faka C.G.M., Mahuta, Jihar Kebbi.

GA NAWA SHAWARWARINZUWA GA MUJALLAR FIM,

DALILIN rubuto maku wannan wasi}a shi ne don in shaidamaku tawa shawara game da �yan wasan Hausa. Da farko dai

Hindatu Bashir ta rage yin fim, ta yi aure don Allah. Na biyu �yan fim su daina yawan husuma a tsakaninsu, Allah Yaba da zaman lafiya. Na uku shi ne jaje zuwa ga Halima AdamuYahaya game da mutuwar aurenta. Allah Ya za~a mata mafi alheri. Gaisuwa zuwa ga Ibrahim Mandawari, Hamisu Lami]o, AhmedNuhu, Abida Mohammed da Maijidda Abdul}adir.Jummai A. Buba Mai Canji,No. 23 Jambitu Street, Jimeta-Yola, Jihar Adamawa.

ME YA FARU DA JAMILA?ZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA mai ba ku shawara kan ku tsai da gaskiya a labaranku sabodamu masu karatu kuna barinmu cikin duhu. Da farko game da

maganar Jamila Haruna aurenta ya mutu kun ce za ku yi mana }arinbayani, to ga shi har yanzu sai shiru kake ji. Yanzu mun rasa saninko ta koma gidan mijinta ne ko kuma ta koma fim ne, ba mu sani ba.Saboda haka don Allah ku yi gaskiya kar ku zama irin �yan jaridamasu }aryar nan. A }arshe ku gai da mani da Tahir Fagge da Mandawari da Cirokida matarsa da Fati Mohammed da Ali Nuhu da Hauwa Ali Dodo dasauransu.Adamu Musa Hassan,Ibrahim Usman, Shari’ah Court of Appeal, Gwagwalada,P.M.B. Bag 74, Garki, Abuja.

Jamila ba ta koma gidan miji ba. Tana nan ta koma harkar wasan fim.

DUMBARU CE TAURARUWATAZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA fatan dukkan ma�aikatan Fim suna lafiya. Allah Ya }aramaku basira, ]aukaka da bun}asa a idon duniya, ba a Nijeriya

kawai ba. Dalilin wannan wasi}a shi ne ba wani abu ya sa na rubuto ba saidon na nuna }aunata ga tauraruwata Dum~aru, wato Hajara

Abubakar. Don Allah ya za a yi ku sada ni da wannan masoyiyartawa? Masoyiyata ba wani abu ya sa kike burge ni ba sai don kawai aikida kuma nuna halin ko-in-kula kan wula}anta ki a cikin wasan Hausada ake yi, daga mata har maza. Ban ta~a ganinki da wani kuna fa]aba. Shawarata gare ki don Allah, tauraruwata ki daure ki yi auredomin mutuncinki, so da }aunarki za su }aru a zuciyata. Hajara, don Allah ki daure duk ranar da Allah Ya kawo ki Kadunaki zo gidana ta adireshina don mu gaisa. Kuma lambar wayata ita ce:062 � 41178.Hajara Ibrahim (Jummai), Haske Pure Water, No. 24, Jajere Road, Badiko, Kaduna.

MURADI YA CI KYAUTA A HANNUNAZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA so in shaida maku cewa fim ]in Mura]i ya burge mu a Yola,saboda yadda A.A. Sharif ya yi lokacin da ya bugu da giya har

zuwa gidansa, da kuma ha}urin da matarsa ta yi har Allah Ya kaworabuwarsu. Na biyu kuma yadda Ali Nuhu ya yi da Maijidda daAbida lokacin da ya dawo daga tafiya. Kun ga ai wannan wa�azi nega mutane. Wanda ya rubuta labarin wannan fim ya ci kyauta a Yola,musamman a hannuna.Musa Umar,Jungudo A. Kembu, No. 22, NEPA Road, Jimeta-Yola, JiharAdamawa.

IBRO YA CI MUTUNCIN GARINMUZUWA GA MUJALLAR FIM,

DA farko ina mi}a gaisuwata ga duk mai yi wa mujallar Fim aikikuma Allah Ya ja zamanin mujallar. Don Allah ina so ku ba ni

fili domin nuna ba}in cikina a game da abin da Ibro ya yi mana. Ibroya je garinmu an kar~e shi hannu bibiyu, amma da ya tashi sai ya yiwani fim wanda ya nuna cewa duk mutanen da ke Bakin Chadi jahilaine. A fim ]in Jahilci Ya Fi Hauka Ibro ya yi amfani da sunan garinmune, ya shirya shirin. A fim ]in ya nuna cewa mutanen garin jahilai ne. Duk wani mutum mai hankali ]an garin idan ya kalli fim ]in ya sanIbro ya ci mutuncinmu. Don kuwa me ya sa bai yi da sunan garinsuba?Ali Abdullahi Doron Baga,Government Science Secondary School, Monguno,P.O. Box 37, Monguno, Jihar Borno.

INA SON HADIZA IYAN-TAMAZUWA GA MUJALLAR FIM,

DALILIN rubuto maku wannan wasi}a tawa shi ne ni mai karantawannan mujallar taku ne a koda yause. A mujalla ta 15 ne na ga

Hadiza Iyan-Tama. Don Allah ina son a tambayo min Hamisu Iyan-Tama cewa wannan yarinya, don Allah in ta girma ina son ta. Sai nazo Kano.Ali Musa Abdullahi,Cohoh Bara, Masallacin Juma’a Street, Jos, Jihar Filato.

SU ABIDA SU DAINA KARIN GASHIZUWA GA MUJALLAR FIM,

SHAWARA nake so na bai wa Fati Mohammed, Abida Mohammedda Maijidda Abdul}adir da su yi wa Allah su daina }arin gashi a

kansu. A matsayinsu na Musulmi, yin hakan ba shi da kyau. A }arshenake mi}a gaisuwata ga dukkan �yan wasa maza da mata a ko�inasuke.A’ishatu Mohammed Kakuri,No. 8, Block 27, Durumin Jamo Street, Makera, Kakuri,Kaduna.

FIM, MAYU 200112

Wasi}uGALA: ’YAN WASA SU YI HAKURIZUWA GA MUJALLAR FIM,

NI shugaban masu kallon finafinani na Jihar Kaduna, ina ba kuha}uri a kan matsalolin da suka faru a Gala ta Kaduna da Babbar

Sallah. Ina fatar ba za ku yi fushi ba kuma idan aka sake gayyato ku za kuamsa gaiyatar. Wannan hargitsin ba laifin kowa ba ne sai dai na �yaniskan gari. Daga }arshe ina mi}a gaisuwar bangajiya ga wa]annan �yan wasaTahir Fagge, Shehu Hassan Kano, Hauwa Ali Dodo (Biba), AbidaMohammed da Fati Mohammed.Ibrahim Nasiru Liman Donga,BT4, Bindawa S/Matazu Road,Tudun Wada, Kaduna.

HABA MANDAWARI DA ALI NUHU!ZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA son ku ba ni dama na yi wani tsokaci game da fitowar AliNuhu da Ibrahim Mandawari cikin shirin �Holy Law,� wanda wasu

Kirista �yan Kudu suka shirya. A matsayinsu na Musulmi kuma �yanwasa masu i}irarin cewa suna shirya dirama ne don ilimantarwa,fa]akarwa da shakatawa, a gaskiya abin da suka yi kuskure ne babbaa fim ]in, domin kuwa ba su kyauta wa al�ummar Musulmi baki]aya ba. Sai ga shi sun yarda an yanke hannun wanda ya yi sata daadda a bainar jama�a. Yin haka kuwa kuskure ne babba. Dominwanda bai san abin da ake ce wa Shari�a ba, zai fa ]auki yadda sukayi ]in nan a wannan fim ]in haka ake yi. Ashe kenan wannan diramarba a ilimantar ba. Wanda bai sani ba zai ]auki addininmu haukakawai muke yi. Yin haka cuta ne ga addininmu, don ba haka UbangijiYa tsara mana ba, kuma su suka cuce mu. Domin wasan ba dole, insuka gaya wa masu fim ]in ba su yarda ba sai su ce ba za su yi ba,

domin �yan�uwansu Musulmi za su yi kuka da su. Saboda haka ina jawo hankalinsu da su ri}a sanin me ke cikin wasakafin su yi shi, don kar ya jawo masu ba}in jini.Mohammed Salisu,N.E. 45 Mosque Road, Minna, Jihar Neja.

KU SADA NI DA HINDATU BASHIRZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA son don Allah ku sada ni da Hindatu Bashir. Wallahi inamatu}ar son ta. Ba ma ita ka]ai ba har da Halisa Mohammed da

kuma Saima Mohammed da Iyan-Tama da baba Ibrahim Mandawari. Allah Ya taimake su, amin summa amin.Maryam Ibrahim,AF 16, Rigachikun Road, S/Gari, P.O. Box 250, Tudun Wada,Kaduna.

Idan kika rubuto wa Hindatu wasi}a ta hannunmu, za mu ba ta.

ZIK YANA KOYAR DA DARUSSAZUWA GA MUJALLAR FIM,

DALILIN wannan wasi}a shi ne a matsayina na ma�abucin kallonfinafinan Hausa na ga ya dace in yaba wa shararren ]an wasan

nan Zilkifilu Mohammed. Jarumin ya yi }o}ari a finafinansa: Adalcida Laifi Tudu. A U}uba, jarumin ya kasance mai ha}uri da ri}egaskiya ko za a kashe shi. Wannan zai sa mutane su yi koyi da irinwannan halin kirki da kuma ri}e gaskiya. A }arshe ina cewa Allah Yataimaki kamfanin �Zik Entertainment� da �Umaru Production,� Gabari,Kano, da kuma mawallafin wannan mujalla, Ibrahim Sheme, dasauran ma�aikatan mujallar Fim.Masa’ud A. Yusuf (Oye),General Director, Hausa Dramatic Club, Government Sec-

KOLI TRADING COMPANYNo. U.8, Katsina Road by Roundabout, Kaduna

Mu, KOLI TRADING COMPANY, dillalai ne nakowane irin finafinai � na Hausa da na

Kudancin Nijeriya, na }asashen waje dana wasanni kamar }wallon }afa, kokawa

(wato wrestling) � da kuma sababbinkaset-kaset na bidiyo da rediyo, har ma da

na CD.Muna maraba da masu sari da kuma masu

sayen ]ai ]ai.

SAI KUN ZO!A tuntu~e mu aBabban ofishinmu da ke:Lamba U8, Katsina Roadby Roundabout, Kaduna

ko a Reshenmu da ke:Lamba U4, KatsinaRoad, Kaduna

ko kuma ta wayar tarho: 062-241170 ko 062-240228

Sayen nagari, maida ku]i gida!

HAJJ MAT VIDEO SPACE, 2000No. 16A, Near Magajin Gari’s House,

Sha’iskawa, Katsina

Mu }wararru ne wajen ]aukar hoto na bidiyoda hoton kati, kuma gwanaye wajen tace hotonbidiyo.

Muna sai da bidiyo kaset ko ba da aron shi.

Garzayo ka same mu. Shagonmu yana kallonbayan gidan Magajin Gari, Katsina.

FIM, MAYU 2001 13

ondary School, Saminaka, Jihar Kaduna.

MUNA YABA RAWAR ABIDAZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA mai jinjina maku kan yadda kuke gudanar da ayyukanku amujallar Fim. Allah Ya }ara basira, amin. Bayan haka ina so in

jaddada wa Abida Mohammed cewa na yaba rawar da take takawa acikin finafinai, musamman Badali, U}uba, Tawakkali da sauransu. Daga }arshe ina mi}a gaisuwar ban gajiya zuwa ga �yan GalarBabbar Salla a Kaduna gaba ]ayansu.Mahmud Basheer Liman Donga (Man To Man),Gvatta–Aure Ward, Donga, Jihar Taraba.

ABIDA TA FADI GASKIYAZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA mi}a gaisuwa da jinjina ga fitacciyar �yar wasan nan AbidaMohammed wacce a mujallarku ta nuna cewa jahilai ne suke musu

mummunar fassara. Abida ta yi mutu}ar burge ni da wannan magana,don gaskiya maganar kenan. Saboda haka Abida, ina so na ga AllahYa kai ki babban matsayi fiye da na yanzu a harkar fim. Allah Ya]aukaka ki ]ari bisa ]ari. Bayan haka ina mi}a gaisuwa ga �yan wasa kamar IbrahimMandawari da Tahir M. Fagge da Alassan Kwalle da dai sauransu.Mata kuma Fati Sulaimen, Saima Mohammed da Wasila Isma�ila daMaryam Mohammed da A�isha Ibrahim.Abdullahi Yaron Zanna,Kasuwar Gwari, Gashuwa, Bade L.G.A, Jihar Yobe.

KARANTA ‘FIM’ NA HANA NI BARCIZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA kan hanya daga Hotoro zuwa Gya]i-Gya]i, sai na ratse �HRBProduction,� na sai mujallar Fim. In bu]a shafi na 28 sai na ci karo

da wannan labarin, �Shu�aibu Lilisco ya fe]e biri har wutsiya a kanrawa a cikin fim, da kuma soyayyarsa da Maijidda Abdul}adir.� Wannan maganar ta haramta min barcin wannan daren, saboda nima ina son mai fuskar Larabawa, amma na danne ban fito nai waduniya bayani ba. Saboda shi dai so guba ne. Misali, an ri}e rigarAminu Acid ya suma, na karanta kanun labarai, barci ya gagare ni.Wasila ta ci amanar Jamilu, mata sun fita daga ransa har abada.Shawarata a nan samari mu rage kishi!Aimanu Turaki,P.M.B. 3265, Kano. Tel.: 064 –634043

ALI YA YI AURE DON ALLAHZUWA GA MUJALLAR FIM,

DALILIN rubuto maku wannan wasi}a shi ne don in yi wata �yartambaya da ba da shawara. Ga shawara zuwa ga Ali Nuhu: don

Allah ya yi aure saboda �yan mata su bar suma a kansa, wanda yinhakan zai }ara masa daraja a idon jama�a. Tambayata kuwa ita ce yaya batun tsohon mijin Halima AdamuYahaya? Ina son ya }ara mana bayani a kan rabuwarsu, domin maigaskiya yana tare da Allah. Gaisuwa mai yawa zuwa ga Ibrahim Sheme da Sani MuhammedSani da Abida Mohammed da Maijidda Abdul}adir.Jungudo B. Kembu,Ummul Mohammed, No. 33 Mubi Road, Jimeta–Yola, JiharAdamawa.

KO N300 ‘FIM’ TA KAI, BA TSADA!ZUWA GA MUJALLAR FIM,

DA farko na rubuto wannan takarda don in bayyana farin cikina aduk lokacin da na sadu da wannan mujallar, domin irin yadda

muke samun cikakken bayanin irin abubuwan da suke faruwa aduniyar fim da kuma tsakanin masu yin sa. Ba don wannan mujallar

ba, babu inda za mu samu wa]annan muhimman labaru. Don hakalallai mujallar Fim ta cancanci yabo. Dangane da batun }arin ku]in mujallar da kuka yi, wallahi har gaAllah wannan ya yi daidai. A gaskiya ba wai N130 ba, ko naira N300ta kai ta ci ku]inta. A yanzu babu sama da ita a cikin mujallun Hausa.Don haka mu }arin ku]in wallahi babu komai a gare mu. Allah Ya}ara maku basirar gudanar da aikinku amin. A }arshe ina so in yi kira ga mata �yan wasa masu cewa za su yiaure, don Allah don Annabi su yi ko su daina yaudarar kansu dawannan magana.Ayuba A. Imam Fari G/Liman, c/o Sa’idu Musa, 7-Up Bottling Co. Plc., Kano.P.O. Box 5173, Kano.

A HARKAR FIM: DA SAURAN BIBA!ZUWA GA MUJALLAR FIM,

DALILIN wannan wasi}a shi ne domin in ba Yusuf Tela Jalingoamsa a game da cewar da ya yi wai Biba (Hauwa Ali Dodo) ta je

ta huta a mujallar Fim ta watan Fabrairu 2001. Ya ce sarki gomazamani goma! Haka yake, domin kuwa ita ma Fati Mohammed natazamanin zai wuce idan aka yi la�akari da abin da ya ce. To amma ina zato dai malamin ba ya kallon wasanni na wasu}asashen da ba na Hausa ba, domin kuwa idan ba haka ba, da yafahimci cewa Biba ba ta cancanci tafiya gida ta kwanta ba tun a yanzu. Idan yana kallo zai ga a fim na Indiya su Aruna Irani suna nan haryanzu, kuma a na Turawa akwai irin su Katheleen Turner, SalcyField; kai hatta Elizebeth Taylor cutar sankarar }wa}walwa ce tahana ta yin fim. Ko kuma cikin maza ka san John Travolta da ClintEastwood? Ai ba a tsufa da fim sai dai a daina ko kuma rai ya yihalinsa.Hajiya Husaina Ibrahim,P.O. Box 6600 Bompai, Kano.

FINAFINAN TIJJANI DA MA’ANAZUWA GA MUJALLAR FIM,

A DUK watan duniyar nan, wannan mujallar ba ta wuce ni. AllahYa taimake ku Ya kare ku daga sharrin ma}iya, Ya yi maku

jagora, amin. Na rubuto wannan takarda ne domin in bayyana jin da]ina danganeda jagoran daraktocin fim na Jihar Kano, wato Tijjani Ibrahim. Agaskiya na yi nazari, duk fim ]in da wannan darakta ya ba da umarni,za ka ga cewar fim ]in ya ba da ma�ana kuma ya burge. Ba wai inanufin duk sauran finafinai wanda ba shi ne ya ba da umarni ba, ba suyi ma�ana ba, ko ba su burge ba. Gaisuwa ta musamman zuwa gare shi da fatan alheri, ni dai ara�ayina, ya ciri tuta. Allah Ya saka masa da alherinSa, amin.Umar Sauki,Democratic Chemist, Hospital Road, Babura, Jihar Jigawa.

NA JI DADIN SASANTAWARKUZUWA GA MUJALLAR FIM,

KU taimaka mini da fili a cikin wannan mujallar tamu mai farinjini in nuna jin da]ina ga ci gaban da aka samu wajen warware

matsalolin mujallar Fim. Don haka ina son in yi amfani da wannanfili in yi godiya ga Allah da Ya ha]a wannan mujallar da irin su DoktaAbdallah Uba Adamu. Da farko na yi ba}in ciki, amma yanzu alhamdulillahi, mujallar Fim da Muntaz, Allah Ya albarkace su baki ]aya.Fatanmu bun}asar harshen Hausa da Hausawa a duk inda suke. Sannan ina mai farin ciki da taya murna ga Malam AminuMohammed Sabo, Malam Nasiru tare da amarensu Fati Abubakar daJamila Mohammed Sabo. Allah Ya sanya alkhairi cikin wannan aurenasu, Ya ba su ha}urin zama da juna. Yalla~ai, Alhaji Ibro (Amanan Dass), na yi farin cikin samun wannan

Wasi}u

FIM, MAYU 200114

Wasi}usarauta taka. Kai ma Malam Isma�ila Baffa Ahmad (Cinnaka), AllahYa zaunar da ku lafiya da amaryarka da duk sauran Musulmi, amin. Fa]akarwata ga masu wasan kwaikwayo ita ce ku sani fa ku baal}alai ba ne, masu kallo su ne al}alai. Mutum ya tuna da cewa karneman abin duniya ya rufe masa ido ya ce shi komai zai iya aikatawa.Domin ji, saurare, kai har ma tunani abin tambaya ne. Kuma masuhikima sun ce: �Wanda ya aikata abin da yake so zai ga abin da baiso.� Allah Ya kyauta, amin. Sannan ku kuma mata ku daure mu yi taganin irin karantarwarku a zahirin rayuwarku, musamman ta fuskaraure.Mohammed Awwal Umar,Federal College of Education, P.M.B. 39, Kontagora, JiharNeja.

MARYAM DA MAIJIDDA SU YI AUREZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA mi}a godiya da jinjina ga shahararrun �yan wasan nan gudabiyu, wato Maijiddda Abdul}adir da Maryam Mohammed

[anfulani, saboda suna burge ni a wasanninsu. Ga wata shawara ga �yan wasan: don Allah su yi }o}ari su yi auretun kafin fim ya }i su. Aure shi ne mutuncin �ya mace. Ina fatan za suji shawarata kuma Allah ya ba su maza nagari masu mutunci, amin.Muktari Mulid Ngibirima Colis,P.M.B. 021, Nguru, Jihar Yobe.

MUN GOYON BAYAN IBROZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA fatan za ka taimake ni da fili a cikin wannan mujallar mai farinjini domin in mi}a sa}on fatan alheri zuwa ga Rabilu Musa (Ibro)

dangane da takarar Gwamnan Kano da ya ce zai tsaya. Ina maitabbatar masa da cewar muna nan muna taya shi addu�a, kuma inAllah Ya yarda duk da yake ba a Kano muke ba za mu ba dagudummawarmu idan Allah Ya kai mu wannan lokacin.Murtala U. Katsina,Central Bank of Nigeria, Katsina,Tel: 065-432165. Jihar Katsina.

YAYA BA KU BUGA WASIKUNA?ZUWA GA MUJALLAR FIM,

DALILIN wannan wasi}a shi ne domin in tambaye ku cewa waiba wasi}ar kowa ake bugawa ba? Domin ni na da]e ina

rubutowa, amma ba a ta~a buga tawa ba. Ni kuma soyayya ta hana niin daina aiko maku da wasi}ata da kuma karanta mujallar Fim.Shu’aibu Kaku Dakaiyawa,New Style Photo, Kaugama Local Govt, Jihar Jigawa.

Mukan samu koke-koken masu karatu cewa ba su ga wasi}unsu ba.A gaskiya, abin ne da yawa, wai mutuwa ta je kasuwa. A kowanewata mukan sami wasi}un da za su iya cika shafi 50 na wannanmujallar, ka kuwa san ba za su bugu duka ba. Mukan yi }o}arinza~en mafi ma�ana, kyan rubutu, da maganar da ke bu}atar sanyawada wuri, da kuma tabbatar da cewa an bai wa jihohi daban-dabandama. Idan ka yi ha}uri, za ka ga wasi}arka muddin ta same mu.

’YAN FIM NA KANO, KU FARKAZUWA GA MUJALLAR FIM,

ZAN so a ce an ]an gutsira min fili a wannan mujalla don yinwa]ansu �yan bayanai, wa]anda amfaninsu ga �yan fim yake,

musamman wa]anda ba su halarci bikin Gala da aka yi a �RoyalTropicana Hotel� a Kano ba. Da farko ina son su gane wani abu guda ]aya: Idan sun yi tunani,shin hukuma ba so take ta hana fim ba? Shin har kullum ba suka suke

yi ga fim ba? Sannan kuma kullum ba su suke hana harkokin fim cigaba ba? To amma ana cikin wannan halin, sai kuma ita kantagwamnatin dai (wannan dai mai }o}arin hana fim), ta yi amfani da sukansu �yan fim ]in don samun �yan ku]a]en shiga. Kowa ya sangwamnatin ko kuma ma in ce hukumar da ke da hakkin hana fim(�History & Culture� ko kuma Ma�aikatar Ya]a Labarai) su ne sukashirya bikin Babbar Sallah a �Lale Cinema� da ke Gwaron Dutse. To yanzu don Allah a tsakanin bikin Gala da �yan�uwanku �yanwasa suka shirya ya kamata ku yi wa bore, ko kuwa na hukumar dake nuna tsananin }iyayyarta ko kuma ba}in cikinta gare ku? Ina kwa]ayin samun amsa daga wajen wani cikin wa]anda abin yashafa.Nasir Sa’a,No. 22, Gwangwazo Quarters, Opp. Ado Bayero Islamiyya,Kano.

KU ILIMANTAR DA NIZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA mai mi}a godiyata ga dukkan ma�aikatan wannan mujalla data shugabanci duk mujallun Hausa a fa]in }asar nan.

Dalilin da ya sa na rubuto wannan wasi}a shi ne, ni dai na da]e inaganin finafinan Hausa, amma har yanzu ina ki]imewa a wasu abubuwa,kamar shin menene manufar wa]annan mutanen a shirin fim, Direc-tor, Producer da Executive Producer da kuma aikinsu a shirin fim? Bayan haka, ina mi}a gaisuwata ga daraktocin da ba zan iya kushesu ba, wato Ishaq Sidi Ishaq, Tijjani Ibrahim da kuma �yan wasakamar su Ahmad Sadiq, Maijidda Abdul}adir, Halisa Mohammed,Hindatu Bashir, Fati Mohammed, Ali Nuhu da Abida Mohammed.Aliyu Hassan Bajuwa (Bala Kanu),Kukadi Street, Misau, Misau L.G.A., Jihar Bauchi.

Malam Aliyu, ka duba sabon filinmu na Yadda Ake Yin Fim

INA YABA MAKUZUWA GA MUJALLAR FIM,

NA rubuto maku wannan takarda ne domin na yaba maku. Gaskiyakun cancanci yabo wajen gudanar da wannan mujalla mai farin

jini. Allah Ya }ara taimaka muku amin. Bayan haka ina so a mi}a min gaisuwata ta musamman ga FatiMohammed, Wasila Isma�il, A�isha Ibrahim da Abida Mohammed,Maijidda Abdu}adir da sauransu.Maikano Abdullahi Umar,Riyar Zaki Quarters, Ungoggo Area, Kano.

ALI NUHU YA KARA KOKARIZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA son ku ba ni cikekken tarihim Ali Nuhu da kuma fim ]in da yafara yi a lokacin da ya bar �Nigerian films� ya dawo na Hausa.

Kuma don Allah ina son Fim ta taimaka mini don in san inda akahaife shi. A gaskiya ina jin da]in finafinan Ali,, har ta kai ga duk fim in ba shia ciki ba na sha�awarsa. Saboda haka ina ba Ali shawara ya tsayasosai bisa kan wannan harka don yana da masoya sosai a ko�ina.Hamidu Baba Yakubu,C/O Alhaji Isma’ila Aboki, P.O. Box 222, Arufu,Wukari, Jihar Taraba.

Mun sha ba da tarihin Ali a wannan mujallar. A ta}aice, shi ]an asalinJihar Borno ne, amma a Kano aka haife shi. Ya yi makaranta a Kano,ya yi jami�a a Jos. Ya fito a wasu finafinan Legas kafin na Hausa. Baya da aure, sai dai niyya. Mun gode.

SANARWA: Masu rubuto wasi}u su tabbatar sunata}aitawa tare da yin rubutu mai kyau da sacikakken adireshi. Allah Ya bar mu tare!

FIM, MAYU 2001

ABOKANMU

Mohammed Surajo,Zawaiyan Sheikh IbrahimAdamu, P.O. Box 20 Akurba,Lafiya.

Shehu Bakari C/O UmaruBakari NTA Jalingo, P.O.Box 181, Jalingo, JiharTaraba.

Gambo Adamu, CommunityHigher Islamic College,Damaturu, P.M.B. 1106,DAMATURU, jIHAR yOBE.

Zuladaini Sani, RijiyarTsamiya, Sandamu L.G.A,Jihar Katsina.

Aliyu Gadanga, ThePolytechinc (C.S.T) PRE-NDBussinesss Admistration,P.M.B. 1034, Birnin Kebbi.

Lawali Shehu Gusau, Gusau& Magami Ginnery, c/o AliyuMohammed, P.M.B. 1093,Gusau, Jihar Zamfara.

Kallamu Abba Bajoga, c/oUnguwar Fangami, AshakaCem. Plc, Funa Kaye L.G.AJihar Gombe.

Yusuf Bazuka Mai LedaGwalalo, C/O Malam MalamMai Zanen Hula, P.O. Box 09Gamawa, Jihar Bauchi.

Wasu masu karatu suna aiko da hotuna marasa kyau: ko sun yi duhu,ko wanda ke ciki ya yi nisa. Ba za a iya amfani da irin wa]annan ba!A tabbatar hoto ya fito ra]au, kuma a sa cikakken adireshi.

Yahaya Mu’azu, GeneralHospital P.M.B. 004Jama’are, Jihar Bauchi.

Furodusoshi da darektoci da ’yan kasuwa masu dabara dahangen nesa ne suke saka tallarsu a cikin mujallar Fim

15

Nasiru Haurna, An-NasseerVideo Envestment NigerianLimited, U/Toka C/O MammaBaba P.O. Box 737 Gusau,Jihar Zamfara

Sadisu Mohammed Kudan,AT. 60 Mando Road SabonGari, P.O. Box 169, T/WadaKaduna, Tel: 062 -2452.

Atiku S.Y. Na Alhaji Zaki MaiAtamfa, Kasuwar yauri, P.O.Box 78 Yauri, Jihar Kebbi.

FIM, MAYU 2001

AMSAR GASA TA 8

Sunayen wa]anda suka gane

WASILA ISMA’ILA gasa ta 8, mun buga hoton fitacciyar �yar wasa WASILAISMA�IL, muka ce ku gane ta. Gasar ta fito a FIM ta watanjiya, Afrilu. Mutane da dama sun aiko da amsa. Mun kawosunayen wasunsu. Mun gode wa dukkan wanda ya yi }o}arinaiko da amsa ko da bai ga sunansa a nan ba.

16

Wasila Isma’il a cikin 1980

Wasu amsoshin

Rahinatu Yah�yah,B. 291, Bungu]u Road,Sardauna Crescent, Kaduna.*Fatima Ibrahim Yerima,No. 10B, Dan Marna Rd,Unguwar Rimi GRA offKinshasa Rd., Kaduna.*Nuhu Umar,No. 14, Kankurmi, Igabi LGA,Jihar Kaduna.*Ashiru Abubakar,Yelwa Rd, Douwuro Quarters,

Ganye, Ganye LGA, JiharAdamawa.*Aliyu Matazu,Nassagrovet & Chemicals,Ibrahim Taiwo Rd by CentralMarket, Kaduna. Tel.: 062-411253*Hauwa�u Abubakar Sadiq(Mami),No. 52, Amfana Road, HayinBanki, Kawo, Kaduna.*Engr. Adamu Yahaya (Yaro),

LGA, Jihar Kaduna.*Amsa: A�isha IbrahimMurtala Mohammed, No. 12BB, Kankurmi, Igabi LGA,Jihar Kaduna.*Amsa: A�isha IbrahimAhmad Saleh Bebeji, No. 6,Zaria Road, Last Bus-stop,{arshen Kwalta, Rigasa,Kaduna.*Amsa: A�isha IbrahimMahmud Ibnu Abubakar(M.I.A.M.), No. KY 12, BimaRd, Zango Rd, Tudun Wada,Kaduna.*Amsa: A�isha IbrahimMohammed Aminu Isma�il(Headboy), c/o Malam MusaAbdullahi, Sir AbdallahCollege, F.E. 5, Ibrahim Taiwo/Lere Str., T/Wada, Kaduna.*Amsa: A�isha IbrahimZainab Baita Mohammed,

Hama Ali Mohammed, daHalima Ali Aware, No. 243,New Hospital Rd., Gyadi-Gyadi, P.O. Box 6063, Kano.Tel.: 064-660813*Amsa: A�isha IbrahimFatima Surajo,Key-to-Paradise Nursery &Primary School, Malali,Kaduna.*

Amsa: Hauwa MainaIbrahim Adamu AnguwarMagajin Malam, Suleja, JiharNeja.*Amsa: A�isha IbrahimYahaya Abdulrahman,c/o Babawo Habib, No. A.E.,8, Kontagora Road, U/Mu�azu,Kaduna.*Amsa: A�isha IbrahimJamilu Ibrahim Yerima,No. 10B, Dan Marna Rd,Unguwar Rimi GRA offKinshasa Rd., Kaduna.*Amsa: A�isha IbrahimIbrahim Ibrahim Yerima(Babangida),No. 10B, Dan Marna Rd,Unguwar Rimi GRA offKinshasa Rd., Kaduna.*Amsa: A�isha IbrahimMohammed Nazif A. Imam,No. 9, Imam House, KwarauBirnin Yaro-Kwarau, Igabi

*Hadiza S. Lawal,No. 14, Chad Street, MalaliLowcost, Kaduna. Tel.: 062-311624*Armiya�u Abdullahi Wali,No. 520, Modibbo Adama Rd.,

Adakawa Area, P.O. Box 4143,Sokoto.*Alh. Sabi�u K.K.,Nagwamatse Crescent, SabonGari, P.O. Box 160,Kontagora, Jihar Neja.

Amsa: A�isha MusaShafa�atu Surajo,Hayatudinil Islam, KenyaRoad, Malali Lowcost,Kaduna.*Amsa: A�isha MusaMusa Yusuf Maiwada Maska,c/o Alh. Maiwada House,{ofar Kudu, Maska, FuntuaLGA, Jihar Katsina.

1985: Wasila tare da wasu ’yan’uwanta a Amerika

No. 66,GwadangajiQuarters, WarraRoad, BirninKebbi, JiharKebbi.

Za mu kawo sabon kacici-kacici a watan gobe – Edita.

FIM, MAYU 200118

Daga ASHAFA MURNAI BARKIYA

E, shikenan ta tafi! Wannan shi ne irin tunanin da mukejin masoyan fitacciyar jaruma Fati Mohammed za su ri}a

yi nan da kwanaki ka]an bayan Fati ta yi aure. Duk dayake aure abin farin ciki ne, da yawa daga cikin masoyan

�Zubaina� ko �Marainiya� za su ajiyar zuciya, ransu danauyi, suna juyayin rabuwa da abar }aunarsu. Domin

kuwa Fati ta tara masoya a nesa da kusa, wa]anda in donta son su ne, to da sai �dodon mata� ya ha}ure wa �yar

wasan kurum, su ci gaba da ganinta a fuskar talbijin ]insu.To amma ina! aure zai yi gaba da Fati a cikin wannan

watan na Mayu da muke ciki.Idan masu karatu ba su manta ba, a mujallar Fim ta 13

wadda ta fito cikin watan Janairu 2001, mun tsegunta aFilin Malam Zur}e cewa, �Ashe Sani Mai Iska ne

Zai Sure Fati?� Muka ce wata }wa}}warar majiya tatabbatar mana da cewa ]an wasa Sani ne za ta aura. A

wannan lokacin, watakilas ba kowa ne ya damu da abin daaka rubuta ba saboda abin ~oye bai fito fili ba. Bugu da

}ari, Fati ta sha gaya wa Fim cewa za ta yi aure ba dada]ewa ba, musamman wai za ta auri wani ma�aikaci a

Abuja.To sai ga shi a yanzu duk inda ka tsoma }afa a }auyuka baabin da za ka ji illa labarin auren Fati Mohammed da Sani

Mai Iska.Wani ka ji ya ce, �Ai an gama komai sai ]aurin aure.�

Wata kuma ta ce, �Ni da idona har kayan auren na gani.�Da mutum ya nemi yin musu sai mai ba da labari ta ce, �Ni

fa har ]akin babarta nake shiga.� Ka ji �yar gida!

Duk da cewa auren bai zo ba sai cikin watan Maulidi,wanda ake jin zai kama wajen ran 5 ga wannan watan,

mujallar nan ta ga ya dace ta shaida wa jama�a gaskiyarlamarin. Ba ta yi haka ba kuwa sai da ta ji tabbacin abin

daga sahihiyar ruwaya, ba }adda-}anzon-kurege ba. Kai,ta yiwu ma kafin mutum ya gama karanta wannan labarin,

Fati ta shiga ]aki...* * *

Fati Mohammed. Bari mu cire sunan mahaifinta mu barnata, Fati. Wannan suna ya game ko�ina a }asar Hausa da

duk yaren da ya maida Hausa yarensa. Amma yanzu damutum ya ce Fati, abin da zai fa]o a zuciyar mai sauraro

shi ne Fati Mohammed, �yar wasan Hausa. Yadda Fati ta yisuna, musamman a cikin gida wajen matan aure, ba mutsammanin Fati Abubakar, matar tsohon shugaban }asa

S A N A R W A

Akwai fosta mai kala ta Fati Mohammed acikin kowane kwafe na wannan mujallarwadda mujallarku mai farin jini (FIM) tabuga domin taya Fati da Sani Musa murnaraurensu. Idan mai karatu ya sayi mujallarbai ga fostar a ciki ba, to an cire ta; yamayar da mujallar inda ya saya, a ba shiku]insa, ya nemi wani kwafen!

KYAUTAR FOSTA

FIM, MAYU 2001 19

Abdussalami, ta yi shi. Tadai yi nata sunan, amma a

jaridu. Sunan da Fati

Mohammed ta yi, kowa yasani a cikin finafinan Hausa

ta yi shi. Shi ya sa wuringabatar da Fati ga masu

karatu ~ata lokaci ne a cewa mai karatu sai an lissafa

masa finafinanta, ai babushakka duk ya sani. Sai dai

abu ]aya da za a iya fa]amasa shi ne fim ]inta na

farko. Shi ma saboda tarihi.Fim ]in dai shi ne Da Babu,

wanda kamfanin�Ibrahimawa Production�

suka ha]a. Amma finafinanda suka fito da ita sarari

guda biyu ne: Marainiya na�MNandawari Enterprises�da Sangaya na �Sarauniya

Films.� Wani abin sha�awa gameda wannan yarinya shi neirin baiwar da Allah Ya yimata guda biyu: ta farko

dai ita ce baiwar saurin ri}eabin da darakta ya umarceta da aikatawa a cikin fim.

Wannan yana daga cikinabubuwan da suka ta sami]aukaka a cikin fagen fim

na Kano (�Kallywood�).Wani shahararren ]an wasa

wanda furodusa ne, kumayakan riki]e ya koma

darakta idan ya ga dama, yata~a furta cewa, �Wallahi

da Allah Ya sa wannanyarinya ta yi karatun bokomai zurfi, to da ko a cikin

matan Nigerian Films sai taciri tuta.�

Baiwar da Allah Ya yimata ta biyu kuwa ita ce

yawan masoya daga nesada kuma kusa. Za a iya

yarda da wannan,musamman ganin irin

wasi}un da ake bugawa amujallar Fim masu ]aukeda gaisuwa da yabo zuwaga Fati. Ga kuma ]imbin

wa]anda ake aiko mata hargida wa]anda ake yin

inkiya da adireshinkamfanin mujallar Fim.Masoyan ba a nan suka

tsaya ba, har gida suke isketa daga wasu garuruwa

masu nisa, su gaishe ta,kuma a yi mata kyauta.

Mafi yawan masu kallonfinafinan wannan yarinya

sun sha rubuto wasi}acewa, �Ali Nuhu ne ya daceda Fati.� Ba wani abu ne ya

sa suke fa]in haka ba illairin rawar da take takawa a

finafinanta da ta yiwa]anda da dama daga

cikinsu tare da Alin ta yi su.Shi kuwa Ali,

mashawarcinta ne, aboki bamasoyin soyayya ba. Muna

da tabbacin cewa babuwani babban sirri na Fati

wanda Ali bai sani ba; dukabin da ya shige mata

duhu, takan tambaye shi.Ko a lokacin da hul]arta daSani ta fara }ulluwa, Ali ya

taka muhimmiyar rawa

wajen daidaitasu. Babumamakin

cewa a yanzushi da Sani

sun zamaabokai na }ut

da }ut. Ashe dai za~inAllah daban, na �yan kallo

daban. Allah Ya za~a waFati miji. Sani Musa Mai

Iska. Fatar da mujallar Fim za

ta yi a nan shi ne, Allah Yaida nufin mu ga ranar

]aurin aure, kuma Ya ba dazaman lafiya da zuriya

tagari. Sai kuma ro}o gaFati da cewa ta dubi baya

ga abin da ya faru kan wasu�yan wasa mata. Duk da

cewa suna da dalilinrabuwa da mazajensu, to

Fati ta daure ta ba mara]akunya, ta zauna gidan aure. Akwai kuma garga]i, haryanzu dai ga Fati. Ta sanicewa ta riga ta fito fage ta

yi kirari, idan ta no}e kuwaba tsoro za a ce ta ji ba, a�a,

abin kunya ta yi. Idan tadaure ta zauna, to ta rufa wa

kanta asiri. Kuma ta }arawa �yan matan fim mutunci

da kwarjini. Idan kuwa tabiye wa �yan zuga, ai babu

shakka ita ce ta fi dacewada zama ma�aunin martabar

sana�ar fim. An ce da nagaba ake auna zurfin ruwa.

AURE NE MAFI ALHERI A GARE NI

Fim: Fati, muna yi makimurnar auren da za ki yi.

Fati: To na gode. Ni ma inayi maka sannu da zuwa.

Fim: Maganar aurenki daSani Musa, yanzu ta tabbatakenan?

Fati: {warai ta tabbata.Nan ba da da]ewa ba inshaAllah za a yi.

Fim: An ce watan Maulidiza a ]aura, to an sa rana?

Fati: E to, gaskiya watanMaulidi ne amma har yanzuba a tantance ga ranar da za a]aura auren ba. Amma daimuna nan a kan bakanmuinsha Allahu Rabbi a watanMaulidi.

Fim: Mun ga katin sa rana(�engagement card�) naki daSani. Shin ko kin san an bugashi?

Fati: {warai na san da shi,domin }awayena ne, kumaaminaina, suka buga min.

Fim: Ya aka yi maganaraure ta shiga tsakaninki daSani ganin cewa akwai wasuda yawa masu son ki da aure?

Fati: Shi aure ai }addarace daga Ubangiji. Ni kaina

ban ta~a kawowa ko da amafarki za mu yi soyayya daSani Musa ba. Amma tashi]aya sai Allah Ya ha]a ni daSani. Abu kamar wasa, saimaganar aure ta shiga. Baabin da za mu yi fata illa�yan�uwana maza da mata damasoyana su taya ni farinciki da wannan abu yatabbata, Allah kuma Ya saalheri a ciki, idan mun yiaure Allah Ya ba mu zaman

lallai sai shi. Tun ran gini ranzane. Gaskiya da, ban ta~akawowa ba, Allah Ya kuma}addara. Fatan da nake ya Al-lah Ka ida nufinmu, amin.Akwai masu nemana ammadole ha}ura suka yi tundaAllah bai yi da su ba. Su maAllah Ya ba su mace tagari.

Fim: Ga shi ba ki yi watada]aewa }warai a harkar fimba, amma kin tara dubbanmasoya. To yaya za ki ji

lafiya.F i m :

Gaskiya neakwai masuson ki da aurekafin Sani?

Fati: Akwai.Amma kumaba a nan(Kano) sukeba. Wandakuma kamaryadda na fa]amaka maganarfarko an cematar mutumkabarinsa; inAllah Ya yi shiza ka aura to

Bayanan jarumar a kan Sani Mai Iska, da zama da kishiya, da sha’aninfim, da kuma halayyar ’yan wasa

– Fati Mohammed

FIM, MAYU 2001

Fati a matsayin Zubaina a cikin Sangaya (daga hagu). Tare da ita daga dama HajiyaDuduwa ce (Jakadiya), da Jamila Haruna (Uwar Maina) da Ali Nuhu (Yarima Maina)

20

]aukaka, to ka rufa wa kankaasiri ka yi aure. Duk kyan �yamace, duk dirinta, darajartana ]akin mijinta. Idan ba tada aure to ya dace ta yi.Yanzu haka idan ba auren nayi ba, to yau ana sona gobeda jibi ana rububina,m togata fa? sai in wayi gari andaina yi da ni. To idan ana yi

HO

TO

: S

ara

un

iya

Film

Pro

du

ctio

n

karanta ]imbin wasi}u damasoyanki ke yi maki?

Fati: Gaskiya ina jin da]isaboda ai duk so da }aunane ya sa suke aiko min da su.In ba su }aunata ba za su ta~aaiko min ba. Ka san babuabin da ya fi da]i kamar baka san mutum ba, kwatsam,ya rubuto maka wasi}a ko ya

zama ko ba su auren junansu,ba haka ba ne. Su kansuwa]anda ba �yan wasan bame ya sa ba su zaman aure a]akin mazajensu? Komai, insun yi tunani, iko ne dagaUbangiji. Jamila Haruna bawani abu ba ne ya hana tazaman aure ba, Allah ne baiba ta ikon zama ba, haka ita

ma Halima Adamu. Amma aiduk sun san wahalarsa, sunkuma san da]insa. Allah nebai yi tsawon zamansu agidan miji ba. Allah Ya fitomasu da wasu mazajen susake yin aure.

Fim: Ga shi za ki shigacikin wata irin rayuwa. A dakina yin fim ana kallonki,yanzu kuma za ki zauna agidan miji sai dai ki kalliwasu. To yaya za ki ji idanhakan ya faru?

Fati: Idan na yi tunani aida ba na yi. Ban ta~a tunanina rayuwata zan yi fim ]inHausa har in zama wata�popular� ana rububina ba.Don haka me nake jira? Saiin yi wa kaina fa]a in daurein zauna ]akin mijina.Wannan suna da na yi, ba nazaton nan gaba ko na ci gabada yin fim ]in zan sake yinwanda ya fi shi. Auren nanshi ne mafi alheri a gare ni.Allah Ya ]aukaka �film in-dustry.� Matan da ke ciki Al-lah Ya ba su maza su yi aure.Su ma mazan haka.

Fim: Cikin finafinan dakika yi sai ki fa]a wa masukallo wanda kika fi so kumaya fi burge ki.

Fati: Ni duk finafinaina bawanda bai burge ni. Dominkuwa duk ni na taka �role�]in su. Kowanne idan na yi,Alhamdu Lillahi, ba waialfahari ba ko yabon kai, nasan finafinaina suna �hitting�(sayuwa) sosai. Ni fa dukabin da darakta ya ce in yi acikin fim, to ina ]aukar abintamkar ubana ne zai gayamin magana. Zan yi �respect-ing� ]insa don in ga na fitoda abin ya yi kyau don kowaya yi sha�awa.

Fim: Iya tsawon rayuwarki

Wacece Fati Mohammed?Daga IRO MAMMAN

Daga hirarrakinta da mujallar Fim, za a iya fahimar wasu abubuwa:

Mahaifarta: Rijiyar Lemo, KanoAsalinta: Nguru, Jihar YobeShekarunta a bana: 24Karatu: Firamare a Malam Madori, amma ba

ta sami wucewa ba aka yi mata aureAure: Ta ta~a yin aurarraki guda biyu a da

na tsawon shekara biyu

’Ya’ya: Ta ta~a haihuwar ]a namiji, amma ya rasu bayankwana hu]u da haihuwa

Dalilin shiga fim: Sha�awar fa]akarwaShiga fim: {ungiyar �Kainuwa Drama Group,� Badawa,Fim din farko: Da Babu. Tahir Fagge ya sa ta a fim ]in (1999)Manyan finafinai: Marainiya, Sangaya, Samodara, Tawakkali,

MujadalaAbin Yabo: Ta dace da kowane matsayi a fimMakusa : Ka nemi ta yi maka fim, ka rasa taAbin Tunawa: Sun ta~a fa]a da Biba, }awarta a daNasara: Ta saya wa iyayenta gida a Kurna

ganin masoyanki ba za su}ara ganin finafinanki ba?

Fati: Abin da na ke somasoyana su gane shi ne,idan Allah Ya yi maka

jama�a ba. Kowa zai ce, �Af,Fati ta burge mu yau ta yiaure.� Shi ne mutuncin �yamace!

Fim: Yaya kike ji idan kina

tako ya zo wurinka. Kaikanka sai ka ji da]i azuciyarka, don }auna ce tasa suka zo wurinka.

Fim: A fagen shirin fim,wa]ansu mata sun yi auresun fito, wa]ansu kuma sundaure. Shin me ya sa wa]ansuke fitowa?

Fati: A gaskiya komai}addara ce ta Ubangiji. Abinda ya sa wai za a ce �yanwasan kwaikwayo ba su

da kai, ka sanana yi da kai.Idan na yi aureba }aramardaraja dakwarjini zan}ara a idon

FIM, MAYU 2001

Fati tare da Auwalu Dangata a cikin Sirrinsu

21

ta wasan Hausa, wane irinabu ne aka yi maki na jinda]i da ba za ki ta~amantawa da shi ba?

Fati: Gaskiya a rayuwar�Industry� ba wanda ya ta~a~ata man rai, ni dai a ]aukanin yi fim a biya ni shikenan.Daga darakta da furodusa,kai har �crew� (ma�aikatanshirin fim), duk ba ni da watamishkila da su.

Fim: Ki fa]a wa masoyankifim ]in da kika fara yi dakuma wanda zai zama na}arshe.

Fati: Fim ]in da na fara yishi ne Da Babu, wani fim ]inna su �Ibrahimawa,� naAminu A. Shariff (Momo).Amma ba zan iya cewa ga fim]ina na }arshe ba domin ayanzu a }asa ina da gudabakwai ko takwas, idan nagama su shikenan. Ni dai nasan aski ya zo gaban goshi.Nan gaba za ka san fim ]inana }arshe idan }arshen abinya zo.

Fim: Fati, wace kyauta cewadda aka yi maki ta figirgiza ki daga masusha�awar kallon finafinanki?

Fati: Ina samun kyautadaidai gwargwado, amma bazan iya cewa ga wata ba. Kasan abin ne da yawa; wannanya yi waccan ta yi. Ni daisa}ona gare su shi ne: nagode, Allah Ya }ara zumunci,Allah Ya bar mu tare!

Fim: Kina da sa}o ga �yanmatan cikin fim wa]anda zaki bari a fagen?

Fati: Sai dai in ce masudon Allah a ci gaba da kamakai kamar dai yadda mukeyi yanzu. Ka san wasu na yimana wani kallo. Ka sankowa da hanyar da Allah Yaaje na cin abincinsa. Mukanmu Allah ne Ya kawo mucikin wannan harkar fim,kuma mun samu ci-gaba aciki. Kamar yadda ]alibi zaije makaranta malaminsa yakoyar da shi, haka mukekoyar da duniya, duk abinda muka nuna a fim, �ofcourse� yana faruwa a cikinal�umma.

Fim: Su �yan wasa maza fa?Fati: Su ma (kowannensu)

Allah Ya ba shi mata tagariwadda za ta ri}a yi masaabinci mai da]i! (Ta}yal}yace da dariya)

Fim: Yaya kike ganin

zamanki zai kasance tare dakishiya?

Fati: Ni tun ban zauna daita ba, ni ba kishiya ta ]aukeni ba. Ni ma ban ]auke takishiya ba. Yadda ka san uwa]aya uba ]aya haka muka]au junanmu. Don idan ka

k i s h i y as h a r r i nShai]an ne.Don hakam a s ukishiyoyi yakamata su

kallon finfinan Hausa, fim]in da ya ja na shiga harkar,shi ne Ki Yar Da Ni da kumaTsautsayin Takaba. A lokacinda nake kallo, kamar wasa,na je ana (]aukar) fim, saiTahir Mohammed Fagge yasa ni. Shi ya fara kai ni a cikinfim, shi ya sa har yanzu nakece masa Babban Yaya.

Fim: Ga shi za ki bar harkarfim a daidai lokacin da wasumasoyanki ke kukan cewasukan taso daga wata uwa-duniya don ziyartar ]anwasa, amma da ya zo sai a yimasa wula}anci. Me za ki cekan wannan zargi da ake yiwa wasu daga cikin �yanwasa?

Fati: Masu wannanwula}anci, ni dai ban shigazuciyarsu na gani ba. Ba

Ni tun ban zauna da ita ba, ni bakishiya ta dauke ni ba. Ni ma ban

dauke ta kishiya ba. Yadda ka sanuwa daya uba daya haka muka

dau junanmu. Don idan ka gan nini da ita, ba za ka taba ganin wani

alamu na kishi tsakanina da itaba. A’a, in muka zauna sirrina ta

sani, sirrinta ni ma na sani. Inmuka zauna ma, sai ma mu sa

mijin gaba mu yi ta yi masa dariyaidan mun je gidan. Ba watamishkila tsakanina da ita.

ha]a kansu. Fatata dai Allah

gan ni ni da ita, ba za ka ta~aganin wani alamu na kishitsakanina da ita ba. A�a, inmuka zauna sirrina ta sani,sirrinta ni ma na sani. Inmuka zauna ma, sai ma musa mijin (Sani) gaba mu yi tayi masa dariya idan mun jegidan. Ba wata mishkilatsakanina da ita. Fa]a da

Ya }ara ha]a kanmu ni da ita.Fim: Ke wasan wa kika fi

sha�awa?Fati: Ba wanda ba na

sha�awar wasansa gaba ]aya�yan wasa, kowace ta iya �act-ing�.

Fim: To kafin ki shigaharkar, wacece gwanarki?

Fati: Lokacin da ina

mamaki lokacin zuciyarsu a~ace take. In kuma har �yanwasa na wula}anta masuzuwa wurinsu, to don Allahsu daina. Su kuma wa]andaaka wula}anta, don Allah suyi ha}uri.

Fim: Mun gode.Fati: Ni ma na gode. Don

Allah ku taya ni addu�a.

FIM, MAYU 200122

ABIN DA YA SA ZAN AURI FATI

Bayanan jarumin a kan Fati Mohammed, da zama da kishiya, da sha’aninfim, da kuma halayyar ’yan wasa

– Sani Mai Iska

Sani Musa (Mai Iska)

Kamar yadda muka gayamaku a Fim ta watanJanairu na bana, Sani Musa(Mai Iska) ne jarumin fim]in �Yanci, sannan ya fito awasu finafinan, wa]andasuka ha]a da Dashen DaAllah Ke So, Abin Mamaki,Gani Ga Wane, Sa�a Ta FiGata, Kainuwa, daMujadala 2. [an wasan yafara cirar tuta.

Duk wanda ya ga Sani, toya san lallai FatiMohammed ba ta tsaya yinwani ruwan-ido ba wajenza~o shi, domin kuwamutum ne mai kawaici da}as}antar da kai da haba-haba da jama�a, wanda baidamu da irin homar nan tafitattun �yan wasa ba.

Wata nasara wadda yakeda ita ita ce, ya ta~a auren�yar wasan fim, Talatu,kuma har yanzu suna zaunelafiya. Shio ya sa a lokacinda ya ce yana son Fati daaure, mutane da yawa sunce, �E, in dai Sani ne, to dagaske yake. Ba ]an �419�ba ne!�

Wakilinmu ya waiwayiSani a kan aurensa na biyuga �yar wasa:

Fim: Sani, mu fara da jinta}aitaccen tarihinka.

Sani: Assalamu Alaikum.Ni dai sunana Sani Musa. Anhaife ni ne a unguwarGwammaja, daga nan nasamu canjin rayuwa; sabodawasu dalilai sai na komaJigawa tun kafin ta samu jiha.Daga nan kuma tafiya ta yitafiya, na dawo Kano na cigaba da �yan karance-karancena na Arabic, har nashiga sana�ar da aka ri}a yi

min la}abi da ita, watau �MaiIska.�

Fim: Wace sana�a cekenan?

Sani: Shi ne gyaran babbarmota (trailer) ind nake gyaran~angaren iska na burkinmota.

Fim: A wace shekara kashigo harkar finafinai?

Sani: Na shigo harkar fima 1997.

Fim: Yaya maganaraurenka da Fati Mohammed,gaskiya ce?

Sani: In Allah Ya so, yayarda, duk da yake shi aurewani al�amari ne wanda yakeda sirri. Ban da Allah babuwanda ya san iyakar sirrin.

Fim: An ce an sa rana, yausaura kwana nawa a ]auraaure?

Sani: Ba sa rana aka yi ba,an dai yi abin da ake ce wa�engagement�. Amma dai

kyakkyawanzaton damuke yi nida ita, zuwa,Maulidi inAllah Yayarda za a]aura manaaure.

Fim: Yaaka yi harsoyayya tas h i g atsakaninku,kuma kukaamince dayin aure?

Sani: Daso da }i dukwani abu newanda Al-lah Yakeiya ha]a shilokacin da

Ya so. Hasali ma, ha]uwarmuda ita Fati, wani abu ne wandaduk mutumin da ya gan ta,ko ya gan ni, ko ya ga yaddamuke tare da ita a yanzu, zaimatu}ar mamaki. Shikenan.

Fim: Aurenka na farko kaauri �yar wasa kuma kunatare, ga shi yanzu za ka auriFati. Me ya ba ka sha�awa naauren �yan wasa?

Sani: Ka san wannan harkatamu harka ce ta fa]akarwa,kuma gaskiya ni na ]auke taa matsayin ta fa]akarwa ]in.saboda mutane daga gefeguda suna yi mana wanikallo daban. Suna yi manawani kallo na marasa sana�aryi, suna yi wa matan cikinfim kallon karuwai, alhalikuma mun san sana�a ce.Saboda haka idan atsakaninmu muna yin haka(aure), to wannan abin damuke yi zai sa a dinga kautar

da tunaninsu, ya canza shi,su gane cewa ashe ba harkarbanza ba ce. Wanda indaharkar banza ce, me zai samu dinga auren junanmu,misali?

Fim: Wasu na cewaasalinka ]aya da Fati dominganin kana da irin tsagar datake da ita a fuska (�yar baki).Ko haka ne?

Sani: Da ma ai Musulmi]an�uwan Musulmi ne.Amma dai �yanuwantaka tajini, a sanina dai babu itatsakanina da Fati. Amma�yar�uwata ce don niMusulmi ne ita ma haka.Wannan tsage kuma gamo-da-katar ne aka yi ni da ta.Su Fati Fulani ne na asali, nikuma Bahaushe ne na asali.

Fim: Lokacin da ka faraneman Fati da aure, ko tanada wa]ansu masu son ta daaure?

Sani: Tana da masoya,sosai kuwa. Sai dai kuma bansani ba, ka san shi al�amarinAllah, wasu Allah bai ba surabo a kanta ba ko wani abumakamancin haka, ko kumasoyayyarta da suke yi ba irinwacce ni na zo na fara ba ce.

Fim: Me za ka ce wamasoyanka game da wannanaure da za ka yi?

Sani: Masoyana, da ma nagaya masu: dukkan wanialheri da ke tattare da ni, dakowa ma, to Ubangiji AllahYa tabbatar mashi abin da yafi cancanta mafi alheri a gareshi. Kuma su yi min addu�arUbangiji Allah Ya sanyaalheri mafi yawa, sharrin dake cikinsa, Allah Ya fitar dashi gefe waje guda.

Fim: Fati tana da masoyamasu kallon finafinanta dayawa. To kun yi wanikyakkyawan tanajinwa]anda za su zo bikinta?

Sani: Ka san ai wannanwani abu ne wanda yakeyanzu tukuna shirye-shiryenake yi. Ina ganin in an gamashiri, to duk mutanen da kekusa da nesa insha Allahu zaiji.

Fim: Gidan da Fati ta sayaa Kurna, shin gaskiya ne?Kuma gaskiya ne a ciki zaku zauna?

Sani: Duk wanda ya ceFati ta sayi wani gida dominmu zauna ya yi }arya. Gidadai ta saya, nasu ne, kuma

FIM, MAYU 2001

Sani ya sha igwai a cikin shirin Waki’a

23

tana zaune da ita damahaifiyarta da babanta.Abin da na sani kenan.

Fim: Lokacin da ka furtason Fati da aure, memanyanka suka nuna a gida?

Sani: Alhammdu Lillahi,duk mutumin da ya yi katari,ya yi dace ya samu iyaye irinnawa, sai ya gode wa Allah,wa]anda a kullumtsakaninsu da ]ansu shi nesu yi masa addu�a, idan waniabu ya faru, to Allah Yatabbatar masa da shi idanakwai alheri cikinsa. Idankuma akwai sharri, to AllahYa canza masa abin kwata-kwata. A kullum addu�ar daiyayena ke yi min kenan, dukwani sharri da zai fa]a min,ya koma alheri ko ya canzashi kwata-kwata.

Fim: Tun lokacin da labariya bazu cewa kai ne za kaauri Fati, an ce idan za a kirata ta je ta yi wani fim sai anbiyo ta hanyarka ka ba taizni. Shin haka ne?

Sani: E to, wata}ila sunaganin in suka biyo ta kainaza su fi samun wata maslaha,shi ya sa suke zuwa sabodasun san ni. Kuma akwaifurodusa da yawa da kan jewurinta su yi maganar fim batare da sanina ba, saboda sunsan ni kuma sun san ta. Bawai na ce kada ta yi kaza bane; illa iyaka kawai yana da

kyau mutum ko ba aure zaiyi ba, musamma mace, to tasan irin mutanen da za ta yihul]a da su. Shi ya sa idanwani ya zo mata da siga tafim sai ta }i saurarensa.Wanikuma sai ya ce bari ya kama}afa da ni. Ammakyakkyawar magana (ita ce),ba wai na hana ta yin fim bazuwa lokacin da muka ]ibani da ita wanda yake za ta

Sani: Ba wani sirri da nakeda shi illa dai cewa shi abinalheri in ka yi niyyar yinsa,to yana daga sunnar Ma�aikiSallallahu Alaihi Wasallamcewa ka gaggauta yin sa donkada Shai]an ya shiga ciki.Ba ni da wani sirri da ya wucewannan.

Fim: Shin idan ]imbinmasu sha�awar kallonfinafinan Fati suka zo wurin

shagalin bikinta, yaya za kuyi da su? Ko akwai wanishirin kar~ar ba}i da za a yi?

Sani: Alhamdu lillahi ai koba komai gari ne muke maialbarka a ciki, watu Kano.Don haka ko sun kai miliyannawa suka zo, ba za a rasayadda za a yi da su ba.

Fim: Idan Allah Ya sa akayi auren, ko za ka bar ta tari}a yin fim?

Sani: Ba na zato, mu jewata tambayar!

Fim: Wane kira za ka yi wa�yan wasa mata?

Sani Ai kusan inda duk kabincika a cikin �Film Indus-try� yanzu, za ka ga kowaceyarinya abin da take makamagana shi ne maganar aure,tunda abu ne na alheri. Aiyanzu kullum ana }arasamun canji, wasu na tafiya]akin mijinsu, wasu kuma nashigowa. Mata su daure idansun ]an ta~a harkar fim tosai su je su yi aure. Dominalbarkar mace na ]akinmijinta.

Fim: Sani, Allah Ya ba dazaman lafiya.

d a i n aw a n n a nharkar fim]in. Idanlokacin yazo, to ko fim]in waneneza ta dainashi.

Fim: Canbaya ka cetana damasoya dayawa bayankai, to wanesirri ne gareka har ya saka kasas a u r a nmaneman?

Hajiya Hafsa (wadda akafi sani da Yayan Zango),}awar Fati ce matu}a. Shirinfim ya hada su, amma ita ba�yar wasda ba ce. Duk da yakea Kaduna take, a koyaushesuna tare � a zahiri ko azukatan juna. Ga abin datake cewa:

Fim: Yaya sunanki?Yayar Zango: Sunana

Hajiya Hafsat, kuma ana ceda ni Yayan Zango, don dashi aka fi sanina. DagaKaduna nake.

Fim: Yaya aka yi kikaha]u da Fati?

Yayar Zango: A harkar fimna fara ganinta. Tun daga fim]in Marainiya, sai na ji ina}aunarta. Kuma Allah Yaha]a jininmu da ita. Dalilinatakan zo Kaduna ta da]e, ni

fim wanda da shi ne har kikasan ta kuka }ulla }awance,wace wasiya za ki yi mata?

Yayar Zango: Ni na yi farinciki saboda Allah Ya nunamana lokacin da za ta yi aure.Don Allah Fati ki bi mijinki,�though� na san Fati tana da

biyayya da ri}on addini.Saboda haka ta ci gaba dahaka, kuma ta bi mijinta sauda }afa kamar yadda takemasa, tunda tun yanzu matana yi masa biyayyar, kowaya sani. Su guji }anananmaganganun mutune. Suzauna lafiya da kishiyarta.

Fim: A matsayinki na }awa,yaya za ku yi da masoyanFati, musamman mata, idanhar suka halarci bikin nata?

Yayar Zango: Insha Allahuwannan biki da ni za a farakuma da ni za a gama. Kumaza ka gan ni da ni da�yan�uwana da abokanarziki, har da iyayena. Abinda muke ro}on Allah kenan,Ya ba mu ikon yadda za mukar~i ba}in da karamci.

TA ZAUNA LAFIYA DA KISHIYARTA– Yayan Zango

Hafsat Yayan Zango

ma nakan zo Kano wurinta.Fim: Ga shi masoyiyarki

kuma }awarki za ta bar shirin

Ni na yi farin cikisaboda Allah Ya nunamana lokacin da za ta

yi aure. Don AllahFati ki bi mijinki,

‘though ’ na san Fatitana da biyayya da

rikon addini. Sabodahaka ta ci gaba da

haka...

FIM, MAYU 200124

FITACCEN ]an wasaUMAR MALUMFASHI(BANKAURA) ne }ofar daFati Mohammed ta bi tashiga harkar fim a lokacin daya yi mata rijnista a }ungiyarwasan kwaikwayo wadda yajagoranta. Mun waiwaye shidon jin ra�ayinsa kan aurenjarumar:

Fim: A matsayinka na maifitowa uba a cikin fim, ko kata~a fitowa uban Fati a fim?

Bankaura: Na fito afinafinai da dama tare da ita.Misali, Sakamako, ai ita ce�yata. Kai, suna da dama, bazan iya tunawa ba wandaFati ta fito a matsayin ]iyata.

Fim: Idan Fati ta yi aure,kana ganin za ta yi wa harkarfim gi~i?

Bankaura: Wannan watamagana ce ta daba. Bari infa]a maka wani abu wandaba ka sani ba, }ila kuma kaha]u da ita kun yi hira ta fa]amaka. Ni ne na farko da Fatita samu ta kawo kanta gareni ta ce tana da bu}atar tafara wannan sana�a ta fim. Alokacin, akwai wata }ungiyawadda nake jagoranta, anakiranta kai �Kainuwa,� can a(unguwar) Badawa, kamarshekaru bviyu da sukashu]e. Wata rana da yamma,ina zuwa sai aka ce min gawata yarinya can na songanina. Na je, ta ce tana sone ta shiga dirama. Sai na ceto idan tana da iyaye ina sonin je in ga gidansu. Da mukaje ba mu sami babanta ba, saiwanta. Na ce wa Fati tananata abin da ta fa]a min.Fati ta ce tana son ta shigadirama. Na ce wa wanta, �Kaji da kunnenka?� Ya ce,�{warai.� Na ce, �Babumatsala?� Ya ce, �E.� Nantake na sa aka yi mata rijistata naira ]ari, na sa aka ]auketa hoto. Daga nan muka farayin �stage drama� (wasanda~e) da Fati. Ana nan sai nagan ta tsundum cikinMarainiya da wasu finafinai.Kafin sannan mun yi wani

fim da ita wanda har yanzubai fita ba. A na ce da fim ]inZa~i Daga Allah, wanda nine daraktan fim ]in.

Fim: To ga shi yanzu harta yi nisa. Shin wane irin gi~iza ta bari a harkar shirin fim?

Bankaura: To iyakarsanina dai, Fati ba ta damatsala bisa ga ]abi�unta dahalayyarta. Kuma ta nunacewa tana da sha�awar wasankwaikwayo. Saboda abin dakake kishi, kake sha�awasosai, shi ne kake maidahankali kansa. Gaskiya Fatita cancanci yabo a wannanharka.

Matan da za ta bari cikinwannan harka, ba ina nufin

Kabiru Mohammed nefurodusan finafinai kamarHaya}i da Zumunci, indaFati ta fito a matsayin jaruma.Yaya suka ri}a yin aiki daita? Ko tana ja musu aji awurin ]aukar fim?

Fim: Fati ta fito cikin fim]inka Zumunci 1&2. Yanzuyaya kake ji ganin cewa harka fara saka ta cikinfinafinanka?

Kabir: Ko a yanzu akwaiwani fim nawa da zan yikwanan nan kuma Fati tana]aya daga cikin wa]anda zasu fito cikin fim ]in. In AllahYa yarda kafin ta yi aure za ayi shi.

Fim: Kana ganin cewaidan ta tafi gidan miji ta barwani gi~i mai wuyar cikewa?

Kabiru: Gaskiya idan Fatita tafi, mun san ta bar gi~ikuwa. Wanda yake cikewannan gurbin gaskiya abune mai wuya. Ba za a ta~amantawa da Fati ba. Sai mata tafi sannan za a san lallaian rasa �yar wasa. To sai daitafiyar tata alheri ne a gareta, domin kyan �ya mace a cetana ]akin mijinta. Aure shine ya fi alheri a gare ta. Ta bada gudummuwarta a harkar

fim. Sai mu ce Allah Ya ba taladar abin da ta aikata, nakuskure kuma Allah Ya yafemata da mu gaba ]aya. Allahkuma Ya ba ta ikon zamalafiya.

Fim: Me ka sani daga cikindangantakar Fati dafurodusoshi?

Kabiru: Ni dai a iya sanina,mun yi fim tare da ita mungama lafiya, kowa na ganinmuhimmancin kowa. Banri}e mata ku]i ko ja matalokaci wurin biya ba. Nikuma ba ta wula}anta ni ba.

Fim: Ana kuka da cewawasu �yan mata kan kar~iku]in fara fim da furodusa,sai bayan an fara su gudu sukoma suna yi wa wani. Shinka ta~a samun wanda yaha]u da haka tsakaninsa daFati?

Kabiru: To ni dai ba ta yimani haka ba. Yawanci in kaga haka na faruwa, to wasufurodusoshin ne ba su biyanha}}i. Ni kuwa a yau za agama, a yau kuma zan }arasabiyan kowa ha}}insa.

Fim: Ko ka ta~a yin watahul]a da Sani Mai Iska?

Kabiru: Sani Mai Iska bamu ta~a yin wata hul]a dashi ta fim ba. Sai dai hul]a tacewa shi ma wata sa�afurodusa ne bayan wasan dayake yi. Muna zaman lafiyada mutunci da shi. Duk indamuka ga juna muna mutuntajunanmu.

Fim: Wasu na cewagaskiya idan Sani ya auri Fatito ya aje abin tarihi. Ga Fatiga kuma Talatu. To kai meza ka ce?

Kabiru: Abin da Sani ya yiya kamata kowa mu yi koyida shi. Sani ya yi }o}ari. Al-lah Ya saka masa da alheri,Ya kuma ba su zaman lafiya.

su yi koyi da ita ta harkarwasan kwaikwayo ba, a�a, saidai su ma su }ara himma, su

Yadda na fara sa Fati aharkar fim – Bankaura

zage damtse, su ]auki abinnan da muhimmanci kamaryadda Fati ta ]auka. Ka sanAllah Shi ke ]aukakamutum, kuma na yarda Al-lah Ya ]aukaka Fati tahanyar wasan kwaikwayo.Idan ta yi aure ina yi matafatan alheri da zaman lafiyatare da mijinta, Ya kuma bata ikon yin biyayya waddada ma na san mai biyayyarce.

Gi~in da ka ce za ta barikuma, to ba mu san wacce zata cike shi ba. Gaskiya saiwadda muka gani, sabodamasu diramar suna da yawa:waccan ta zo ta taka tatarawa, waccan ma ta zo ta takatata.

Umar Yahaya Malumfashi

‘Ya kamata mu yi koyi da Sani Mai Iska’

Kabiru Muhammad

FIM, MAYU 2001 25

Tahir ya yiamarya‘mai aji’Daga BASHIR ABUSABEa Sokoto

A RANAR Jumma�a, 6 ga Afrilu, 2001, da }arfe4:30 na yamma aka ]aura auren shahararren]an wasa Tahir Mohammed Fagge da Hajiya

Ramatu ta Hajiya Halima da ke garin Sokoto. Aurensana biyu kenan. Sau}i da sauran mutane da dama, musamman �yan kasuwa abokan

kasuwancin Hajiya Ramatu, sun halarta. An ce za a shirya walima aKano don murnar auren. Amaryar Tahir Fagge dai tana da �aji,� kuma mai hali ce, �yar

kasuwa. Tana da kamfanin shirya fim mai suna �Laila Film Produc-tion,� wanda bai fara shirya fim ba tukuna. Ta ta~a yin aure kuma tanada �ya�ya uku, }aramar cikinsu ita ce Laila wacce aka ma}ala sunantaa jikin kamfanin kuma ]aliba ce a Jami�ar Usmanu [anfodiyo da keSokoto. To Allah Ya ba da zaman lafiya, kuma Allah Ya sa a ce garada aka yi,amin.

Koda yake ba a gayyaci mujallar Fim ba, wakilinmu ya yi tattakiya je �Hajiya Halima Estate� inda gidan amaryar yake. Duk }o}arinda ya yi na saduwa da amaryar abin ya ci tura a ranar. Washegari, yakoma gidan, aka ce ta fita. Daga nan ya nufi �Giginya Hotel� inda akayi wa anguna masauki, nan ]in ma aka ce sun tafi gidan tsohonshugaban }asa Shehu Shagari. A yammacin ranar ya sake komawagidan amaryar inda da }yar ya samu ta saurare shi, sai dai kash!Hajiyar cewa ta yi ba ta da lokacin da za ta ce wani abu. Ta ce, �Anmatsa mani.� Wakilinmu ya sha wuya kafin Hajiya Ramatu, waddatake }o}arin zama furodusan fim nan da ]an wani lokaci, ta aminceta tattauna da shi.Ga dukkan alamu, ba son maganar auren ta watsu, amma dai duk

garin ya ]auka cewar za a yi dina a daren ranar da aka ]aura auren.Tilas aka ]aga walimar zuwa Asabar, amma ita ]in ma ba a yi ba.Kamar yadda Hajiya Ramatu ta shaida wa wakilinmu, �Kar mutanesu sa mu ji kunya.� Ta ce an yo mata waya daga Kano ana tambayarta,�Yaya Gala a Sokoto?� �Shi ya sa muka soke shi kwata-kwata,� injiamaryar.

Ci gaba a shafi na 32

Jama’a sun taru a kofar gidan da aka daura auren Tahir. Ga jagorantafiya nan Ibrahim Mandawari

Abin da ya sa naauri Tahir – Ramatu

Bayan an gama hidimar]aurin auren, wakilinmu yagana da amarya HajiyaRamatu, kamar haka:

Fim: Yaya za ki misaltaranar da aka ]aura auren?

Ramatu: Wannan rana cemai muhimmanci gare nikuma ranar farin ciki ce awurina. Ba zan iya misalta taba sai dai kawai in yi godiyaga �yan�uwa da abokanarziki wa]anda suka zo dagakusa da wa]anda suka zodaga nesa. Allah Ya sa kowaya koma gidanshi lafiya.

Fim: Akwai masu cewasaboda finafinan da Tahiryake yi ne kika aure shi.

Ramatu: A�a, ni ba sabodafinafinanshi ne na aure shiba. Duk ma wanda ya ce hakato ba gaskiya ba ne. Mun daifahimci juna kawai, kuma

Ma�auratan sun hana �yan jarida jin labarin aurenballantana mutane su sani. Wakilinmu, wanda yayi ta zarya gidan Hajiya Ramatu gab da ]aurinauren, ya yi mamakin yadda ita kanta ta }i ba shilabarin aurenta ya kusa.Hajiya Ramatu fitacciya ce a Sokoto. Mahaifiyarta

�yar asalin Jihar Katsina ce, mahaifinta kuma Baturene ]an }asar Ingila. Duk da }orafe-}orafen da jama�a ke yi na cewar

ba a gayyace su ba, taron ]aurin auren ya yi jama�a.Daga Kano, mutum hu]u kawai suka halarta dominkamar yadda wata majiya ta ce, ba a son a wahalarda jama�a. Wasu suna nuna mamakin yadda za a]aura auren jarumi irin Tahir amma a ce mutanenda suka zo daga Kano mutum hu]u ne duk daango, suna ganin cewa duk da yake Musulunci ya}ayyade a}alla shaidu uku, kamata ya yi a cewa]anda suka zo suna da yawa, musamman �yanwasa, furodusoshi, daraktoci da sauransu. Wani cewa ya yi, �Taro ya yi taro sai dai ba mu

ga �yan wasa ba.� Amma Hajiya ta shaida manacewa, �Da, mota biyu za ta zo amma sai ]ayar tasamu matsala. In ba haka ba akwai mutanen dasuka so zuwa kamar daga Kano da Kaduna.�Mujallar Fim ta sami labari a Kano cewa �yan fim da ke garin na Dabo ba su san Tahir zai yi aure ba sai

bayan angunan sun dan}i hanyar birnin Shehu. Daga Kano, Mandawari, Shehu Hassan Kano, wanango, sai shi kansa ango ]in ka]ai suka je ]aurin auren. A Sokoto kuwa, mutane irin su Alhaji AminuMutunci, babban dillalin finafinai a Sokoto, Ahmed S. [anjummai, Ibrahim Mohammed, Alh. Nura

Hajiya Ramatu

FIM, MAYU 200126

Bayan ta ciri tuta a fagen shirin fim,kuma ta kusa kammala karatun digiri,ina tauraruwa A’ISHA IBRAHIM za ta sagaba a rayuwarta? Ta ba da haske ahirar da ta yi kwanan nan da wakilinmujallar Fim a Kaduna

a sa ta a jaruma.A�isha Ibrahim ta haskaka duniyar shirin fim ne bayan

fitowarta a matsayin jarumar shirin Salaha? Fim ]in shi nena farko na sabon furodusa a lokacin, El-Saeed YakubuLere. Don haka Lere ne ya tsinto ta tana kamar �yar koyo,

a lokacin da shi kansa yake ]an koyo. Amma maimakonfim ]in ya zame masu abin farin ciki, sai ya kasancefurodusan da �yar wasan sun ]ebo da zafi, domin yanafitowa sai aka yi masu caa kamar za a cinye su ]anyu. Afim ]in, A�isha (wadda a gida ake kiranta Madina) ta fitone da sunan Salaha, wata budurwa mai kamun kai waddakowa ke girmamawa saboda �ustaziya� ce, kullum a cikinhijab, to amma sai asirinta ya tonu bayan ta yi aure, mijinya gano cewa ba ]anyar budurwa ba ce domin ta yiiskanci kafin ta yi auren. A kashi na 2 na fim ]in gaskiyarhakan ta bayyana. Darasin da fim ]in ya koyar shi ne kadamutum ya ]auka cewa duk matar da ke sa hijabi matarkirki ce, domin wasu suna ~oyewa da hijabin ne sunatafka ta�asa. Shi ya sa ma furodusan ya yi wani wayo, yasanya ayar tambaya a sunan fim ]in � wato Salaha? � watodai kamar yana cewa, �Anya Salahar ce kuwa?�

To amma mutane ba su koyi darasin ba. Sai ma suka yiwa Lere da A�isha caa, suna zarginsu da zaginsu a kancewa wai sun ci zarafin Musulunci, sun nuna cewa matamasu hijabi munafikai ne. Kamar yadda wannan mujallarta ruwaito a lokacin, membobin wata }ungiyar Musulmi�yan�uwa sun yi barazanar kashe Lere da A�isha dadaraktan shirin, Saminu Mohammed Mahmoud, suka

IM ]in ta na farko shi ne Taskira, wandaAbdullahi Sa�idu Bello ya shirya a Kaduna,inda ta fito da sunan Mufida. Daga shi sai tafito a Komai Kyawon Dare da kuma [anDuniya. A cikin dukkan wa]annan finafinan,ba a ba ta wasu muhimman matsayi ba, wato ba

T A T T A U N A W A

FIM, MAYU 2001 27

A’isha a matsayin amarya Salaha tare da Rabi’u Rikadawaa matsayin ango Nasir a cikin Salaha?

rubuto masu wasi}u a kanhakan. �An yi min wasi}uana cewa wai idan na sakeyin irin wannan fim ]in, saina kwashi kashina ahannu,� inji A�isha. Shin tarazana? �Ba abin da yatsoratar da ni, don na san baabin da mutum zai yi minwanda Allah bai nufin yasame ni ba.�

A kan wannan rikici dafim ]in ya jefa ta a ciki,A�isha ta sha yin juyayinabin. A yanzu tunaninta shine: �To ni abin da zan ce(shi ne) alhamdu lillahiwa]anda ba su gane abinda muke }o}arin mu nunaba (a wancan lokacin)yanzu sun gane.� A cewarta,daga baya ma ta samuwasi}u daga wasu masuzaginta, suna neman gafaracewa yanzu sun kalli fim]in sun gane abin da akenufi. �A da can ba su kalleshi da buda]]iyar}wa}walwa ba, sun daikalla ne kawai dominnisha]i,� inji ta.

Ko a yau, A�isha ta ce tayarda da irin sa}on da sukaisar a cikin Salaha? To koza ta iya fitowa cikin wanifim a irin matsayinta acikin Salaha? Jarumar takada baki ta ce, �{waraikuwa zan iya, ai fa]akarwace, domin masu yi su gujiyin irin abin kuma don susan abin da zai biyo baya.Kome kake yi a ~oye watarana sai ya fito a bainarjama�a.�

Barazana daga fim ]inSalaha? bai hana A�isha cigaba da shirya fim ba,domin ko bayansa ta yiwasu. Ta fito a Dare [aya,Wasila, A�isha, Sakamako,Karimci, Mujadala, Allura,Barazana, da sabon fim ]inLere mai suna Adali. Ita cejarumar fim ]in da akasanya wa sunanta, watoA�isha, na kamfanin �Iyan-Tama Multimedia,� Kano,da kuma Adali. Idan anlura, A�isha Ibrahim ta farayin nisa, domin dagaKaduna inda ta fara, har gashi furodusoshin Kano sunabu}atarta a finafinansu.

Kamar sauran �yan wasamata, A�isha Madina ba tayi zurfi a boko ba lokacinda ta shiga harkar fim.

Sakandare kawai ta gama,sannan ta kama aiki a wanikamfani da ke kudancingarin Kaduna. To ammatana da burin zurfafakaratu, don haka ta nemikamfanin su ba ta damar ta}aro ilimi a matsayinma�aikaciyarsu. Sai suka }i.Ita kuma sai ta aje aikin, tashiga Jami�ar AhmaduBello, Zariya, ta farakaratun digiri a fanninAikin Jarida (�MassCommunication�). A yanzuta ma kusa kammalawa.

A�isha: �To ka dai sanrayuwar duniyar nan, ko memutum yake yi ya ri}ala�akari da lokaci. Lokacinda kake da shi a duniya, toka yi amfani da shi aduniya. Kowa ya san jahilibai da amfani a al�umma �astagfirallahi, Allah ne Yayi mutum. To ko dai kanada na Muhammadiyya yakamata ka }ara da na bokodon saboda zamani.�

Wannan irin tunanin nema ya sa ta ba �yan wasamata wata }warya-}waryar

kamata ba ki dogara}ar}ashin wani ko da kin yiaure. Yau in Allah Ya sababu shi maigidan naki,kin ga da ]an abin da kikakaranta ai ba za ki dogaraga kowa ba, za ki iya ri}ekanki da �ya�yanki.�

Mun nuna wa �yar wasancewa ya kasance yawancin�yan wasa mata, musammanwa]anda suka yi suna,sukan dogara ne a kanwasan kawai. Daga wasansai su je su yi aure amma dawuya ki ji wata ta tafi ta yikaratu. Shin me ya jawohaka, a ganin A�isha?

�Rashin ganemuhimmancin karatu ne kekawo haka,� inji ta, ta }arada cewa, �Kuma ba waniabu ba ne ke kawo haka ba(illa) in mutum ya fito(daga) gidan da ake so yayi karatu, to ko yana so kobai so dole ne sai ya yi.Iyayenka za su ce ba su daabin da za su iya ba ka aduniya da ya wuce ilimi,sai fa abinci. Don suna iyabar maka gadon dukiya, toin suka fa]i suka mutukomai ya lalace, ba za kaiya ri}e kan ka ba kenan.�

A bayyane yake cewaA�isha ta ha]a karatu da

Tana tura Lauya Ahmed (Zik) a matsayinDokta A’isha cikin shirin A’isha

Shin me ya sa ta yankeshawarar komawamakaranta a daidai lokacinda ta fara yin fice a cikinharkar fim? Ga amsar

shawara a kan batun karatu.Ta ce, �A gaskiya shawararda zan ba su (ita ce) ni daina san ilimi a duniya yanada amfani ko na me; bai

wasan kwaikwayo. Shinwannan ba ya ]auke matahankali? A cewarta, tanatsara lokacinta yadda zaidace da aikin da ke

Bakin cikin zargin mijinta ya sa DoktaA’isha kuka cikin shirin A’isha

FIM, MAYU 2001

A’isha tare da Ibrahim Mandawari a cikin shirin Adali

28

Irin soyayyarmu da A’isha – LereYakubu Lere, babban �abokin� A�isha Ibrahim(Salaha), ya ce babu samartaka a tsakaninsa daita

Fim: Me ka sani kan halayen A�isha Ibrahim(Saliha)?

Lere: A�isha tana da hankali da biyayya a gare ni agaskiya, kuma ba ta son abin duniya ya shigatsakaninta da wani mutum saboda kirkinta.

Fim: An gaya mana cewa kai ]in nan ka yi mata wanialheri na musamman saboda fim ]in ka na farkoSaliha? don ya ja mata ba}in jini wajen jama�a sabodairin matsayin da ta fito a fim ]in.

Lere: Wannan magana }arya ce don ban yi mata wanialheri saboda wannan fim ]in ba. Amma tsakanina daita mun zama kamar wa da }anwa, in tana da matsala taku]i takan tambaye ni, ni ma in ina bu}atar ku]i inatambayarta. Kuma hatta ku]inta na fim ]in Saliha? saia wannan shekarar 2001 na biya ta. Ta san iyalina,iyayenta sun san ni. Kai hatta in ta yi laifi a gida anaiya zuwa a same ni a fa]a mani don in yi mata fa]a,kuma ba ta ta~a yin hushi ba don na yi mata fa]a.

Kuma ni ban ]auka na ja mata ba}in jini ba a fim ]inSaliha? da ta yi.

Fim: A fim ]in ka na Wasila, A�isha Ibrahim tanaciki, amma sai ba ka ba ta matsayin jarumar fim ]in ba,ka bai wa wata daban. Kana da dalilin yin haka?

Lere: Dalili shi ne fim ]in Saliha? cin amana matasuka yi, Wasila ma haka. Sai na yi gudun kar a dingasa ta a cin amana, sai a ~ata ta. Don wasu �yan kallonabin da suka ]auka matsayin da mutum yake fitowa afim shi ne halinshi na zahiri.

Fim: Me za ka ce kan zargin da ake yi cewa akwaisoyayya tsakaninka da ita?

Lere: Ai idan ina nemanta ne, to da matata ba za tasan ta ba, haka kuma sauran dangina ba za su san ta ba.Tana zuwa gidana a kai a kai. Kamar yadda na ce, inma ta yi laifi a gidansu akan zo a fa]a man in yi matafa]a kuma ta yi biyayya. Kai hatta in tana da watamatsala da take ganin zan tauye ta, takan zo ta samumatata su shirya plan a lalla~e ni in yi wannan abu. Agaskiya ina }aunarta saboda hankalinta da natsuwarta.Hatta yarinyar da nake nema da aure yanzu mukan jewajenta tare da ita. Don haka tsakanina da A�ishaIbrahim soyayya ce ta }auna da muka zama kamar�yan�uwa a halin yanzu.

gabanta. �Wanda duk ke soin yi masa wasan da yawuce kwanan hu]u to doleya fa]i min a ta}aice satibiyu kafin lokacin yaddazan shirya. Kuma ina iyazuwa in samu malamaina

a matsayin wata yarinya tamusamman, a matsayintana �yar wasan fim. Yayatakan ji?

A�isha ta yi dariya taamsa, �Suna }ara ba ni}warin gwiwa kuma suna

mayar da shi fim!�Takan ji kunya ta kama

ta a makaranta idan wani yace ya gan ta a talbijin.�Nakan ji wannan kunyamana, musamman idansuna fa]ar wasu �yan gyare-

Yobe, domin ]aukar fim]in Sakamako na furodusaAbba Umara. A can ne sukaje cikin wani }ungurmindaji kuma da dare. �Ina jinsai a yi shekara uku mutumbai je wajen ya sauka ba.�

A cewar A�isha, a fim ]inSalaha? ne aka fi biyantaku]i masu yawa. �Bayan anbiya ni kuma, da shifurodusan ya ji irin zaginda wasu ke min sai ma ya}ara min wasu ku]in,� injita. Kada a manta YakubuLere ya samu babbar ribasakamakon surutun da akayi kan Salaha? domin kowayana neman fim ]in don yaga dalilin da ya sa ake ka-ce-na-ce a kansa.

To, ban da shirya fimkuma, A�isha ta ta~a samunwasu ma}udan ku]i (sunma fi abin da ta samu dagashirin Saliha?) a lokacin data yi ma wasu Inyamuraitalla. �To abin da suka biyani ko a fim ba a ta~a biyanahaka ba,� inji ta. Kuna soku san ko nawa ne? A�ishata ce, �Ba zan fa]a ba. Sirrine!�

Masu kallo da dama sunso rawar da �yar wasan tataka a cikin fim ]in A�isha,wanda ya fito a bana. Annuno ta a matsayin likitawadda mijinta ke zarginta

ko za a yi wata �yarjarabawar gwaji (test) sai suban tawa kafin saurantunda sun san ni �yar wasace.�

A jami�ar A.B.U., sauran]alibai sukan ri}a kallonta

cewa ai kwas ]in da nake yina sadarwa ai akwai aikinfim a ciki. Wannan zai ba nidamar iya shiryafinafinaina (wata ran). Harwasu na cewa sai sunrubuta labari sun ba ni in

gyare, sai in ce ai yaro dararrafe kan tashi.�

Akwai wata tafiya shiryafim wadda ta fi jin da]i.Wannan ko ta faru ne alokacin da ita da wasu �yanfim suka je Nguru, Jihar

FIM, MAYU 2001

Sani Musa (Danja) da Hauwa Ali Dodo suna cashewa a Kaduna

29

da masha�a a lokacin dayake zaune a gida ba ya dalafiya. A�isha Ibrahim tataka rawar mace mai kirki,mai taimakon marasalafiya. Sharhin da Fim ta yia watan Fabrairu na bana akan fim ]in, musamman damujallar ta ce a }arshen fim]in ya kasance A�isha ba taiya rawa ba, ya ]an sosa ranA�isha da wasu daga cikinshugabannin shirin a Kano.Wani daga cikinsu cewa yayi a�a Zilkifli Muhammadne bai iya rawa ba a fim]in, A�isha ta fi shi. Itakuma Aisha ta ce mana acikin sauri da ]an ~acin rai,�Aka ce ban iya rawa ba kodai aka ce in yi abin da akace in yi? Ai ku mujallar Fimku kuka fa]i haka!� Kumata bugi }irji ta ce, �Bayabon kai ba, ni dai na sanna iya rawa. To yadda akace in yi kenan, kada inwuce hakan. Kuma ai kowani ya san ba �yar rawar}oroso ba ce duk da inatare da su.�

To, mun ji an ce wancantsokaci da Fim ta yi ya bada gudunmawa wajendagewar da A�isha ta yi, tasaki jiki ta cashe sosai arawar fim ]in Wasila 3,wanda aka shirya fitowarsacikin wannan watan. Za mugani in gaskiya ne!

Mun tuna wa jarumarwani abu da ta ta~a fa]i canbaya a mujallar Fim ta 2inda ta ce babban burintashi ne ta zama watafitacciyar �yar jarida. Shinko ta canza ra�ayi? A�isha tayi murmushi ta amsa, �Bancanza ba. Ka san shi aikinjarida abu ne wanda yashafi komai da komai. Haryanzu ina nan ban canzaba.�

Mun yarda, domin aifannin da take karantawakenan a jami�a.

To, in ta bi ta daga-daga,na }urya ka sha duka, injiHausawa. Ko akwai niyyaraure?

Da jin wannan tambaya,jarumar ba ta ~ata lokaci bata ce, �Ni ko yau Allah Yakawo aurena a shiryenake.�

Saurayi fa?A�isha: �Ba zan iya cewa

ba ni da saurayi ba. Ka san

Har ta ce ta ta~a ha]uwa dairinsa sau ]aya. �To haryanzu ma muna tare dashi,� inji ta. Wato daisaurayinta yana mutumtata, kuma yana kamebakinsa kamar yadda takeso.

A kan batun samari dai,wasu da suka san �yarwasan a zahiri sukan yi

tunanin irin dangantakar dake tsakaninta da YakubuLere. Hul]arsu ta ingantatun daga lokacin da sukashirya Saliha? tare. A yauma, A�ishar ce Jami�ar Kulada Walwalar Jama�a(Welfare Officer) a ofishin�Lerawa Films.� Ga shikuma ya sake saka ta amatsayin jarumar shirin

Adali. Don haka masu irinwannan tunanin suke zatonko nemanta furodusan keyi? Mun tambaye tamecece dangantakarta dashi Lere? Ta amsa,�Mutumci ne kamar na]an�uwa da }anwarsa. Inaganin ba aboki ba ne,]an�uwa ne.�

Fim: Watau ba saurayinkiba ne?

A�isha: Ba saurayina bane.

Shi dai Lere, mai mata]aya, yana nan yana nemanauren wata budurwar dabana Kaduna, har magana ta yinisa. An ce wai ita A�isharma tana daga cikinmashawartansa a kanmaganar, yadda shi mayake mashawarcinta a kanbatun nata auren.

Wani abin mamaki shi nea cikin �yan wasa naduniya, A�isha ta fi sonjarumin Amerika ]in nanSylvester Stallone, watojarumin finafinai kamarRambo da The Specialist.To me ya sa?

A cewarta, �Saboda ya fisauran kwarjini, kuma}wararren ]an wasa ne. Barole ]in da za ka ba shi baiyi ba, tunda har na gaStallone na yin comedy(shirin ban dariya) na saramasa?

A nan gida kuma, ta fison Sani Idris (Mo]a).

A�isha kenan, tauraruwamai haske daga Kaduna.

in maganaraure ce, to dolea yi bincike;idan an fahimcicewa wanda yacancanta ne,sai a yi; idanba wanda yacancanta ba nesai a ha}ura,sai Allah Yakawo.�

To samarinA�isha, kun jifa!

�Yar wasan tata~a cewa (amujallar Fim ta2) namijin datake so ta aurashi ne wandake mutumtamace kumamaras surutu.

FIM, MAYU 2001

L A B A R A I

Daga WAKILINMU a Katsina

GIDAUNIYAR JiharKatsina (watau �Katsina

Development �Fund) ta karrama]aya daga cikin daraktocinkamfanin mujallar Fim, AlhajiGarba [angida, a wani }warya-}waryan biki da aka yi kwananbaya a Katsina.

Daraktan yana daga cikin wasufitattun �ya�yan jihar wa]andaaka yi wa karramawar. Kamarsauran takwarorinsa da akakarrama, ya kar~i satifiket nagirmamawa daga hannunshugaban kwamitin amintattu nagidauniyar, Manjo-JanarMuhammadu Buhari (ritaya).

An karrama daraktan namu�saboda ]imbin gudunmawar da

Gidauniyar Katsina ta karrama [angida… yana so ’yan fim su mutunta masoyansu

ya bayar ga samun nasaroringidauniyar.� Satifiket ]in ya nunacewa a matsayinsa na ]aya dagacikin membobin kwamitin}addamar da gidauniyar, AlhajiGarba ya yi aiki tu}uru dontabbatar da nasarar }addamar daita a cikin Janairu 1991.

Shi dai Alhaji Garba, shi nemutum na farko da ya kafa jaridamai zaman kanta a Jihar Katsina, wato �Katsina Newsweek,�shekaru 13 da suka wuce, watomujallar ta a yau ake kira �AbujaNewsweek.�

Ya ta~a yin aiki a kamfaninjaridun �New Nigerian� inda yari}e mu}amin Manajan Tallace-tallace.

A wata sabuwa kuma, Alh.Garba [angida ya yi kira ga �yanwasan fim na Hausa da su ri}amutunta masu son su �yan kallo,musamman wa]anda kan jetakanas-ta-Kano su ziyarce suhar gida. Ya ce yana ba}in cikinjin yadda wasu �yan fim sukewula}anta jama�ar da suke nunamasu }auna.

�Abin ba}in ciki ne ka ga �yanwasa suna kunyata masoyansu �wajen kasa ha}uri da ~ata mintibiyar wajen gaisawa da su kosaurarensu,� inji shi. �Shi ne nakeso in yi amfani da wannan damain yi nasiha ga irin wa]annanmutane, don Allah su daina irinwannan mummunar ]abi�a. Susani cewa kowane farko yana da}arshe ban da ikon Allah.Wula}anci ko cin-fuska dagirman kai yana mai da so yakoma gaba, yabo kuma ya komasuka.�

Alh. Garba Dangida

FITACCEN furodusan nanmazaunin garin Jos, Sani

Mohammed Sani, ya bayyanadalilan da suka sa ya canza sunansabon fim ]insa Darasi zuwaGirgizar {asa.

Fim ]in, wanda zai fito nan bada ]a]ewa ba, an yi tallarsa cikinwannan mujallar da sunan Darasi.�Dalilin na farko dai shi negirgizar }asa ake yi a cikin fim]in. Na biyu kuma na gaji da ya}ida wasu furodusoshi masu sonsai sun sa wa fim ]insu sunaDarasi,� inji shi.

Sani ya }ara da cewa akwaia}alla finafinai biyar wa]andadalilinsa suka canza sunan nasudaga Darasi zuwa wani sunanamma har yanzu ba a rabu dajangwam ba. �Domin har yanzuakwai wasu da suka nace wasunan kamar babu wani suna daza su iya yi wa fim hu]uba dashi.�

Furodusan, wanda kumadarakta ne, kuma ]an wasa, ya cigaba da bugun }irji yana cewa,�Ni a kullu yaumin ina fama darikici da mahassada amma na rigana gagare su, gwanda ma su yinadama su yi biyayya domin ninamijin duniya ne, babu yadda

za su yi da ni, sai dai kallo daha}uri da ikon Allah.�

A cewarsa, akwai furodusanda ya zo masa da fuskar mutunciya nemi ya canza sunan fimsaboda wa]anda ya ba kwangilarfim ]in su suka cuce shi sukasaka wa fim ]in sunan BabbanDarasi. �Ya kuma ba ni ha}urida cewa shi wallahi bai san akwaifim Darasi ba, wai idan da yasani to da bai sa wa na sunanba.�

Dalilin sauya sunan fim ]inDarasi zuwa Girgizar {asa

Sani Mohammed Sani

Daga BASHIR ABUSABE,a Sokoto

SAKATAREN }ungiyar�Rima Films� da ke Sokoto,

Ahmed S. [anjummai, yabayyana cewa matsalar da fim]insu ya samu ba ta rasa nasabada cewar su sabon hannu ne aharkar.

Tsautsayin Shagwa~a shi nefim ]in farko da �Rima Films�suka fitar, kuma ya kasance ]ayadaga cikin finafinan daGwamnatin Tarayya ta hanasaidawa kwanan baya, kamaryadda mujallar Fim ta buga.

[anjummai ya ce yana jinmatsalar da aka fuskanta ita cesun kai fim ]insu wurin tacewaa Abuja, sai ya zamanto akwaiwasu gyare-gyare da aka ce suyi. To bayan sun gama gyaransai ba su maida don a }aradubawa ba, sai kawai suka sakifim ]in a kasuwa.

�Sai ya zamanto da kwafe ]inda ke wurin Hukumar TaceFinafinai da wanda ya shigakasuwa akwai bambanci sosai.Ina jin wannan shi ya sa akatsaida fim ]in mu,� inji shi.

�Amma yanzun muna shirinzuwa Abuja domin mu yicikakken bayani domin mu maba mu san fim ]in ya samu

matsala ba sai da muka ga kunbuga a mujallar Fim; ba mu zaciabin da muka yi zai iya jawo waniabu ba. Ka san sabon hannu!�

[anjummai ya ce sam-sam basu da wata ~oyayyar manufagame da }in maida fim ]in a sakedubawa. �Domin wasu mutanene suka ce mana sai mun sakebiyan wasu ku]in yayin sakeduba fim ]in bayan _25,000 damuka kashe tun da farko.�

Sakataren ya ce ban dawannan, shi dai bai san wani abuda ya samu fim ]in ba dominkuwa ya ce suna da duk takardunda ake da bu}ata.

Ahmed S. Danjummai

[anjummai ya yi tsinkayar dalilinsoke shirin Tsautsayin Shagwa~a

30

FIM, MAYU 2001

Daga BASHIR ABUSABE,a Sokoto

{UNGIYAR masu shiryafinafinai ta Jihar Sokoto

(�Sokoto State Filmmakers As-sociation�) ta shiga cikin halinmaraici, halin la�ila-ha-ula-i, halinrashin tabbas, sannan kuma halinko-in-kula wanda �ya�yan}ungiyar suke nunawa.

Binciken da wannan mujallarta yi a garin na Shehu ya nunacewa wannan ya faru ne sabodawatsin da aka yi da }ungiyar, akabar mutane �yan }alilan suna tagaganiya da }ungiyar. Mutanendai da suka yi ruwa suka yi tsakia }ungiyar yanzu ba su wucemutum hu]u ba: daga shugabaAlhaji Sharif Usman BabanUmma na �Shurufa�u Films Pro-duction,� sai Ahmed S.[anjummai da Amina JummaiYakubu, wa]anda jami�ai ne na�Rima Films,� da kuma BuhariDagara (Masta Alko). Baya gawa]annan mutane, to duk sauranshuwagabannin da aka za~a sunyi watsi da ita }ungiyar.

Ita dai wannan }ungiya haryanzun ba ta samu amincewargwamnati ba, domin kuwa haryanzu ba a yi mata rijista ba.Saboda haka ne ma duk aka yiwatsi da ita.

A Sokoto, yanzu masu yinfinafinai duk a watse suke, baha]in kai. Yawanci ma duk basu san juna ba. Misali shi neAlhaji Nura mai �Sau}i Films,�wanda ya yi fim ]in �AdonTafiya. Ya shaida wa Fim cewabai san �yan �Shurufa�u� ba, baisan �yan �Sakkwatawa Commu-nications� ba, kuma bai san dawata }ungiya ba.

Ita ma Hajiya Ramatu,amaryar Tahir Fagge wacce za tafara ]aukar finafinanta nan ba dada]ewa ba, ta ce, �In ban da �yan�Rima� da �Sau}i Films,� to bawani furodusan da na sani.�

Shi kuwa Alhaji Sharif,shugaban }ungiyar, cewa ya yiko an kira taro ba a zuwa. Ana yiwa }ingiya ri}on sakainar kashi.Ya }ara da cewa yanzu abin daaka sa gaba shi ne gwamnati ta yimasu rijista. In an yi haka dolene a dawo ma }ungiyar. �Yanzundon an ga ba mu da rijista ne,�inji shi.

Su koAhmed S.[anjummai daBuhari MastaAlko, duk sunada ra�ayin cewahar da laifinsudomin ba a yintaro a kai a kai,ita ko }ungiyatana son a ]anri}a ha]uwaana tattaunawa.

Wani jami�idaga �FaruFilms� yatabbatar dazargin da akemasu na }inzuwa taro da

L A B A R A I

�Ya�yan }ungiyar furodusoshin Sokoto za su kashe }ungiyar?kuma halin ko-in-kula da sukanuna ma }ungiyar. Haka zalikaakwai masu hangen cewa har dalaifin shugaba domin shi ma wanilokaci yana }in zuwa taro ko dakuwa a ce shi ya kira taron.

Binciken mujallar Fim ya ganoakwai rashin jituwa tsakanin mafiyawancin furodusoshin da keSokoto. Abin sai }ara tsananiyake yi kuma babban dalilin daibai wuce na babu wata inuwawadda za a ri}a tattaunawa dawarware duk wata matsala da kaiya tasowa a }ar}ashinta.

Ita dai }ungiyar SSFMA, ankafa ne a cikin 1999 da kusan}ungiyoyi 21 a }ar}ashinjagorancin Alhaji Sherif UsmanBaban Umma.Alhaji Sherif Usman Baban Umma

Daga WAKILANMU,a Kano

A CIKIN wata sanarwar ba-zata Hukumar Tace Finafinai

ta Jihar Kano ta ]age haramcinnuna finafinai da ta gar}ama wamasu gidajen sinimomi a jihar.Wannan sanarwar ta biyo bayanwani taro da �yan kwamitin sukagudanar kwanan baya.Sakamakon wannan ]age dokakuwa, gidajen sinimomin sunfara nuna finafinani a ranarJumma�a, 30 ga Maris, 2001.

Wakilinmu da ya yi zagayengani da ido a daren wata Asabar,ya ruwaito cewa a wannan daren�Farida Cinema� da ke RijiyarLemo ta nuna fim ]in Macijiya,yayin da ita kuma �Sarari Cin-ema� (Gidan Eda) da ke Kurna tanuna Ba�asi.

Sai dai kuma wannan doka daaka ]age an biyo ta da wasu bi-ta-da-}ullin sharu]]a da kuma}a�idoji wa]anda ake so masugidajen sinimomin su ri}e tamkarlaya a hannun ]an dam~e. Wasudaga cikin sharu]]an dai kamaryadda manajan �Farida Cinema,�Alhaji Umaru Ibrahim Ahmed,ya shaida wa mujallar Fim su ne:

1. Ba a yarda }ananan yara suri}a shiga kallo ba.

2. Duk wani fim mai ]auke dabatsa da nuna tsiraici ba a yarda a

nuna shi ba.3. An yarda masu gidajen

sinima su ri}a nuna fim ]inHausa kashi 40 daga cikin 100.

4. Dole ne duk finafinan da zaa nuna sai an gabatar da su agaban kwamitin tace finafinaitukuna.

Amma kuma wata majiyawacce wannan abu ya shafa tashaida wa Fim cewa kwamitinbai ba su umurnin kai dukfinafinan da za su duba a gabankwamitin ba. Abin da kawaiwannan majiyar ta ce an shaidamasu shi ne, �Mu je mu gudanarda harkokinmu, an ba mu amana,kada mu nuna duk wani fim daya ji~inci batsa ko ~atanci gaal�ada ko addini.�

Wannan kuwa idan haka neya nuna cewa kwamitin tacefinafinan ya kasa aiwatar da aikinda gwamnatin jihar ta ]ora masa.

Wani abin da jama�a ke ta}orafi a kansa shi ne wa]ansuku]i da kwamitin ya ]ora wamasu gidajen sinima har N20,000kafin a amince a bu]e masugidajen nasu, ku]a]en da ba suji da]in biyansu ba. Haka nankuma sun yi kukan cewa akwaimamaki yadda za a tilasta masubiyan wa]annan ku]i lokacinShari�ar Musulunci.

Mujallar Fim ta yi }o}arinsamun kwafen takardar sanarwar

]age dokar amma abin bai yiwuba har a lokacin da aka rubutawannan labari. Sai dai ta bincikocewa akwai gidan sinima guda]aya da ke cikin Sabon GarinKano wanda ba a amince da yafara gudanar da harkokinsa bahar sai ya yi wa]ansu �yan gyare-gyare. Wannan sinima mai suna�Queens,� bincikenmu ya ganocewa an hana shi fara nuna fimhar sai ya yi wa wani ~angarenbangon da filasta, ya yi fenti,kuma ya gyara ban-]akin cikinsa.

Mutane da dama sun nuna jinda]in bu]e gidajen kallon,musamman masu harkokinsana�a a wuraren da daddare.

Amma akwai jama�a a Kanowa]anda suka nuna ~acin rai akan bu]e sinimun, suna cewa yinhakan kamar yin }afar-ungulu nega tsarin aiwatar da Shari�a daaka yi tun da farko. A watan jiya,lokacin da Mataimakin GwamnaAlh. Umaru Ganduje ya kai wataziyarar ba-zata a otal otal, abin daya jawo wasu matasa suka lalatawasu gidajen otal ]in, batun asake rufe gidajen sinimu yanadaga cikin bu}atun da matasansuka yi wa gwamnatin jihar.

Masu lura da al�amarin sun cekoda yake an sakar wa gidajensinimun mara, kuma sun farfa]o,har yanzu dai akwai sauran rinaa kaba.

Sinimun Kano sun farfa]o, ammada sauran rina a kaba

31

FIM, MAYU 2001

sauran bayani sirrine!

Fim: Mun ji an ceTahir ya ziyarcigidan Gwamna, zamu so mu ji }arinbayani.

Ramatu: Ha}i}a,Tahir ya kai ziyaragidan Gwamnakuma sun ganakuma Bafarawa yayaba wa �Gwamna{a�ida� � kamaryanda yakekiranshi. Daga nanya je gidanM a t a i m a k i nGwamna; duk sunha]u.

Fim: Akwaiwanizuwa da su Tahirsuka yi nan garin zasu yi wani fim, an ce

abubuwan da suka faru. Mataimakin Gwamna ya ba da ha]inkai, daga nan ya ha]a shi da Umarun Kwabo. Shi ma ya yiamince. To kawai sai aka ci gaba da shirye-shirye, shi ya sama bayan an gama ]aurin aure Tahir bai koma Kano ba saida ya }ara kwana takwas a nan Sokoto.

Fim: Shin wacece Hajiya Ramatu?Ramatu: Ni dai, kamar yadda aka ji sunana, Hajiya

Ramatu, ba ~oye nike ba; duk Sokoto idan aka yi maganarHajiya Halima mai �Hajiya Halima Estate,� an san ta ita cemahaifiyata. Bakatsina ce. Mahaifina kuma Bature ne,mutumin Ingila. Da, mun zauna a Kano, sai daga baya mukadawo nan Sokoto da zama. Amma ko yanzun muna da

32

‘Gwamna Ka’ida’ tare da amaryarsa Hajiya Ramatuwannan lokacin ma sun gaGwamna kuma ya yi masusha-tara ta arziki. Ko kina dalabari?

Hajiya: {warai kuwa,wannan lokacin da suka zoyin fim ]in ...Adon Tafiya ne.Ai ba shi ka]ai ba ne, sunada yawa a lokacin da sukazo, koda yake ba su dukasuka je wurin Gwamna ba.Kuma ha}i}a an yi masualheri amma ba zan iya cewaga abin da aka ba su a jimlaceba. Abin da kawai na sani shine an yi masu alheri }waraida gaske.

Fim: Baya ga gaisuwa daya kai babu wani abu da yabiyo baya?

Ramatu: E to, akwai waniabu da ya biyo baya. Ana nanana shirye-shiryen zaijagoranci wani fim da za ashirya. Domin bayan sungana da MataimakinGwamna sai suka tattaunaabubuwan da suka wakana,musamman na siyasa. Sai shimagatakarda wannan ko(Mataimakin Gwamna) yanuna sha�warshi ta a shiryairin gwagwarmayar da akasha a siyasa tun daga UNCPhar zuwa yanzun da ake yinAPP. Sai aka cimma matsayaa kan za a yi fim ]in

‘Abin da ya sa na auri Tahir Fagge’Ci gaba daga shafina 25

�yan�uwa a Kano; akwaistep-father ]ina AlhajiAbubakar Rimi, akwai}anne. Kusan can ne mukaha]u da Tahir, kodayake maiya cewa tun zuwan da sukayi (don yin) fim ]in �AdonTafiya ya fara nuna interest]inshi (sha�awa gare ni),amma maganar ba ta yi }arfiba sai a Kano.

Fim: Hajiya, mun gode.

Ibrahim Mandawari ne a nan a ofishin ‘Faru Film Production,’ Sokoto. Tare da shi akwaiBello, da Ahmed S. Danjummai, da Ibrahim Mohammed ... a ranar daurin auren Tahir

FIM, MAYU 2001

Daga WAKILINMUa Kaduna

TA{ADDAMAR da akayi a kan fim ]in Wasilata jawo ka-ce-na-ce a

Jihar Kaduna, inda kawunanmasu harkar fim suka rabugida biyu. Gida na farko shine masu goyon bayanfurodusan shirin, El-SaeedYakubu Lere, sai gida nabiyu na masu goyon bayanWasila Isma�il.

Duk da yake mutane}alilan sun ji }ishin-}ishinna tawayen da Wasila ta yiwa Lere, inda ta }i fitowa akashi na 3 na fim ]in lokacinda aka zo ]aukarsa cikinwatan Maris, sai da mujallarFim ta buga labarin afitowarta ta watan jiyasannan kowa ya san labarin.

A ran da labarin ya fito,Lere ya kai ]auki ga ofishinFim da ke Tudun Wada,Kaduna, inda a fusace yashaida wa mawallafi IbrahimSheme da mataimakin editaAshafa Murnai Barkiya cewa

R I K I C I N W A S I L A

Rikicin Wasila ya raba kan ’yan fim

bai ji da]in yadda mujallar ta buga labarin ba, musammanwasu ~angarori nasa. Bakinsa na kumfa, ya nuna wuraren daba su kwanta masa a rai ba.

1. Ya ce a shafi na 21 na mujallar an tona masa asiri da akazayyana irin albarkar da ya samu daga shirin Wasila, ya cewai wa]annan bayanai ne wa]anda ya kamata a bar su a rufe.

2. Furodusan ya kuma ce ba gaskiya ba ne da Fim ta ceN7,000 ya biya Wasila a kan aikinta a kashi na 2 na fim ]insa,ya ce N15,000 ya ba ta. Amma ya amince cewa N5,000 ya bata a kashi na 1, kamar yadda muka ruwaito.

3. Haka kuma bai so yadda aka fa]i ~atawarsa da GalinMoney ba domin a ganinsa wannan zai iya sa mutane su zacishi mai yawan ~atawa da jama�a ne.

4. Bugu da }ari, Lere ya ji haushin yadda mujallar ta]an]ana wa masu karatu yadda labarin fim ]in zai kasance akashi na 3 tunda babu Wasila a ciki. A cewarsa, wannan zai samutane su rage sayen fim ]in �saboda sun riga sun sanlabarin.� Fim ta sami labarin cewa za a sake ]aukar wasu~angarori na fim ]in saboda ya bambanta da yadda mujallarta ruwaito shi a watan jiya. Wannan zai sa fim ]in ya kasafitowa a ran 15 ga wannan watan kamar yadda aka tsara dafarko.

Ibrahim Sheme ya nuna wa furodusan cewa a gaskiya an yimasa adalci a labarin, inda aka ba mutunensa da shi su hu]ufili suka amayar da abin da suka ga dama, yayin da ita Wasilaita ka]ai ta yi magana. Kuma ya ce ko Lere ya }i ko ya so,kashi 95 ko fiye cikin ]ari na labarin gaskiya ne ba }age ba.

Ya ce masa an buga labarin ne don amfanin masu karatu,ba don wani ya ji da]i ba. Ya }ara da cewa babu wani mutumda aka yi }o}arin a muzanta da gangan a labarin, musamman

ma shi wanda ko tari ya yi acikin �yan watannin nan sai anbuga shi a mujallar.

Bayan wannan arangamar,Fim ta sami labarin yadda Lereya ri}a ya]a surutu a Kano daKaduna cewa mujallar ta cizarafinsa. A cewar wani furodusaa Kano, �Shi Lere so ya yi kufito ~aro-~aro ku goyi bayansaa rikicin, ku zazzagi Wasila.Wannan ko ai ba aikin ]anjarida ba ne. A gaskiya kun yidaidai a labarin. Kun ba kowaha}}insa.�

A Kaduna kuma, furodusan yakai }arar Wasila ga }ungiyarfurodusoshi ta jihar, yana nemana hukunta ta. Wannan yun}uriya ci tura domin a cikinshugabannin }ungiyar akwaiwa]anda suke goyon bayanabin da jarumar ta yi. Bugu da}ari, wasu sun juya masa bayane a kan zargin cewa shi da mabai yarda da }ungiyar ba har saida bala�i ya fa]a masa.

Wannan mujallar ta kumatsinci labarin yadda abubuwanda su Lere da ]an wasan nanSani Idris Kauru (Mo]a) suka

fa]i a Fim suka harzu}a �yan gidan su Wasila. A cewar watamajiya, sai ma da mahaifiyar �yar wasan ta so ta makafurodusan a kotu, amma aka dai ba ta ha}uri ta danganta.

A nata ~angaren, Wasila ba ta ji da]in wasu maganganuda mutane irin su Ali Nuhu da Ishaq Sidi Ishaq suka fa]a amujalla ba. Duk da haka ba ta da niyyar ta ~ata da su sabodawasu dalilai, don haka tana nan tana }o}arin ganin sun ]inke~akar da ke tsakaninsu.

Batun sasantawarsu da Lere kuwa, wannan zai ]aukilokaci, a ganin wasu masu nazarin al�amarin. Amma dai wanishararren ]an wasa da ke Kano wanda yake kusa da Lere yasha alwashin sai ya sasanta su.

A kan batun ko tawayen da Wasila ta yi zai shafi sana�artakuwa, binciken da wakilanmu suka yi ya nuna cewa yawancinfurodusoshi ba su damu da abin da ta yi ba. Wasu ma murnasuke yi, suna cewa yarinyar ta burge su, kuma za su ci gabada saka ta a finafinansu har illa masha Allahu.

Goyon bayan da Wasila ta samu bai rasa nasaba da}azamar siyasar da ke cikin }ungiyar furodusoshi ta JiharKaduna, wadda a rarrabe take. A lurar da wakilanmu suka yi,idan har Lere da sauran furodusoshi ba su ]inke ~arakar dake tsakaninsu ba, to a duk lokacin da wani ya shiga matsalairin wannan da wuya ne ya sami bayan da zai goya shi.

Wannan rarrabuwar ta ba mawa}i kuma ]an wasa GalinMoney }warin gwiwar yin taho-na-taho da Lere, inda yabu]e masa wuta a shafi na 34 na wannan mujallar. Shi maLere, mujallar ta ba shi ha}}insa, ta waiwaye shi a kanabubuwan da Gali ya ce.

Shi ]in ma, wutar ya bu]e wa Galin Money ba }a}}autawa(dubi shafi na 36).

Wasila Isma’il

33

FIM, MAYU 2001

Galin Money

34

Fim: Gali, me ya faru har aka yi fim ]in Wasila 3 ba tareda kai ba?

Gali: Wato abin da ya faru, akwai dalilai da dama. A cikinsuakwai raini, wanda kuma ni a rayuwata ban yarda da shi ba;akwai son-kai da nuna isa, wa]anda su ma ba na zama damutum mai wa]annan ]abi�un. Saboda, a tunanina, ko memutum ya zama, ko shi waye kuwa, Allah ne Ya nufa yazama haka. To bai san ni ko waye gobe ba. To shi ya sa dukabin da zai zamana mutuncina zai yi rauni, nakan kiyayeshi.

Fim: Wa]annan halaye da a ka fa]a, kana nufin shifurodusan, Yakubu Lere, ya nuna maka su kenan?

Gali: (Ya ka]a kai).Fim: To yaya ya nuna maka wa]annan halaye?Gali: E, to, duk da yake ba wai fa]a ne mukayi da shi na

ka-ce-na-ce ba, a lokacin da ya zo ya same ni ya ce in rubutamasa wa}o}in Wasila 1, har gidansa ya kai ni, ya ba ni abincina ci, ya ba ni ruwa na sha. Da ya ga na sami natsuwa sannanya gaya mani ga bu}atarsa. Na tambaye shi wa}o}i nawayake so a yi masa? Ya fa]i cewa uku ne. Na gaya masa abin

BA WANDA YA ISA YA SASANTA NI DA LERE

- inji Galin MoneyS AKAMAKON labarin rikicinfim ]in Wasila wanda muka bada labarinsa a Fim ta watan

Afrilu, mun sami martani daga sassadaban-daban na jama�a, wasu nayabo, wasu kuma suna tsaki. [ayadaga cikin mutanen da rikicin ya ritsada su shi ne fitaccen jarumin nanGalin Money.

Gali dai yana cin tudu biyu:Mawa}i ne kuma ]an wasa. Kamardai Wasila Isma�il, shi ma fim ]inWasila ne ya ]aga shi har aka san shi,saboda wa}o}in da ya rubuta yakuma rera su a kashi na 1 da na 2 nafim ]in. Bugu da }ari, ya fito amatsayin Auwalu, abokin Jamilu (AliNuhu) a fim ]in.

Kwatsam, da za a yi kashi na 3 naWasila, sai masu saurare ba su ji]uriyar Gali ba. Sun dai ji wa}o}i damurya kamar tasa (amma ta gwaninkwaikwayon murya ne, Sadi SidiSharifai) kuma ana rera wa}o}in dashi Gali ya yi a da. Na biyu, da aka zo]aukar shirin Wasila 3, sai aka jilabari a mujallar Fim cewa babu Galia ciki. Shi ma Auwalu an kashe shibabu ko bayani a fim ]in.

Mutane sun za}u su ji daga bakinGali shin me ya faru? A mujallar Fimdai, an ce sun sami sa~ani da furodusaYakubu Lere. To, bayan labarinmu yafito, Gali ya ziyarci ofis ]inmu naKaduna domin ya amayar da abin dake cikin hanjinsa game da yadda shi daLere suka ~ata. Ga hirar da suka yi dawakilinmu a ranar 18 ga Afrilu, 2001.

da zai ba ni, ya ba nirabin ku]in. Sannankuma ni na je na kamaaiki. Ina kan rubutawa]annan wa}o}in, bangama ba, shi kuma ya zoya ritsa ni a gida. Dukda yake akwai wurarenda zan je da ayyuka agabana, na ha}ura.Saboda a lokacin inatunanin cewa shi mutumne irin wanda na sabahul]a da shi. Na tsaya narubuta masa wa}o}innan, na karanta agabansa, na ce masa sunyi masa? Ya ce sun yi.

Fim: To a daidaiwanne lokaci ne ka gacewa shi ba mutum ba newanda tafiyarmu tare zata zo daidai?

Gali: Na gane haka nebayan na gama yi masawa]annan wa}o}i napart one, na je na rera,duk komai ya yi daidai.To, da, mun saba, kafinin yi masa wa}a, dukinda muka ha]u zai maida ni kamar ]an }waihaka, irin yana bi na asannu, da sauransu. To,bayan ya fitar da fim

]insa, in ma muka ha]u sai ya ce, �Ya wane barka dai,� yawuce. Irin dai misali (yana nuna), �Ban damu da kai ba�. Atunanina da, ba wai wa}a ce ta ha]a mu da shi ba, akwaimutunci. Sai na gane cewa shi nufinsa dai wa}a ce kawai taha]a mu da shi, kuma yanzu da na yi na gama masa, to banda amfani a wurinsa. Shi ya sa ya sa ni ma na mai da shi baida wani amfani a gurina.

Fim: Wato kana nufin kamar an ci moriyar ganga an ya dakwaurenta kenan?

Gali: Ba zan ce haka ba don ba wai bai biya ni ha}}ina bane. Ba na bu}atar komai a wurinsa. Abin da dai kawai na jihaushi a kansa (shi ne) wannan harka da muka saba yi, da yacanza.

Fim: Amma ai kai ne ka yi wa}o}in kashi na 2 na fim ]induk da yake kun sami sa~ani tun bayan kashi na 1.

Gali: E, }warai kuwa. A lokacin da muka sami waccanmatsala da shi akwai maganar da ya gaya mani wadda tadafa ni, bayan mun gama part one. Maganar ko ita ce: da yazo ofis ]in mu a Zariya wata rana yana cin abinci sai na cemasa, �Lere ka ko ga kaza-kaza� � na fa]a masa wasu halayeda sauransu wa]anda yake yi wa]anda ba su kamata ba. Saiya ce mani, �A�a, to meye? Da ma aiki ne ka yi mani, na biya

R I K I C I N W A S I L A

FIM, MAYU 2001 35

ka, to zan neme ka kuma da me?� To a take a nan na gaya masa, �Wallahi sai ka neme ni

da kan ka�.Sai ya ce af, zai neme ni mana in ban da lafiya, zai zo ya

gaishe ni, ko dai wata larura haka. Na ce, �Wallahi ko ba ita ba!� Ya ce to ya ga yadda za a yi ya neme ni ]in. To ana nan da Wasila ya kar~u, Allah Ya ba shi nasara,

mutane suna so a yi part two, sai yana ta tsilla-tsilla dai, baisan wace hanya ce zai bi ba har in yi masa wa]annanwa}o}i.To akwai wata rana da muka hadu a �Koli� (wanishagon saida kaset a Kaduna).

Akwai wasu wa}o}i wa]anda da ma nake aje da su, kamarwannan ta �Mu Yi Aure

Don Allah Mu Yi Aure Jamilu� ]in nan, da kuma ta �AsheHaka Kike Wasilata Ban San Ki Da Mugun Hali Ba.�Sun fishekara biyu a gurina. Da yake Allah Ya nufa a fim ]insa zaa sa su, to tun kafin ma a yi part two ba, da na ji ana }ishin-}ishin za a yi, sai na fara karya wa}o}in don su dace, na gaza su yi daidai da labarin fim ]in nasa. Da ya zo �Koli� nanmuka ha]u. A lokacin yana shakkar ya yi mani magana inmasa wa}a, don yana tunanin ko ya yi mani ba zan yi masaba. Ni kuma ina murnar cewa a Jihar Kaduna mun yishahararren fim wanda duk a }asar nan an san shi, to doleyanzu mu }ara inganta shi saboda ya }ara cimma burinsa.

Sai na kira shi na ce, �Lere.� Ya ce, �Na�am.� Na ce, �Toka ji ina da wa]annan wa}o}. Saboda haka ga shi ga shi�.

To a nan take na rera masa su, ya yi murna har ya yimani kyauta da wani abu wanda da ya ba ni, ina shigashagon �Koli� ]in ma na ba wani a nan, don bai taka kara yakarya ba.

Shi kenan, akwai lokacin da ya zo gidanmu, aka cemasa ina Kano. Ya biyo ni Kano, ya same ni a �Iyan-Tama,�lokacin ina wa}o}in wani fim mai suna Karama. Na ce mashikila ma mu kwana a nan muna wa}o}in. Ya ce in haka ne

ba komai ba ne a wurina, tun da ba abin da nake so a wurinsa,kuma ba abin da nake tunanin zan nema a wurinsa. Bai isadon ina hul]a da shi ya hana ni hul]a da wani ba. Shi a sonsamunsa, in kana hul]a da wani � musamman wanda ba sashiri � to kai ma kada ka yi hul]a da shi. Ai jahilci ne ke sa kuri}a yin gaba da mutum. To, shi sai ya nemi ya sa ni a wannan?Ai ka ga ba zai yiwu ba.

Fim: Shin da gaske ne ra]e-ra]in da ake yi cewa ka ji zafida aka ]auki salon muryarka aka yi wasu wa}o}in Wasila 3?

Gali: E, dole in ji zafi, saboda wannan wata baiwa ce daAllah Ya yi min har mutane suka san ni da ita. Shi a lokacin,da ya isa, yana da basira ko kuma wani tunani mai kyau, tunda a kullum ana so a ci gaba ne ba baya ba, to da sai a yi wasuwa}o}in sababbi, ba nawa ba da na ~ata lokaci da}wa}walwata har na samu nasara na rubuta su na rera su,kuma wani can ya ]auki irin muryata ya yi w}ar. Ka ga dolezan ji zafi, saboda mutane suna ta tunanin ni ne ko ba ni ba ne(a wa}ar)? To, abin da ya sa ban kuma damu ba shi ne sabodashi ainihin wanda ya ]auki muryar tawa (wato Sadi SidiSharifai) abokina ne. To, shi ya sa shi Lere ya ci albarkacinwannan ]in.

Fim: Mun ji }ishin-}ishin cewa ana nan ana }o}arin asasanta ku, wato ku mutanen da wannan rikici na Wasila 3 yaritsa da su. Menene matsayinka a kan wannan }o}ari na asasanta ku har ku koma ku ci gaba da hul]a kamar yaddakuke a da?

Gali: Maganar sasantawa ma ai ba ta taso ba tunda yanzuma abin da Musulunci ya yarda da shi shi ne (in mutane sunha]u su ce,) �Salamun alaikum, Salamun alaikum!� ai munayi da shi, mu gaisa. Amma in batun mu�amala ne, ni ba wandaya isa ya sasanta ni da shi, saboda akasarin ]abi�unsa ba sudace da irin tarbiyyar da aka koya mani a gidanmu ba. Abinda nake gudu (shi ne), matu}ar muka dawo muka yi sulhu dashi, muka tafi tare, zai goga mani wannan kashin nashi. Kumaban da ruwan da zan wanke; to ka ga ya ban aiki.

R I K I C I N W A S I L A

Marigayi Abdullahi Idris

Shugaba da dukkanma�aikatan kamfaninmujallar Fim suna yi waMalam Idris Shu�aibuLilisco da iyalansata�aziyyar rasuwar ]ansuABDULLAHI IDRIS.

Ya rasu a asibiti a Kano aranar Jumma�a, 30 gawatan Maris, 2001.

Allah Ya ji}ansa, Ya baiyayensa jimirin jurewannan babban rashi,kuma Ya ba su wani ]anhar Ya raya shi, amin.

SA{ON TA�AZIYYA

ma, zai kama mani wurin kwana saboda inzo mu duba labarinsa na Wasila 2 mu gainda za a saka wa]annan wa}o}i. Na ce bamatsala. Sai muka je �B.U.K. Guest Inn�muka kwana ni da shi da su Alhaji Nasiruda �Ability� (masu Karama). A nan ya fa]amani yadda yake son wa}o}in. Na kumarubuta su bayan na dawo gida, na je narera su.

Fim: Daga bayananka, kana nuna cewakai ne ka }ir}iro wa}o}in na Wasila 1 dana 2. Mu kuwa mun ji daga wata majiyacewa shi Lere shi ne ya fara rubuta wa}o}in,kai kawai an yi amfani da muryarka newajen rera su.

Gali: (a fusace) Mhm, wannan cikarhauka ne da rashin hankali da rashintunani da kuma muguwar hassada ta sawanda duk ya gaya maku haka ya fa]ihakan. Amma akwai shaidu wa]anda basu da adadi. Amma shi Lere in ya yardahaka ne, to in ya isa ya zo ya furta dabakinsa, sannan daga nan za a ji amsata.

Fim: Wasu kuma sun ce abin da ya sakuka raba hanya da shi ba batun wa}aka]ai ba ne. Sun ce yana neman aure awani wuri, yana takara da wani mutum, kaikuma sai ka }ulla }awance da wancanmutumin, wato ka koma sansanin abokinhamayyarsa kenan.

Gali: Kamar yadda na nuna, shi (Lere)

FIM, MAYU 2001

R I K I C I N W A S I L A

Fim: Galin Money yana cewa ka yimasa abubuwa wa]anda ba su yi masada]i ba. Misali, ka yi amfani da basirarsakun yi Wasila amma da ka samu nasarasai ka ri}a canza fuska. Har ya yi makamaganar, ka ce ai aiki ne na ku]i ya yimaka ka biya shi me kuma yake nema?

Lere: To ni dai har ga Allah na sanGali bai ta~a min magana cewa ga abinda na yi mashi ba. Amma maganar da yace wai da muna abokai amma yanzu yayi min aiki na yi ku]i na kuma ]aukikaina kamar mai gidansa, ko da ]in masai dai ya yi rashin kunya, saboda ya sancewa shi mawa}i ne, ni ubangidanshi ne,saboda shi ne ya yi min wa}a na biyashi. Kuma a shekaru ma da wayewa bayadda za ka ha]a ni da Gali. Kuma shiya san ni a �film industry� ne. Kuma koda na shiga sana�ar fim ya gan ni da rufinasirina ballatana ya ce min ko na yi ku]ine daga baya, saboda ko da ya san ni yasan ni ina da mota. Kuma da ya yi minaiki ban ce ya yi min bashi ba. Kuma yasan ba wanda ya bi ni bashi, ballantanaya ce da ba ni da ku]in ne sai da na yi wannan fim ]in na yiku]i, saboda ai da ku]i ne na yi fim ]in.

Abin yana ban mamaki yadda wai sai a ce na yi ku]i daWasila da sauransu. Mutane su tambayi tarihina. Shekarauku nake mataimakin babban sakataren watsa labarai naGwamnan Jihar Kaduna. Shekara hu]u nake babbansakataren watsa labarai na Hukumar Alhazai ta Jihar Kaduna.Duk wa]annan mu}amai sun ba ni damar da na fita }asashenwaje da dama, wanda duk fita ga ma�aikacin gwamnati ansan cewa ana biyan mutum da dala ne. Har yanzu ku]in dana samu a wancan lokacin ya fi ku]in da na samu a Wasila.Gali bai isa ya zama abokina ba, saboda na ]aya shekarunshida nawa ba ]aya ba ne. Na biyu, ni tun a 1987 na bar jami�a,shi ko ko firamare bai yi ba. Ba yadda za a yi ya zamaabokina tunda da ma ni ubangidanshi ne, har yanzun ma,tunda mawa}i ne shi.

Fim: Ya ce a tarayyar da kuka yi da shi kafin a yi Wasilabai fahimci cewa kai mutum ne mai girman kai ba sai da akagama sannan ka nuna masa isa. Me za ka ce kan wannan?

Lere: Ai shi ne nake cewa ai ba yadda za a ce mawa}i kokuma maro}i yana ]aya da ni tsohon darakta a gwamnati ko�Executive Producer� a �film industry� kuma furodusa kumamarubuci. Ba yadda za ka ha]a ni da Gali. Kuma Galin inyana maganar raini, ai shi yake jawo ma kanshi raini. SabodaGali mutuncinshi ku]i. Wanda duk ya yi harka da shi yasani; zan iya lissafa maka mutane da yawa da Gali ya cutasaboda ku]i, har ni ma. Ka je ka tambayi furodusa ]in �AbaabFilm Production� (Abdurrasheed Kankiya), mun yi tsada daGali zai yi min wa}a, na kuma yarda muka aje. Na ba shisirrin fim ]ina. Saboda kawai dubu ]aya ya rage, Gali ya jeya sayar wa da �Abaab Production� wannan wa}ar. Na ]ayakenan. Na biyu kuma, Gali duk ran da muka ha]u da shi saiya ro}e ni ku]i.

Fim: Ya ce a lokacin da za ka yi kashina 2 na Wasila ka yi ta tsilla-tsilla kanaso ka yi magana da shi don ya yi makawa}a saboda kana son basirar da ya nunaa kashi na 1 ya sake a fitowa da ita akaset na 2, har sai da shi kansa ya fito yayi maka magana. Haka ne?

Lere: In ka duba mu}aman da na ri}etun kafin in fara fim, yaya Gali zai ba nitsoro in kasa magana da shi? Ya san yayi min laifi, ya cika baki. Kuma da mashi mai cika baki ne. Akwai kaset ]insainda ya zagi mawa}a, ina da shi, wandaya nuna cewa shi mai cika baki ne. Ya yiwannan gigin cika bakin ya ce sai naneme shi. Na ce to ban ce na fi }arfin inzo in neme shi ba amma ya bari sai naneme shi ]in. Da ya ji cewa zan yi �parttwo� shi ne ya zo, wannan yaron na(kantin) �Koli� yana wurin, (Gali) yakece min dole a sasanta tunda ana tare. Yazo yana ro}ona in yi ha}uri, kuma da maakwai wasu wa}o}i da ya rubuta tun daza a ci gaba da �part two� ya ce in zo ingani idan sun yi. Kuma ya gane cewa

duk furodusoshin da suke Jihar Kaduna ni ne zan iya pro-moting ]in shi, daga ni sai Abdullahi Maikano. Saboda hakain yi ha}uri. A kan haka ne na yi ha}uri, ya dawo ya yi wa}ar�part two.�

Fim: Ya ce akwai wata kyauta da ka yi masa a daidaiwannan lokacin wadda ba ta taka kara ta karya ba. A nan matake ya ba wani ita saboda ba wata aba ba ce.

Lere: Kamar yadda na gaya maka, shi Gali mutuncinshiku]i. Kuma na sani har ga Allah na ba shi ku]i isassu da zaisaya ma matarshi zanin da ya fi �Soso� ko �Super-print.� Kumaya yi min godiya ya kuma sa wasu sun yi min godiya. Ammatunda ya fa]i haka, ni dai na yi ne saboda Allah. Ba don yayi wannan magana ba, wallahi ni da ban fa]a ba. Amma shitsakaninshi da Allah, in ma ya kai ma matar tashi, ya sanicewa na saya mata zani mai tsada, sai dai idan ya ri}e ku]in.Ni abin da ya sa ban yi mamaki ba saboda na san mawa}i neba wani abu ba, don ko yana ro}on ku]i ba wani abu ba ne.To ko tunda ya ce kyautata ba ta taka kara ta karya ba, AllahYa sa shi ya ta~a yi wa wani kyautar da ta taka kara ta karya.

Fim: Gali bai ji da]in yadda ka yi amfani da kalar muryarsaba wani ya yi maka wa}o}i na Wasila 3. Ko za ka ba dadalilin da ya sa ka sa wani ya yi wa]annan wa}o}i ba tare daka sa shi ya yi maka ba?

Lere: To ai ka ga rashin ilimin kenan. Duk wanda bai dailimin zamani ]in nan yana da matsala kan fahimtar yadda�business� ]insa yake. Ka sayar min da muryarka cewa ka yimin wa}a na biya, sai kuma na zo na yi amfani da wa}ar nan.To meye kuma na rashin jin da]i? Shi ya sa nake cewa aiyana ganin kamar shi wata tsiya ce, ba ko wata tsiya ba ce, nine problem ]in. Kuma abin da nake so shi Gali ya gane dasauran jama�a shi ne, kafin Gali akwai Yakubu Lere, sabodahaka ni ke gaba da shi. Ni ne sanadin a san Gali a duniyatunda ba ana kiran shi Gali mai ku]i ba ne kamar yadda aka

‘Galin Money da Wasila ba sa’o’ina ba ne ta ko’ina’Yakubu Lere ya amsa zargin da Galin Money ya yi masa a shafi na 34 da 35 na

mujallar Fim, kuma ya ta~o Wasila Isma�il da furodusoshin Kaduna

36

FIM, MAYU 2001

R I K I C I N W A S I L Asan shi a gida, a�a Galin Money ne, Awwalu na fim ]in Wasila,mawa}in Wasila.

To ni ne na nuna mashi ga labarina, ga yadda nake so a yi.Quiet alright ya kawo kari na wa}a. A Wasila 1 shi ne yakawo karin wa}o}i biyu: �Kin Ci Amanata� da �JamiluJamiluna.� Muka zauna tun safe har dare muka rubutawa]annan wa}o}in. In ya sa kaza in ce, �Bai dace ba, sakakaza.� Ya ce ya yi. [ayar kuwa da ma ni na zo da ita, ta�Soyyaya. Soyayya.� Shi ya sa za ka ji ta ba }afiya. Har �yanKano ke cewa wa}a ba }afiya? Na ce ni ne na rubuta. Banta~a cewa na ji haushi ba. Kuma ai na biya shi. Kuma menenena cewa bai ji da]i ba? Ba dole ba ne in ci gaba da hul]a dashi. Na gayyace shi zuwa Wasila 3 kuma ya }i. Ban ta~acewa na ji haushi ba.

Fim: A kan batun hul]arsa da wani mutum wanda kukeneman aure tare, Gali ya ce kai mutum ne wanda ba ka sonkana hul]a da mutum ya je yana hul]a da wani wanda bakwa shiri. Yaya wannan magana take?

Lere: To ka ga dai wannan magana tashi, ni ne na je naro}i Iyan-Tama ya sa Wasila a Fallasa. Misali, duk artists ]inda suka yi suna a Jihar Kaduna da ake ji da a su yanzu da maba su wuce guda hu]u ba, da Sani Idris Mo]a da Salaha daWasila Isma�il, sai Gali, kuma dukkansu ]in ni ne na fito dasu. Shi Gali ]in nan kwanan nan � bai kai kwana bakwai ba� Iyke Moore yake nemansa ya yi mashi wa}a, ya bugomani. Na yi waya ofishin Nata�ala a Zariya ya kai sau shidaina fa]ar a samo Gali; har nake cewa ni ma zan tafi Kano ]in,in har ya shirya yana so ya gan su ]in zan zo har gida in]auke shi in kai shi. To in da ban so ya yi hul]a da shi ai bazan sada su ba. Maganar neman aurena da nake yi, wannanai maganar shi Gali bai kamata ma ya yi min ita ba saboda baabin da ya shafe shi. Maganar naman aurena daban maganarfim ]ina daban. Shi dai abin da yake jin haushi, (shi ne)yana tsammanin zan neme shi ne, na yi Adali ban neme shiba, wa}o}i sun yi da]i sun yi ma�ana. Ga shi Wasila 3 ]in maban neme shi ba (kuma) wa}o}i sun yi da]i sun yi ma�ana.Bai la�akari da cewa ba ni ne ke togo da shi ba, shi ya kamataya yi togo da ni.

Fim: Shi ya ce ko da za a kira ku don a sasanta ku, shi bazai yarda ya sasanta da kai ba saboda ya lura kana da halayyarda shi ba ya so. Kai kana hangen za ku koma yadda kuke ada?

Lere: Wallahi idan ba don wannan hira ba� Kwanakinbaya wajen dubu biyu na yi mashi kari a wani biki. Sam ban]auka Gali yana gaba da ni ba sai da ya yi wannan maganar(a mujallar Fim). To amma shi fa iyaka in ce, �Kai, rera minwa}a in biya ka.� Wa]annan fa mawa}an fim ba su babambanci da irin maro}an nan na zaure masu �]an wanejikan wane,� da sauransu. Nasu dai irin na zamani ne mukuma muka sa su a hanya. Ai ka ga tsiyar kenan. Gali baita~a zuwa Kano ba, ni na soma kai shi har ya zama ]an gayu,yanzu ya iya sa sutura. To kuma yanzu yana maganar ba zaisasanta da ni ba.

To me yake da shi? Abin da yake da shi yake kuma ba nisha�awa shi ne murya, amma ba basirar wa}a ba. Saboda inda yana da basirar wa}a, to me ya sa wa}o}inshi duk wa]andaya yi kafin Wasila da bayan Wasila ba su ja ba (a kasuwawurin sayarwa), sai nawa? Saboda ina zaunawa ne in nunamashi wajen rubuta wa}o}in.

Fim: Idan aka dubi wannan al�amari gaba ]aya, me zaka ce wa mutane masu tunanin Yakubu Lere mutum nemai rigima da jama�a da yawa?

Lere: Wallahi ni ma abin yana damuna da yawa. Ammaabin da abokaina ke cewa shi ne ]aukaka ce Allah ya kawo.Kuma wasu na ba}in ciki ne da abin. Misali, zan ba katarihin rikicinmu da [anzariya. Kar ka }ara kar ka rage, ina

bin shi ku]i bai biya ba. Na fito da Wasila na ce, �To tundaina bin ka ku]i ba ka biya ni ba, ga wannan ba zan ba kabashi ba. Ka saya.� To don na ce ba zan ba shi bashin nan bane shi ne muka yi rikici. Ka ga Wasila Isma�il da aka zo nata,ba ta ta~a gaya min cewa tana da matsala da ni ba. Kamar itaWasila, ita ma ni ne hanyar ]aukakar da Allah Ya yi mata. Toka ga yadda ta saka min: wai mutumin da ka yi mashi hanyararziki! Ita kanta ta sani akwai finafinai da na nema mata dayawa. Akwai finafinan da aka nema mata na kai ta, akwaifinafinan da ni na yi signing mata ma ta yi. But based on herunderstanding (a bisa fahimtarta), ta ce ba mutunci ne ba.

Amma na samu labari wai iyayenta suna cewa sabodaban zuwa gaishe su ne, wai rashin mutuncin kenan. Amma nifa furodusa ne babba. Ita ko she is just a common artist (�yarwasa ce kurum) wadda da ba a san ta ba, na fito da ita har akasan ta. Mai karatu ya ce tsakanin shi da Allah, da ni da itawanene ya taimaki wani? Su sai suka ]auka cewa ita tataimake ni. Kuma duk su maganar da Wasila da Gali suke,misali ne (kamar a ce) ina da fili zan gina gida, bayan nagina shekara goma da suka wuce sai ya kasance abin yabun}asa, sai kuma wa]anda suka yi ginin su ce sai in ba suwani abu saboda ginin ya yi daraja? Ai ka ga rashin kunyane wannan.

Fim: To me za ka cewa sauran masu harkar fim a JiharKaduna, musamman furodusoshi, wa]anda suke ganin annemi a sasanta wa]annan al�amura amma kai ne ka }i?

Lere: E to, sai dai su yi }arya. Babu wanda ke son a sasantawannan al�amarin a cikin furodusoshin Jihar Kaduna in banda Abdurrasheed Kankiya. Duk furodusan da ke Kaduna daZariya ba wanda ya jajanta min a kan abin da Wasila ta yimin. Wai ranar da ka gayyato artists ]inka na Kano sai wanidaga cikin artists ]in nan ya ce ba zai yi wasan ba! Dukfurodusa ya san akwai zafi. Amma babu wanda ya jajantamin. Saboda haka abin da nake so in ce masu shi ne in dai kaga gemun ]an�uwanka ya kama da wuta, shafa ma naka ruwa.Kuma kaza ta bar jin da]i tana yin dariya don ta ga ana janhanjin �yar�uwarta. Kuma resistance ]in da na yi, wasunsuba za su iya yi ba, za su ruguje kawai.

Fim: To ina maganar da ake cewa ka ba su ku]i don ahukunta Wasila a matsayin gudunmawa ga }ungiyarfurodusoshin Jihar Kaduna amma da ka ga kamar ba a daniyyar a hukunta ta ]in sai ka hana ku]in?

Lere: Ai na gaya maka Wasila ba ta ishe ni komai ba. �Yankallo nake so su gane cewa akwai bambanci fa a tsakaninfurodusa da ]an wasa. Wasila �yar wasa ce kawai. Mutum neda za ka kira shi ka ce yi min kaza in biya ka; in ]auko maisa mata kaya, in ]auko mai ba ta abinci, in ]auko mai gayamata yadda za ta yi, in je in nemi lasin gwamnati. Wacece itahar da wai zan ba da ku]ina wai don a hukunta ta? Quitealright abin da ta yi min ban ji da]i ba. Da ma dududu fitowauku za ta yi (a Wasila 3). Kuskuren da ita da �yan gidansusuka yi (shi ne) sun ]auka idan ba Wasila, to ba Wasila part3. To ko ba haka ba ne. Ai ni ku]in da na bayar gudunmawace. Amma abin da ya hana in ba da ku]in shi ne da na ganocewa ita kan ta }ungiyar ba ta da rijista. Sannan na san munbiya ku]in zama membobi sai aka ce ba ko kwabo. Sabodahaka babu tsare gaskiya a }ungiyar. To duk da wannanmagana, sau ]aya ne aka ta~a zuwa aka ce an zo yi min tunia kar~i ku]in. Ni ko ban bayar ba.

Fim: Yakubu Lere, mun gode.

----------------------------------------------------------------------------A FIM TA WATAN GOBE:Shin Yakubu Lere mutumin kirki ne ko a�a? Mai son zaman

lafiya ne ko a�a? [an rikici ne ko a�a? Wa]anda suka yimasa farin sani sun gaya mana komai! Ku biyo mu.

37

FIM, MAYU 2001

Catch

R I K I C I N W A S I L A

Fim: Kana cikin shugabannin shirin fim a Kaduna. Me za ka cegame da rikicin da ya shiga tsakanin Wasila da Yakubu Lere, har ta }iyi masa wasa?

Yusuf: To, a ~angaren shi Yakubu Lere, na farko dai ya yi }o}ari,}o}arin kuma shi ne, yin fim da sunan ta, kuma ya kar~u a idonjama�a. To shi a harkar rayuwa, idan mutum ya fito da kai ka yi sunajama�a suka san ka, to ko bai yi maka alheri ba, jama�a za su san ka,ka kuma samu alheri mai yawa daga inda ba ka tsammani. Amma konaira dubu ]ari na ba ka, matu}ar ba ka yi suna ba, za su }are kadawo yadda kake. Saboda haka Lere ya yi }o}ari }warai da gaske,domin shi ya fito da Wasila, saboda haka ko Lere bai ba ta ko sisi ba,ya taimake ta, domin sanadin fim ]in ya sa aka san Wasila, har jama�asuke son ta da gani kuma suke yi mata alheri.

To abin da na sani game da matsalar da ta shiga tsakanin Lere daWasila shi ne, yarta ta same ni, inda take gaya mani cewa ainihinbabbar yar Wasilar, ta Kano, ita ta hana Wasila yin fim ]in Wasila na3. Dalilinta kuma shi ne, kafin Lere ya kawo matsayin da yake cikiyanzu, kullum yana gidansu, amma da ya ga ya yi amfani da Wasilaya samu abin da yake so, sai ya ]auke }afa, wanda da can har abinciyake zaunanwa a ba shi ya ci a gidan. Kuma bai ta~a rabuwa da gidan

Ba Mu Yarda A Hukunta Wasila Ba– Yusuf Barau

ba, har ya samu biyanbu}atarsa. Da ya ga ya samubiyan bu}ata sai ya ]auke}afarsa ya daina zuwa gidangaba ]aya. Shi ya sa sukayanke hukuncin cewa tundaba mutunci, to ita Wasila ba zata ci gaba da wasan ba.

Fim: A matsayinka namanajan Wasila, ko akwaiwani }o}ari da ka yi don ganincewa Lere da Wasila sunsasanta?

Yusuf: Lokacin da ake cikinshirin ba ni da sukuni, ammasu gidan su Wasila, sabodasun ]auke ni da muhimmanci,ka ga sun zo sun yi manibayanin abin da ke faruwa, har ita uwar Wasila ta yi rantsuwa cewawallahi, daga cikin mutum uku duk wanda ya sa baki, Wasila za ta yiwasan; wato ko ni, ko Saminu, ko kuma Malam Musa.

Fim: A matsayinka na manajan Wasila, ta shawarce ka kafin taamince ta yi wa Lere wasan Wasila na1?

Yusuf: A gaskiya lokacin da aka gayyace ta ta shawarce ni, kumana ba ta }warin gwiwa.

Fim: Ko gaskiya ne cewa Lere ya shirya fim ]in Wasila don yashare mata hawaye a kan wula}ancin da wasu suka yi mata a nanKabala?

Yusuf: Gaskiya ba ni da masaniya. Ni na ]auka cewa ya ]aukiWasila a bisa cancantarta.

Fim: Wa kake ganin ya fi wani laifi tsakanin Lere da Wasila?Yusuf: Yakubu Lere ya fi laifi. Saboda bai kamata ya aiki Mo]a

gidan su Wasila ba, da kansa ya kamata ya je, ai dur}usa ma wada bagajiyawa ba ne.

Fim: Me kake gani game da hukuncin da furodusoshi ke sonyanke wa Wasila?

Yusuf: Bai kamata su hukunta ta ba. Su kansu furodusoshin yaushesuka ha]a kansu ballantana su hukunta wani? Kuma ko za a hukuntata dole sai an nemi shawararmu �yan wasa.

Fim: Idan an hukunta Wasila, akwai matakin da ku �yan wasa zaku iya ]auka?

Yusuf Barau: {warai kuwa, amma ba zan fa]a ba.

38

FIM, MAYU 2001

BABU shakka yawancin masu kallon finafinani, sunamamakin irin hikimar da ake amfani da ita wajen shirya fim.Wasu ma suna ganin abin kamar akwai sihiri a cikinsa. Shiya sa ma Hausawa suka ri}a kiran fim da sunan majigi (dagakalmar magic) a farkon shigowarsa. To ba wani sihiri illahikimar da Allah Ya yi wa ]an�adam.

Mai kallo, ka natsu da kyau domin ka ji yadda ake shiryafim dalla-dalla, tun daga farko har }arshe, ta yadda in makana da sha�awa, sai kai ma ka shirya naka, matu}ar ka bisharru]an da muka gaya maka.

Kudi: Masu gida ranaA lokacin da aka tashi shirya fim, abu na farko da ya zama

dole su ne ku]i su ne ku]i. Su ku]in shirya fim, ba a iya}ayya]e su, domin ba duk finafinai suka zama ]aya ba.Yayin da wani labarin zai iya cin naira miliyan biyu, wanidubu ]ari biyar, wani ma }asa da haka. Duk ya danganta daabubuwan da labarin yake bu}ata kafin ya zama fim.

Kudi: Masu gida ranaA lokacin da ka tabbatar da cewa ku]inka sun ishe ka

shirya fim, sai ka tanadi labari, wanda ya kwanta maka a rai.To, amma shi kan shi labari ya kasu gida biyu ko uku. Akwailabari wanda yake magana a kan wani al�amari da ya ta~afaruwa a zahiri. Irin wa]annan labarai idan an mai da su fimsu ne kake ganin an rubuta True life story da Turanci abayan kwalin kaset ko a farkon fim ]in.

Akwai kuma labari wanda mutum yake }agowa da kansa,kawai don ya aika wa masu kallo da wani sa}o na musammanda yake bu}atar su sani. Sannan kuma wani labarin, akwaidarussan da yake karantar da mai kallo, yayin da wanilabarin, nisha]antarwa ce kawai ga mai kallo. Shi labari zaka iya }ir}irar naka, ko ka sayi na wani ko ka ]auko na wanilittafi tare da amincewar mai shi. To, yayin da ka samu labarinda ya kwanta maka a rai, sai kuma tsarawa, wato Screenplayda Turanci. Idan aka zo maganar tsarawa, ba kowa ba neyake da hikimar tsara labari har ya zama fim. Saboda hakaidan za ka iya yi da kanka, sai ka tsara labarinka, in ko ba zaka iya ba, sai ka nemi wa]anda suka }ware a kan harkar sutsara maka. Abin da tsarawa ke nufi shi ne a daddatsa labarina rubuta shi kamar wasan kwaikwayo.

Bayan an tsara labarin, sai a zauna a tace yawan mutanenda ke cikin labarin. A kuma tace yawan wuraren da za a yiamfani da su a cikin fim ]in. Sannan kuma a lissafa dukkayayyakin da za a yi amfani da su.

Bayan an gama wannan, sai a zauna a duba sunayen daaka ba kowane ]an wasa da ke cikin labarin. Idan an gamsu,sai kuma a fara tunanin mutanen da za a za~a su yi wasa.Bayan an rubuta sunayensu, sai kuma a lissafa yawan fitarda kowane ]an wasa zai yi a cikin fim ]in.

Bayan an gama wannan, sai a fara tuntu~ar �yan wasannan da aka za~a da ]ai-]ai da ]ai-]ai, don a tabbatar daamincewarsu, ko za su yi wasan ko ba za su yi ba. Idan akasami amincewarsu, sai kuma maganar ko nawa za a biyakowane ]an wasa. To amma ya zama dole mutum ya yila�akari da cewa su kansu �yan wasan, akwai bambancinfarashi a tsakaninsu.

Da farko akwai ]an wasan da bai ta~a fitowa a wani fimba, amma ana bu}atarsa a cikin fim ]in. Na biyu kuma akwai

wanda ya ta~a yin fim, amma bai kai matsayin da zai tsayawamai kallo a zuciya ba, balle har ya shaida shi a waje in sunha]u.

Akwai kuma fitattun �yan wasa, wa]anda mafi yawancinfinafinan da ake yi suna ciki a kullum, wanda har sun kai gacewa ko }aramin yaro ya gan su a hanya zai iya shaida su.Wa]annan, su ake cewa fitattun �yan wasa. Kuma ko a cikinfitattun �yan wasan ma, akwai wa]anda �yan kallo suka fi so,in an ga ba su cikin fim, ba a cika son kallonsa ba. Sabodahaka wajen biyan ku]in �yan wasan za ka ga akwai bambanci,wato wani ya fi wani tsada.

Daukar fim Bayan gama shiryawa da �yan wasa, sai mutum ya dawo

kuma ya shiga neman irin wuraren da ake bu}atar amfani dasu a cikin fim ]in, wato locations. Sai kuma kayayyakin daake bu}atar amfani da su, kamar motoci, kayan sawa da �yanwasa za su yi amfani da su.

Sai kuma a tanadi abincin da �yan wasa da ma�aikata zasu ci, tun farkon fara fim ]in har zuwa ranar da za a gama.Bayan wannan kuma, sai a tanadi masaukin ba}i in har akwaiwa]anda aka gayyato daga wasu garuruwa.

Idan an kammala duk abubuwan da aka zayyana a sama,sai kuma a ]auki rubutaccen labarin, a ba wanda zai ba daumurni, wato darakta, ku zauna da shi ya duba duk irintsarin da aka yi, idan akwai gyara, sai ya gyara maka donsamun ingantaccen aiki.

Bayan an gama wannan, sai kuma a sa ranar da ake so afara fim ]in, amma dole a }iyasta ko kwana nawa ake so agama fim ]in. Bayan an sa rana sai kuma a aika wa kowane]an wasa da takarda a rubuce, wadda ke ]auke da adadinyawan ku]in da aka yi yarjejeniya, ya sa hannu.

Idan an gama wannan, sai kuma a nemi irin kyamarar daake bu}atar amfani da ita, da kuma irin kaset ]in da ake sonamfani da shi. Amma kada a manta da cewa, ba kaset ]ayaake amfani da shi ba, za a sayi kamar guda uku ko hu]u, yadanganta da irin fim ]in da za yi � shin mai na ]aya da nabiyu ne, ko ko na ]aya ne kawai. Sai kuma a nemi fitilun daza a yi amfani da su, kamar guda uku ko hu]u.

Bayan an gama wannan, sai a ]auki ma�aikata, wa]andaza su gudanar da aikace-aikacen da suka danganci aikinshirin fim. Akwai ma�aikata kamar haka:

1. Manajan shirin (Production manager): Aikinsa shi neya tabbatar da cewa duk abin da ake bu}ata a wurin shirinfim ya samu.

2. Manajan Dandali (Location manger): Aikinsa shi ne yatabbatar da cewa duk wuraren da ake bu}atar amfani da su acikin fim sun samu.

3. Manajen suturar wasa (Costume Manager): Aikinsa shine kula da suturorin da kowane ]an wasa zai yi amfani da su.

4. Ci gaban wasa (Continuity): Aikinsa shi ne kula datsawon lakacin da aka ~ata a kowace fita, sannan kuma yayinda mai ba da umurni ya dakatar da mai wasa, mai kula da cigaban wasa dole ya lura da irin halin da aka tsayar da maiwasa, sannan kuma a wane irin hali zai tashi yayin da mai bada umurni ya ba da umurnin ci gaba da wasan.

5. Mai kula da fitilu (Light man): Shi ke kula da fitilu,wajen haska �yan wasa yayin da ake ]aukar hoton fim.

Za mu ci gaba

YADDA AKE SHIRYA FIM (1)Shirin Fim

Daga ALIYU A. GORA II

39

FIM, MAYU 2001

Sharhin FinafinaiSharhi ko rahoto kan wasu daga cikinfitattun finafinan da aka yi cikin ’yankwanakin nan

TUN da na }yalla ido na gahoton wannan fim, da yanayin

yadda aka sarrafa fostarsa, dayanayin sunayen �yan wasan, dakuma wa]anda suka yi shi, nashafa fatiha na tashi, na yankeal}alancin cewa lallai an shirya waMusulunci tsintsinar tsiya. Fa]i daihu, an ci zarafin Musulunci, anmuzanta Shari�a da }asashenMusulmai da su kansu Musulman.

Hashashe na farko, da wandaya ]auki nauyin fim ]in, da dukkanma�aikatansa, da dukkan �yanwasansa, in ban da IbrahimMandawari da Ali Nuhu, duk baMusulmi ba ne. Shin ina suka samuirin wannan da har za su shirya fimmai nasaba da addini irin wannan?Ni kuwa na ce }ila dai wutar rikiciake son kunnawa a Nijeriya, kamardai yadda a shekarun baya kamfaninmujallar Lolly suka yi.

Fim ]in Holy Law (Shari�a)yana ba da labarin wani hamsha}inattajiri ne wai shi Alhaji Salami(Ibrahim Mandawari), wanda kezaune a garin da ake Shari�a (Kano).Yana da mata biyu, amma ya }araauro kyakkyawar budurwa Safiya(Benita Nzeribe), sannan kuma yanada babban ]a wanda ya yi karatu aAmerika, Malik (Isaac Moses).Alhaji mutum ne da aka nuna amatsayin mai son addini da kishinsa,sannan babban mutum da akedarajawa a Kano. Yana ma ]ayacikin daga jiga-jigan tabbatar daShari�a. Amma me zai faru, a wajenbikin aurensa da Safiya, an yi bikinkece raini, inda maka]a da mawa}asuka cashe. An nuno zaratan matana cashewa, suna rawa da gwatso,suna ka]a ]uwawu.

An ci gaba an nuno yadda Safiya

ta kamu da son babban ]an AlhajiSalami, wato Malik, saboda wai acewarta, shi Alhaji bai kula ta a gado.Da yake Malik a gidan yake da ]aki,can ta ri}a samunsa a sace, har dai tashawo kansa ya kamu da son ta,suka ci gaba da she]ana da juna.

Malik na da abokai, ]aya sunansaAdamu (Ali Nuhu), sai kuma Charlie(Jim Iyke), wanda ya kawo masaziyara daga Amerika. Shi Malik dama lalatacce ne, ba ya salla, da duksauran ayyukan addini. Shi Adamu,yana ]an ta~a salla, amma munafukine, yana shan giya, yana caca, kumayana kawalci. Shi kuwa Charlie, dama Kirista ne ba}ar fatan Amerika,don haka she]ana babu wacce baiyi. Tare suka ha]u da Malik suka yita she}e ayarsu.

Ba}in fenti na farko da fim ]in yashafa wa Shari�ar Musulunci shi ne,inda aka samu wani ~arawo aka kaishi fadar Sarki, ba kotu ba, aka samuzungureriyar adda aka dannehannunsa bisa dutse, aka sare hannunda }arfin tsiya, hannun yai tsalle yafa]i }asa. Ba a tantance irin satar da

Kirista ne, har da kuros a wuyansa,amma aka kai shi gaban sarki, aka yimasa bulala, yana }ara yana ihu.Kuma a nan take ya ri}a zaginsarkin da jama�arsa, kuma yana zaginShari�ar yana cewa, �Fuck you men!Fuck your Shari�a thing!! Fuckyou!!!� Wato a nan suna nunacewa wai Shari�ar tana hukunta harwanda ba Musulumi ba!

A ci gaba da fim ]in an nunoSafiya tana shaida wa Malik waitana ]auke da cikinsa ]an wata uku.Nan take ya ru]e, saboda ta ce ba zata ~oye ba. Kuma haka wata ranaAlhaji Salami ya kama Malik daSafiya suna rungumar juna a falo.Nan take ya tsine masa kuma ya koreshi daga gidansa. Adamu abokinsaya shiga tsegunta ji-ta-ji-tar wai Malikna zina da matar ubansa. Magana taje gaban Sarki, aka kama Malik daabokinsa Adamu. An yanke waMalik hukuncin bulala kenan, kafinma a aiwatar, sai ga mai gadin gidansuya rugo ya fa]i gaban Sarki ya cewai ya ga Safiya ta tsallako katanga,don haka ya harbe ta da kibiya ta

Da [an Gari Kan Ci Gari!

ya yi ba, babu }ima, babu shaidu.Kuma wai Sarki (Paul Cypriano)ya yanke hukuncin. Irin rawanin daya yi ma, ba haka sarakunan Hausake yi ba; idan ka gani kai ka ce likitane ya ]aura masa bandeji a ka.

Ba}in fenti na biyu shi ne indaaka kama Charlie ya sha giya, alhali

Sunan Fim: Holy Law (Shari’a)Kamfani: Kingstream Productions (2000)Daukar nauyi: Ilngey NgeneFurodusa: Chris – Oge KaluDarakta: Ejike Asiegbu‘Yan wasa: Alex Usifo Omiegbo, Ejike Asiegbu, Rachael

Oniga, Isaac Moses, Benita Nzeribe, IbrahimMandawari, Ali Nuhu, Kim Syke, ShedrackBaba da Ralph Onu da sauransu.

mutu, amma wai ba da gangan ya yiba, wai bai san za ta mutu ba. Nantake shi ma aka yanke masa hukuncinkisa, amma ba a kai ga kashewa basai fim ]in ya }are.

Kwamacala na cike da wannanfim sosai. An yi ta nuno wasu nari}e da carbi, amma ba su iya majansa ba. An yi ta jin muryar kiransalla daga bakin wani bagwari kumaba bisa }a�idar kiran yake ba. Saikuma jefi-jefi inda ake sanyo karatunAl}ur�ani. An yi ta nuno Ali Nuhuyana gardama kan Shari�a da wasu,sai ya ri}a harzu}a har da zagi. Anan ana so a nuna cewa Musulmijahili ne, bai iya ba da hujja ba idanana gardama. Akwai ma wani AlhajiAhmed (Ejike Asiegbu), wandakullum yana tare da carbi, amma dasar}a a wuyansa, ga shi da zafingardama. Wannan ya }ara nunacewa Musulmi wawa ne, a yaddasuke so a fahimta.

Ba a yi wa Musulumi adalci baa wannan fim. Ko sau ]aya ba anuna amfanin Shari�a ba, sai mayadda aka ~ata ta. A}alla an nunacewa }unci ce ga al�umma. An nunacewa Musulmi na auren mata ammaba su biya masu ha}}okinsu, kamaryadda aka nuna Mandawari ya yima Safiya.

Ga tambaya: shin Ali daMandawari, me ya sa suka yardasuka yi wannan wasa, bayan kuwasun karanta labarin? Ko kuwa ku]ine suka makantar da su? Ha}i}a amatsayinsu na Musulmi, kuma masuilimi, bai dace su tsoma kansu cikinwannan kwamacala ba, duk kuwada sanin illar da haka za ta haifar.

Wannan fim }alubale ne gaMusulmi. A yi saurin shirya fimwanda zai fito da martani ga wannan,kuma da Turanci, a watsa shi cikinduniya.

Ina irin dilolin kaset na Arewa?Su hana tallata wannan fim. Sukuma su Mandawari da Ali, ya dacesu tuba, su nemi gafarar Musulmi,domin kuwa (ko sun sani ko basu sani ba) an yi amfani da su wajencin zarafin Musulunci. Kuma donAllah su daina ]okin fitowa a�Nigerian films�! Duk in akagayyace su Legas, su je ido bu]e.

Mandawari da Ali: Su yi hattara da ’yan Kudu kan batunaddini!

Daga BASHIR YAHUZA,a Katsina

40

FIM, MAYU 2001

Sharhin FinafinaiSharhi ko rahoto kan wasu daga cikinfitattun finafinan da aka yi cikin ’yankwanakin nan

A CIKIN wannan fim,Jamila yarinya cewadda ta tashi a

hannun kishiyar uwa. Ta shamatu}ar wahala sabodagallaza mata da matar ubantatake yi mata. A kwana a tashi,sai ga wani Bature ya dira a}auyen, dalilin waniabokinsa. Sai suka farasoyayya da Jamila. Ya zuwa}arshen kashi na farko nashirin, Baturen ya koma daniyyar dawowa, bayanwahalhalun da suke sha dashi da Jamila, a dalilinsoyayyarsu.

Labarin Jamila ya shabamban da al�adu da kumarayuwar Bahaushe. Wannanya faru ne sakamakonwa]anda suka shirya sukakuma gabatar da fim ]in sunfito ne daga kudancin }asarnan, saboda haka ba a yi wanicikakken bincike a kanal�adun Hausawa ba. Munada labarin cewa TahirMohammed Fagge ne mai bada shawara kan shirin, amatsayinsa na ]aya dagacikin mataimakan daraktanfim ]in. Amma bai hana atafka kurakurai a fim ]in ba.To, ko dai Inyamuran ba suyi amfani da shawararsa bane, ko kuma shi bai yiaikinsa yadda ya kamata ba,ko kuma suna da watamanufa ta daban, Allahu waalamu!

Dalili kuwa shi ne acikin wannan shirin an nunahar abada Bahaushe daikidahumi ne, jahili, kumahar yanzu kansa a cikinduhu yake. Ga misali, a fim]in an nuna inda ]a da ubasuke neman auren Jamila,kuma har suka ha]u a gidansu yarinyar tare, ake maganarauren uban da Jamila, alhaliduk sun san kowa yana sonta. An sake nuna matar ubanJamila, inda take tozartamijinta a gaban wan mijinta,

Sunan Fim: Jamila 1Kamfani: Iyke More Investments Ltd. (2000)Furodusa: Oscar Baker AnuruoDarakta: Izu Ojukwu‘Yan wasa: Tahir Mohammed, Hadiza Ibrahim,

Usman Adamu, Robert Anthony, IliyasuMohammed, Mohammed Umar(Hankaka), Abdulmunafi Sani, d.s.

shi kuma bai yi wani sulhu atsakaninsu ba, wai sai ya cesu daidaita a tsakaninsu,wanda a al�adar Bahaushe koda abokinsa ne ya zo ya tararana rigima sai ya sulhuntama�auratan, bare kuma a yi agaban wani mutum.

Sai kuma inda Hankakayake karanta jarida a juye,kuma yake shara }aryar abinda ya karanta, daga baya saiBature da Tahir su zo su}aryata shi. Duk da yake gaalama an yi haka ne domin asa raha a fim ]in, wannanwata a}ida ce da mutanenKudu su a kullum suke

kallon mutumin Arewa daita, musamman Hausawa.

Wa]annan abubuwa da nalissafa ka]an ne daga cikinabubuwan da suka sa~a waal�adu da rayuwar Hausawaa fim. Don haka shirin yafassara yadda mutanen Kudusuke tunanin halin rayuwairin ta Hausawa.

Wasu kuma kurakuren sune:

1. Amfani da ki]a da wa}aa matsayin shimfi]ar magana(wato background music),bai dace ba. Masu kallo damaganar da aka yi za su kula?Ko kuwa da wa}ar da ake yi

za su ji?2. Ga alama babu tsarin

rubutun labari (screenplay),da gani ka san an bai wa �yanwasa damar su yi ta fa]aralbarcin bakinsu ne.

3. Jaridar Punch ta wannanlokacin aka nuna a matsayin

Daga HALIMA ADAMUYAHAYA, a Kano

Ba Al�adunmu Kenan Ba!

Hankaka a matsayin Kabiru tare da abokinsa Robert Anthony amatsayin abokinsa Andy, abokan hamayya wajen neman auren Jamila

Labarin Jamila ya sha bamban da al�adu da kumarayuwar Bahaushe. Wannan ya faru ne sakamakon

wa]anda suke shirya suka kuma gabatar da fim ]in sunfito ne daga kudancin }asar nan.

tun ta 1940 ce.Kowa ya gan taya san tawannan shekarada muke ciki ce,domin zubinmujallu a 1940daban suke.

4. An nunatashi ]aya dagaganin Jamila,Bature ya ceyana son takuma zai aure ta:�I love you, Iwant to marryyou!� Turawasukan ]aukilokaci tare damutum kafin suyanke hukuncinso, ballantana takai ga maganaraure.

5. Jamila ta yisaurin amince wa Bature. Aibabu yadda za a yi �yar }auyeta amince da haka. Hasali madai, }auyawa suna gudunTurawa ne.

6. Babu tsari da basira koka]an yadda tashi ]aya akanuna Jamila ta yi Turanci,kuma har harshen ya zaunadaram a bakinta.

7. Kamata ya yi a fassaramaganar Bature da Hausadon masu kallo su fahimciabin da maganarsa ta }unsa(wato sub-title).

Daga }arshe, shirin Jamilaba shi da wata ingantacciyarma�ana da darasi a cikinsa.Baragada ce dai kawai irinta wasu finafinan Hausa,kuma rashin tasirinsa yana daala}a da ba}in-haurewa]anda suka shirya wannanfim, saboda jahilcinsu kanal�adu da rayuwar Hausa.

41

FIM, MAYU 2001

Sharhin FinafinaiSharhi ko rahoto kan wasu daga cikinfitattun finafinan da aka yi cikin ’yankwanakin nan

42

WANNAN fim ]in, shirine da yake yin fallasa

ga rayuwar wasu matasamaza wajen gogewarsu tahanyar iya shara }arya gaabokan harkokinsu,musamman mata. Abubakar(Ali Nuhu) matashi ne kumabakanike, amma sabodashahararsa wajen iya }aryahar ubangidansa a garejin dayake aikin kanikanci (ShehuKano) yana yi masa fa]a kanirin wannan mummunantafarkin rayuwar da ya]auka domin ya daina}aryar Abubakar har ta sanyashi cikin ru]u yana hira dawata wacce ta bayyana kantagare shi a matsayin HannatuUmar �yar jarida (SaimaMohammed) amma shi baisan cewa ita ce Farida dayake }arya a kan cewamasoyiyarsa ce ba.

{arairayin da ke tattare dasamarin wannan fim ba tatsaya a kan Abubakar ka]aiba, domin Laminu (SaniS.K.) ya yaudari Zulaiha harya yi mata ciki, amma ya yi}o}arin ta ce Sulaiman ne(Ahmed S. Nuhu) ya yi matacikin, wanda a sakamakonrashin amincewar Sulaimankan cewa shi ya yi matawannan cikin, Laminu yahallaka ta kuma ya yi waSulaiman }ullalliyar cewashi ya kashe ta.

Alhaji Tijjani (IbrahimMandawari), uba gaSulaiman da yake fatar ha]ashi aure da Farida wacce �yarri}o ce a wajensa, ya nemira�ayinta kafin ya tabbatarda yiwuwar burin nasa. Donhaka ma ya ba ta lokaci data yi tunani kan al�amarin.Amma abin mamaki, duk da}arairayin Abubakar gaFarida, wanda har akwaiwani lokaci da ta kama shidumu-dumu ta hanyar}awarta Saude (A�ishaIbrahim), sai ta ji dukduniyar nan ba saurayin datake so kamarsa, don haka

shi ne za~inta na mijin da zata aura.

Tuna ranar haihuwarFarida da aka shirya}asaitaccen biki, bai zo matada armashi ba, saboda wandata ke so da begen ganin angwangwaje da shi a yayingudanar da biki (Abubakar)ya }i ya tsaya a yi murnartare da shi sakamakonfayyace masa da aka yi cewarmasoyiyarsa �yar jarida daiita ce Faridar da yake ta }aryada ita a baya. Rashintsayawarsa a wajen bikin yadagula wa Farida zuciyartahar ta ka]aita bayan bikin tarera masa wa}ar bege.

Lamuna sabodamakircinsa da kuma }o}arinjefa Sulaiman cikin musibarrayuwa ya yi ta }o}arin izashi da su ha]a kai su hallakaAbubakar saboda su rabaFarida da shi. Amma da yarasa samun ha]in kanSulaiman, sai ya tuna dakisan Zulai da ya yi kuma

har ya samu sa�ar ]aukarhoton Sulaiman a yayin dayake juyayin ganin gawartaa kusa da ofishinsa, don hakasai shi Laminu ya yi amfanida wannan hoto wajen sanarwa mahaifin Sulaiman cewashi ya kashe Zulai. Amma dayake Iro direban Farida ya galokacin Laminu ya kasheZulai har ya ]aukimuryoyinsu a rikoda san dasuke muhawara, sai yafayyace gaskiyar yaddaal�amarin ya faru. Don hakaLaminu ya ci duka kuma akafita da shi daga gidan AlhajiTijjani ba arziki.

Wani abu da za a so a gani

a kashi na 2 Karamci shi ne,shin Abubakar zai auriFarida? Kuma in har ya aureta ]in, zai daina barazanar}aryar da yake yi wa jama�a,ya zama natsattse kumakamili cikin harkokinsa dajama�a da kuma sana�arsa takanikanci? Kuma shiLaminu da ya kashe Zulai,

ya sha ta banza kenan, ba zaigurfana gaban hukuma ba,don ya amsa tuhumar aika-aikar da ya yi? Akwaiabubuwa da yawa da maikallo zai so ya ga ya za sukasance a kashi na 2.

A kashi na 1, fim ]in yaburge matu}a, musammanbisa la�akarin da na yi kanyadda aka bai wa aikinleburanci wata martaba tamusamman. Wa}ar dakanikawa suka yi a fim ]in(�Lebura Ku Yi Aiki Shi NeZai Fi�) tana da ma�ana dakuma ban sha�awa wacce harshi kansa manajan garejin yafito daga ofis ya shiga cikinleburori ana cashewa tare dashi.

Kuma a fim ]in an nuna akullum duk mutumin da ya]auki }arya a matsayinsana�arsa, to ba shi da kunya.Domin a ko�ina ma ya samu

kuma gwanayen �yan wasamasu dama ya sanya cikinfitattun finafinan Hausa da�yan kallo ke sha�awar ganinme ya gudana a cikinsa.Kuma �yan wasan tare dataimakon darakta HafizuBello kowanensu ya nunahaza}a da ta kamata a yabamasa.

kansa ba zai jikunyar shara ta basai dai ranar dadubunsa ta cika,kamar yaddamasu karinmagana sukecewa, �Ramin}arya }urarre ne.�Don haka mun gainda ake }ure mai}arya a wannanfim musammaninda shi Abubakarya }ure kansa agaban }awarFarida bisatunaninsa nacewa ita ce Faridada yake }arya daita. Yadda fim ]inya ha]a fitattu

Sunan fim: KaramciKamfani: Kainuwa Motion Image, Kano (2000)Farodusa: Aminu A. ShariffLabari: Muntari BalarabeDarakta: Hafizu Bello‘Yan wasa: Ali Nuhu, Sani S.K., Shu’aibu Lawan,

Aisha Ibrahim, Saima Mohammed,Ibrahim Mandawari, Ahmed S. Nuhu,Shehu Hassan Kano, da sauransu

{arya Fure Take Ba Ta �Ya�Ya

Sani SK, Saima Mohammed, da Fati Suleiman a lokacin daukarshirin Karamci

FIM, MAYU 2001

ALHAJI Abdulkareem Mohammed ba ~oyayye ba nea cikin duniyar finafinan Hausa, sai dai kawai ba yacikin wa]anda �yan kallo ke gani a cikin finafinan.

Furodusa ne kuma shugaban kamfanin shirya fim na �Mov-ing Image� da ke Kano. Shi ne shugaban }ungiyar masushirya finafinai ta }asa reshen arewacin }asar nan. Shi nekuma ya shirya fim ]in nan mai suna Alhaki Kuikuyo, tunlokacin da yake shugabancin fitaccen kamfanin nan nashirya fim da ke Kano, wato FILABS.

Ba a nan ka]ai ba, Abdulkareem ne ya yi wani fim nafa]akarwa wanda ya ji~inci tsarin Shari�ar Musulunci bayan}addamar da ita da aka yi a Jihar Zamfara. Har ila yau kumashi ne jagoran shirya bikin ba da kyaututtuka ga masu wasanHausa na Arewa (watau �Arewa Film Awards� � A.F.A.), wandaan yi guda ]aya a bara.

Kwanan nan ya dawo daga }asar Burkina Fasso inda yahalarci bikin nunin finafinai na Afrika (FESPACO).Dawowarsa ke da wuya sai wakilinmu ya dirar masa aofishinsa da ke kan Titin gidan Zoo inda suka tallauna kanal�amarin rayuwarsa, batun yiwuwar sake taron A.F.A., dakuma darasin da ya koyo a bikin FESPACO:

Fim: Alhaji ka ba mu ta}aitaccen tarihinka.Abdulkareem: Assalamu alaikum. Ni dai an haife ni a

Katsina ne. Na fara makarantar firamare ta Aya da ke garinFuntuwa a cikin 1963, na gama a shekarar 1969. Daga nankuma na sami satifiket na shaidar malanta (�Grade II�) aCibiyar Ilimi ta Jihar Kano (�Kano State Educational Cen-tre�). Na yi koyarwa ta gwaji a �Zakirai Central PrimarySchool.�

Bayan nan kuma na je ATC/ABU a shekarar 1975-1978.Na yi bautar }asa a Jihar Ogun. Na yi aiki a NTA ta Kano amatsayin furodusa a tsakanin 1979-1981. Na koma CTV a1981 inda na zama shugaban sashen hul]a da jama�a, ilimida kuma addini. Daga can kuma an ba da arona a hukumarKNARDA inda na ri}a shirya finafinan da suka ji~inci yaddaake koya noma. Na yi wani kwas a birnin Briton na }asarIngila. Kuma na sami digiri kan aikin rediyo, talbijin dakuma fim a Amerika. A shekarar 1981 na bu]e kamfanin�Moving Image.� To kuma sai a shekarar 1987 ne muka yiyarjejeniya da wasu har muka bu]e kamfanin FILABS, harzuwa shekara ta 2000.

A }arshe na sake dawowa �Moving Image.� A yanzu hakaina karatun digiri na biyu (watau Masters) a aikin jarida anan Jami�ar Bayero. Ina kuma da mata ]aya da �ya�ya shidda.Shikenan.

Fim: Da can baya ka yi fim ]in Alhaki Kuikuyo. Daga shikuma ba ka }ara yin wani ba sai wanda ka yi baya bayan nankan Shari�a. To ko za ka koma shirya finafinai sosai?

Abdulkareem: {warai kuwa, ina da }udurin shirya wasufinafinan domin wannan harka ce abin da na karanta kumaita ce Allah Ya sa ta zama hanyar abincina.

Fim: Fim ]in da ka yi mai nuni kan Shari�a, shin kai ne kayi shi don }ashin kanka ko kuwa kwangila ce gwamnatinZamfara ta ba ka?

Abdulkareem: Gaskiya ba ni ne na shirya shi ba. Abin daya faru shi ne, ni ne na ]auki takarda na rubuta wa gwamnatinZamfara cewa akwai akasi kan yadda wasu ke fahimtarShari�a. Saboda haka na ce masu ya kamata a shirya wanifim wanda zai isar da wannan sa}o sosai ga jama�a. Ta nanne kuma suka kira ni suka amince, suka ba ni kwangilarcewa in yi wannan fim.

Fim: Shekarar da ta gabata ka shirya bikin bayar dakyaututtuka ga fitattun �yan wasa. Shin ko za ka sake yinirinta a wannan shekarar?

Abdulkareem: Ai waccan tubali ne muka ]ora, kuma zamu ci gaba da yi duk shekara. Muna so ne idan mun yi gininya ]ore sosai. To bana ma dai za mu yi. Sai dai har yanzumuna zaton nan a Kano ne za mu sake yin ta. Amma daimuna so ne a ri}a canza wurin yin abin. Watau duk shekaradaga wannan jiha zuwa waccan. Shi ya sanya ma muka kirata �Arewa Film Awards,� ba Kano kawai ba.

Za mushirya gasarfinafinai abana– Abdulkareem

Abdulkareem Mohammed

44

FIM, MAYU 2001

fahimtar juna ku da �yan kasuwar?Maikano: A yanzu dai mun zauna

mun rubuta wa su �yan kasuwar wasi}akan batun bayan tarurrukanmu da su,amma sun aiko mana da a ]an dakatatukuna.

Fim: Za mu so mu ji ko furodusoshida ]an kasuwa a farashin da yake so,ko sai }ungiya ta ba shi amincewartatakuna?

Maikano: E, to, ka san ita Nijeriyatana amfani da wani tsari ne da aTurance ake ce wa �Free Market Policy�,ma�ana ka ajiye hajarka ka yi matafarashi a saya. Amma tunda aka ce}ungiya, }ungiyar nan akwai maza damata, yara da manya an zauna, sannanka ce kai ka]ai duk ka fi taron mutanennan fahimta da basira? Hakan zai yiwuya. Shi ya sa ake neman a ha]a kaiwuri guda. Mutum a Musulunce zai iyayin haka, a siyasance zai iya yi, a

ABDULLAHI MAIKANO USMAN neSakatare-Janar na {ungiyarFurodusoshin Fim ta Arewa. Shi nekuma Sakatare na reshen }ungiyar aJihar Kaduna. Furodusa ne wanda yashirya finafinai guda biyar.Tun bayan da aka za~e shi Sakatare-Janar, yawancin mutane ba su sake jin]uriyarsa ba ko ]uriyar }ungiyar tasu.Shin ko }ungiyar ta cimma wani abukuwa? Wannan tambayar ta sawakilinmu SHAFI�U MAGAJIUSMAN ya nemo babban furodusandon jin halin da ake ciki.

Fim: Shin wane hali {ungiyarFurodusoshin Arewa (AFRAN) take cikidangane da taronta na uku da aka shiryaza a yi a Kauna bayan tarurruka biya daaka a birnin Katsina a bara?

Maikano: (sallama) Bayan godiya gaAllah (SWT), ina yaba ma mujallar Fimdangane da yadda take }o}arin }araha~aka harkokin finafinan Hausa aNijeriya. Amsar tambayarka kuma,}ungiyar �Arewa Film Producers Asso-ciation of Nigeria� za ta yi taronta nauku a Kaduna kamar yadda }ungiyarfurodusoshin Jihar Kaduna ta nema akakuma ba ta a cikin wannan wata na Marisin Allah Ya yarda. Kuma mu }ungiyartamu ta Jihar Kaduna muna nan munatarurruka don ganin an samu nasarar yinwannan taro a Kaduna.

Fim: A tarurrukan }ungiyar na bayakun cimma wasu }udurori na bun}asaharkar finafinan Hausa. To ya zuwayanzu wa]anne abubuwan kuka samunasarar aiwatarwa?

Maikano: E, wato kafa wannan}ungiya da aka a lokacin akwai watamatsala babba guda ]aya, ita ce tarashin ha]in kai. To da kafa wannan}ungiya a gaskiya an samu ha]in kaiba }arami ba. Ina tabbatar maka da cewaa yanzu kanmu a ha]e yake ba kamarda ba. Na biyu kuma akwai }o}arin damuke yi ne }ara ilimantar da junanmu.Domin a taronmu na Katsina kowa yaamince cewa akwai rashin ilmi na harkarfim a gare mu, don haka akwai bu}atarneman ilimin aikin. {ungiyar a yanzuta ]auki wani sabon mataki na shiryatarurrukan bita na }ara wa juna ilimikan harkar fim. Kuma akwai yun}urikan }arin ku]in kwali na finafinanmuda muke sarar wa �yan kasuwa. A yanzuhaka mun yi tarurruka da �yan kasuwawajen sau biyu kan wannan matsala,kuma mun fahimci juna kan batunwannan }ari saboda yadda komaidangane da aikin shirya fim ya }aratsada.

Fim: An fara amfani da sabon farashinkwalin kaset ]in da kuka cimma

yanayin kasuwanci na }asar nan zai iyayi. Amma a ce an tafi tare ya fi a cemutum ya ware shi ka]ai, don akwairauni a tafiyar.

Fim: Cikin hirarmu da ]aya dagacikin manyan furodusoshin Jihar Kanoa Bauchi a lokacin bikin Galar da akayi a can ya ce, nan gaba za a haramtashirya bikin Gala a ko�ina har sai ansamu amincewar wannan }ungiyar takusaboda irin matsalolin da ake fuskantaa bukukuwan a baya. Bayan wannanmagana an shirya wani bikin Galar aKaduna wanda kai ]in nan ka halarta.Shin an samu amincewar }ungiyar takune?

Maikano: A gaskiyar magana,wata}ila wani ba zai ji da]in abin dazan fa]a ba, amma a gaskiya amatsayina na sakatare janar na }ungiyarmasu shirya finafinai na Arewa, ba arubuto ma wannan }ungiya wasi}a taneman a shirya wannan Gala ba. Ammani a matsayina na furodusa AbdullahiMaikano, an rubuto mani takarda anagayyata ta a wannan wuri, kuma na jena ba da gudunmuwata. Amma kan itawancan maganar, gaskiya ne akwaibu}atar gyara a harkar bikin Gala.Kuma na yi imani ga Allah a taron da}ungiyar za ta yi a nan Kaduna in Al-lah Ya yarda za a ta~o wa]annanmatsaloli har a kai ga kafa }a�idojin daka yi tambaya a kai. Amma abin da nakeson a fahimta shi ne bai yiwuwa gamutum ]aya ko biyu su ware su zartarda wani hukunci. Na san akan samumatsaloli a bukukuwan Gala, wasuakwai na sakaci amma sai mu dangantasu da cewa ikon Allah ne. A gaskiyabikin Galar da aka yi a Kaduna wandaAli Nayara ya shirya ya burge ni.

Fim: Ba mu sani ba ko wannan}ungiyar ta ta~a yin katsalandan kanirin matsalolin da ke tasowa a tsakanin�yan wasa da furodusoshi, alal misali

Tafiya tare ta fitafiya a rarrabe

– inji Maikano

Abdullahi Maikano Usman

45

FIM, MAYU 2001

sai an shirya kwangiyar aiki da ]anwasa munamuna, amma a ranar da za afara ]aukar shirin sai ya }i zuwa, kokuma ya fara ya }i }arasa yarjejeniyarkwangilar.

Maikano: E, ana yi an kuma yi. A nandole in yaba wa shugaban Majalisar�Yan Wasa ta Jihar Kano, Shehu HassanKano, yana fa]i a yawancin lokuta yanaba mu furodusoshin laifi, kuma in ka yila�akari da abubuwan da yake cewa saika ga lallai laifinmu ne. Ina fatan taronda za mu yi nan gaba wannan matsalatana daga cikin abubuwa muhimmai daza a tattauna a kansu har a kai ga kafakwamiti kan al�amarin. Ba Musulunciba ne ka yi al}awari ka sa~a, ko ka jelocation ka dinga yin abin da ka gadama, don kana ta}amar kai fitaccenartist ne, �na fi kowa tsada.� Musulunciba ruwanshi da wannan, Allah ne Yakai ka wannan matsayi don Ya jarabceka Ya ga ya hankalinka yake. Ina ro}onartists don Allah duk wanda ya ce gashi ya ]auki al}awari zai yi kaza to donya-Rasulillahi ya zi }o}ari ya cika.

Fim: Su kuma furodusoshin da akeyi masu wasa amma su }i biyan �yanwasan fa, me za ka ce kansu?

Maikano: Ni na yi imani da Allah, awannan shekarar da muka shigo za kaga canji mai yawa a harkar fim. Abu nemai sau}i, kamar wannan maganar da

ka yi yanzu hukunce-hukunce za a sakata yadda mu za mu ga ko ta-halin-}a}awanda duk ya yi wa wani furodusa aikisai an biya shi ha}}insa. A gaskiya,rashin mutunci kuma rashin saninaddini ne ku shirya da mutum zai yimaka wasa za ka biya shi dubu 10, yayi maka wasan amma ka }i biyanshiku]insa. Ko kuma kawai ka ga artists�yan ina-da-fim ka kwashe su ka }ibiyansu ha}}o}insu, to wannan}ungiya za ta kar~ar masu ha}}o}insumatu}ar ba akwai yarjejeniya cetsakaninku ba cewa shi ya yi makawannan wasa a kyauta ne; Allah Yayarda da wannan. Matsalar �yan ina-da-wasa za mu bar wa }ungiyar artists tamagance wannan.

Fim: A matsayinka na furodusa, kashirya finafinai har guda biyar zuwawannan lokaci da muke ciki. Kana daniyyar hutawa ko kana ganin a banama za ka shirya wani?

Maikano: Kamar yadda ka ce,

Alhaji A.A. AbdulrasheedShugaba

Shaguna Masu Lamba 6 da 7, da 8, Babbar Tashar Mota ta Kawo, Kaduna, Tel.: 062-314033

A shagon ALHAJI ABDULRASHEED ne ka]ai za ku samiingantattun finafinan Hausa na da da kuma na yanzu wa]andake fitowa a kowane mako.

Za a kuma samu finafinan Indiya tsofaffi da sababbi; gaChanis, da kuma finafinan Makosa; ga na addini Hausa daTuranci, ga kuma finafinan bidiyo CD iri-iri sai an darje.

Akwai kuma kaset-kaset na rediyo na Hausa da ke fitowa akowane mako, da dai rediyo kaset iri daban daban.Kayayyakinmu suna da sau}in farashi ga masu sari ko sayen]ai ]ai.

Ziyarce mu a shagunanmu da ke Babbar Tashar Motar Kawoinda ake shiga motar Zariya da Kano.

GANI YA KORI JI!!

kamfanin �Iman Ventures,� Kaduna, ashekaru biyar da kafuwarsa ya shiryafinafinan Hausa biyar. Alhamdu Lillahi.Wa]annan finafinai su ne Samira, JininMasoya, Zumi]i, Dare [aya da kumaImani. Shi wannan kamfanin, ba irinkamfanin da za a yi fim yau, a yi gobe,a jibi, a yi gata ba ne. Kuma ba mun cemun fi kowa iyawa ba ne ko mun fikowa wayo. Za mu shirya wani fim ]innan gaba mai suna Mutum? Ni kainaban san lokacin da za mu fara aikin fim]in ba, amma za mu ]auki lokacinmu ahankali kuma muna fata Allah Ya yimana jogoranci tare da fatan samunha]in kai daga sauran jama�a.

Fim: A }arshe wane kira gare ka gatakwarorinka furodusoshi ta yadda zaa cimma nasarar }udurorinku nawannan shekara?

Maikano: Kirana gare mu: a dainacin dunduniyar juna. Mu ha]a kai.Kana matsayin furodusa in AbdullahiMaikano ya yi ba daidai ba sai ka kirashi ka nuna mashi gaskiya. Kuskure neAbdullahi ya yi wani abin da kakeganin ba daidai ba ne ka zagayabayanshi kana maganarshi. Mu kuma}ara }aunatar junanmu, mu zauna mu}ara inganta ita wannan harka tamu.Kuma mu }ara samun natsuwa wajenshirya finafinanmu, ba a dinga yi agurguje ba.

A gaskiya, rashin mutuncikuma rashin sanin addini ne kushirya da mutum zai yi maka

wasa za ka biya shi dubu 10, yayi maka wasan amma ka }i

biyanshi ku]insa

46

FIM, MAYU 2001 47

WATAKILA kai ne ba ka sanBALA AHMED ba. Shi ne keda kamfanin �Sarauniya

Films,� Kano, ba Auwalu MohammedSabo ba. Sa�annan watakila ba ka sancewa kamfanin shirya finafinai mai suna�Sarauniya� guda biyu ne a Kano; ]ayaa Gwammaja, ]aya a Sabon TitinMandawari. Shi na Gwammaja, shi ne�Sarauniya Film Production,� watowanda ya yi Sangaya, Zarge, Nagari,da sauransu kenan.

To, shi ]in ma �Sarauniya Films,� bakanwar lasa ba ne. Ya yi finafinai dadama, wa]anda suka ha]a da HassanaDa Hussaina, da Ragayar Dutse.

Abin mamaki, dukkan wa]annankamfanonin biyu, asalinsu ]aya ne. Ada, tare suke, kowa ya kama gabansa.Bala furodusa ne, ]an wasa, kumadarakta.

Da farko, shi dai Bala Ahmed an haifeshi a cikin 1969 a unguwar Mada tacikin birnin Kano. Ya fara karatun allo,bayan shekara hu]u a 1976 aka sani afiramare. Da ya gama a 1988 sai ya tafi�Kano State Polytechnic� a makarantar�SSRD School of Social and Rural De-velopment� da ke Rano, ya karantoilimin ha~aka ci gaban }asa (�Commu-nity Development and Adult Educa-tion�). A 1989 ya tafi �Jigawa State Col-lege of Education,� Gumel, a inda yakaranta Tarihi da Harshen Hausa. Bayannan ya tafi Jami�ar Bayero, Kano, yakaranta Tarihi da sha�anin aikin jarida.A yanzu yana aiki a }ar}ashinma�aikatar ilimi a matsayin mataminmakaranta. Kuma yana shugabantarkamfanin �Sarauniya Films� da keSabon Titi� Kano. Bugu da }ari, Balayana harkokin sha�anin zane-zane.Wato dai shi mutum ne wanda Allah yaba hikimomi iri-iri.

To, me ya ba shi sha�awar tsundumaa harkar fim? Wannan ita ce tambayarfarko da wakilinmu KALLAMUSHU�AIBU ya yi masa.

Bala: Ka san shi fim wani abu ne,wato rayayyen al�amari ne; ba yamutuwa. Fim kamar rubutu yake. Amatsayina na ]an�adam, ina so in yi abuda ko na mutu shi wannan abu da na yiyana nan a raye. Fim mai ilimantarwakamar sada}atul jariya yake. Sabodahaka babban abin da zan yi wanda koni na mutu shi ba zai mutu ba shi nefim, domin ba da gudumawata a kanhalayyar zamantakewar ]an�adam doninganta rayuwarsa. Idan na yi mai kyau,ko da na mutu tarihina na nan, zai fa]awannan shi ne abar duk wani al�amarirayayye. Bayan haka ina yin fim amatsayin sana�a.

Fim: Ko za ka iya yi mana bayanindangantakarku da �Sarauniya Films� taGwammaja?

Bala: A shekarar 1989 muka ha]u daAminu Mohammed Sabo a kwalejinJigawa da ke Gumel, a lokacin da akaba mu wani kwas na wasan kwaikwayona Turanci. Daga nan muka fara practi-

Sarauniya a Gwammaja.Fim: Yaya jama�a za su iya bambance

Sarauniyar Sabon Titi da ta Gwammaja?Bala: Bambancin kamar bambanci a

tsakanin tagwaye ne Hassan daHussaini wa]anda suka yi kama da junasosai. Saboda haka bambancin dai shine suna, wato wancan a Gwammajayake, wannan a Sabon Titi; amma duksunan dai ]aya ne � Sarauniya. Dukfinafinan da muke yi muna yin su netare, muna tsara su tare, sai dai a cewannan fim na wane ne ko wancan nawane ne. Saboda haka zai yi wuya kabambance. Kwanan nan za mu tafi yinwani fim a Jihar Neja na Sarauniya ]in,amma fim ]in na Aminu ne. Sai daikuma kwanan nan za mu da]a wanisabon salo, domin za ka iya ganin fim]in Sarauniyar Sabon Titi amma Aminune darakta ko fim ]in SarauniyarGwammaja amma ni ne darakta. Sabodahaka in har ka ga fim ]in Sarauniya akasuwa, in har ka amince da �Sarauniya

Bala Ahmed

Har yanzu fim na Hausakwamacala ne – Bala Ahmed

cal drama, muka fara yi a dandamali namakaranta. Amma wan]anda muka farana Turanci ne, kamar Love For Sale,United We Stand, da Who Is To Blame?Na Hausa kuwa mun yi Nagari NaKowa. Bayan mun dawo gida muka faratunanin kafa }ungiya. Muka kawosunaye kamar su Dabo, Barewa, Bayero,Zuma, Zinariya, Sarauniya, Gimbiya da

sauransu. Daga}arshe muka za~i�Sarauniya Films.�Fim ]in da muka farayi da sunanSarauniya shi neMai Rabon ShanDuka, wanda na yiwasa na kuma yidarakta. Daga nan saiRanar Wanka, saiHassan Da Hussaini,sai Ciki Da Gaskiya,sai Zakaran Da AllahYa Nufa Da Cara.Daga nan sai tafiya tayi tafiya.

Fim: Ya aka yikuka rabu?

Bala: Lokacin datafiya a yi tafiya,gwiwoyinmu sukafara }arfi, sai mukaga ya dace mu ware,kowa ya ci gashinkansa, amma mu cigaba da amfani dasuna ]aya naSarauniya. Sabodahaka sai na kafa ofisa Sabon Titi SaniMainagge � ofishinfarko na fim a SabonTiti. Daga nan Aminushi ma ya bu]e

FIM, MAYU 200148

Films�, kar ka tsaya wani bincike, kasaya kawai! Abin lura kawai shi ne�Sarauniya Films.�

Fim: Yaya kake tafi da al�amurankaa matsayin jarumi, furodusa kumadarakta?

Bala: Yanzu ba na wasa sosai, ammaina so in ga na }ware a kan dukwa]annan harkoki. Ka san a cikinmutane akwai masu hikima }waya ]ayada masu hikimomi a ~angaron. To inaso in ga na zama multi-talented (maihikimomi) kuma a ko�ina a duniyar fimana yin haka. Misali, Jackie Chan yanajarumi, darekta, furodusa har ma edita.A Indiya ma akwai su Manoj Kumar,Rishi Kapoor, Dharmendra, Feroz Khan,Sunny Deol, da sauransu. A Amerikaakwai Jean Claude Van Damme,Sylvester Stallone, duk suna darekta.

Fim: Wa]annen matsaloli ne kakeganin suke tattare da shirin fim?

Bala: Idan har za mu yi maganarmatsalolin shirin fim ]in mu, sai dai ata}aita! Ta kowane ~angare muna damatsala. A matsayin yadda fim ya cigaba a duniya idan za a duba sai a gaba mu fara fim ba, dirama dai muke yi.Harkar fim harka ce ta miliyoyin ku]iwanda ya }unshi industry film labora-tory (gidan musamman na shirya fim)da sauransu. Saboda haka mu dai yanzumuna ha}a fandeshin ne na harkar fim,amma ba mu fara fim ba. Don haka inaganin lokacin da za a fara standard film(fim na sosai) bai zo ba. Watakilawa]anda za su ci gajiyar abin sai dai�ya�yanmu, kamar yadda mu ma mukefin na bayanmu cin gajiyar harkar.

To amma duk da haka ]aya dagacikin matsalolinmu shi ne rashin samunmakama, ko kuma in ce rashin }warewa.Ya kamata a ce furodusa ya san menenefim, don me ake fim, menene manufaryin fim. Idan bai san wannan ba, to doleakwai matsala. Duk a inda ka tarafinafinanmu ashirin za ka ga 18 dukshirme ne babu manufa babu sa}o. Ayanzu ma ta kai ta kawo saboda tsabarrashin }warewa sai ka ga an yi fim bakomai a cikinsa ai wa}e-wa}e; wasu daba su da abin da za su iya tsara wamutane sai su ~ige da wa}e-wa}e daraye-raye. Wannan ya zama yaudarakenan, ana ta cutar �yan kallo. Kumaduk san da suka gane sai sun yi Allah-Ya-isa! Abin takaici har yaufinafinanmu babu wani comprehensivescreenplay, babu tsararren labari baburubutaccen dialogue, magana ce kawaia ke yinta kara zube. Kyamararmu haryanzu ta ]aurin aure ce � ordinary VHS.

Akwai wani abokina da ya zo da fim]in Hausa gidansa. Sai matarsa ta dubikwalin fim ]in ta ce, �Menene ma�anarwannan kalmar � dadiro?� Sai ya tsayaya yi shiru yana tunani, yana cewa, �Toyanzu idan da �yata ta tambaye ni

SARAUNIYOYI: Bala Ahmed (a hagu) tare da Aminu Mohammed Sabo

wannan kalma, me zan ce? In ce matadadiro shi ne zama na fasi}anci tsakaninmace da namiji ba tare da aure ba? Toin haka ne me ya sa zan kawo wa iyalinasu gani? Na kawo wa iyalina ne su koyidadiro?� Ka ga a nan ma sai an ha]a dabatsa. Me ya sa ba za mu ri}a yin fim nabarkwanci kamar Gadar Zare ba?

Har ila yau rashin }warewa ta haifarda rashin manufa. Babu wata ta ha}i}ada muka sa gaba sai mu kwaikwayiwa]annan, gobe mu kwaikwayiwa]ancan. Lokacin da finafinan Husasuka danno sai suka danne na waje sosaisaboda mutane sun gaji da ganinal�adun waje. To maimakon mu tsayamu inganta al�ada da addini sai kumamuka koma kwaikwayon finafinanwaje. To ka ga ashe tunda haka ne, masukallo za su iya komawa kallon na wajentunda mun nuna wa duniya ba mu daabin da za mu iya nuna masu sai daikwaikwayo.

Akwai fim ]in da za ka tsaya ka ganetun daga farko har }arshe labarin naIndiya ne, kuma tsarin fim ]in sai ka gaba shi da ala}a da al�adunmu daaddininmu. Haba jama�a! Wannan ai isa self defeat (mun kasa kanmu dakanmu) kuma is inferiority complex(mun raina wayon kanmu). Yaushe harmuka fara fim ]in da za a ce harbasirarmu ta }are mun komakwaikwayon Indiya? Daga shekarar1997 ne fa fim ]in Hausa ya shigazukatan mutane sosai, bayan su Indiyasun fara tun 1912. Wani abin takaici koabin dariya shi ne a fim ]in Hausa saika ga an juya wa}ar Indiya ta zama taHausa ko kuma ana wa}ar Hausa ammarawar ta Indiya ce ko ta Turawa. Me yasa ba za mu zauna mu }ir}iro namu ba,

mu yi rawar irin tamu? In ma zamanancimuke ji me ya sa ba za mu tsara su yaddaza su daidaita da zamani ba? Ina sofurodusoshi fa su tuna cewa ]aya dagacikin dalilan da suka sa kasuwar Indiyata mutu a duniya shi ne kwaikwayonTurawa. Kukan kurciya dai jawabi nega mai hankali!

Sai dai soyayya kawai; ba mu da watamatsala a al�ummarmu sai soyayya.Idan ka yi fim a kan wani abu ko ka fitoda wasu wa}o}i ko wani salo wanda yasa fim ]in ya kar~u sai ka ga kowa yakoma yin irin wannan salo wai da sunanshi ma fim ]insa ya kar~u. Akwaifurodusan da yake ce mani ya yi fim yakashe ku]i sosai an sa kaya masu tsadaan yi amfani da motoci masu tsada dagidaje manya-manya, saboda haka yana gani, fim ]insa zai yi kyau? Tosaboda Allah idan har akwai tunani donkawai an sa kaya masu tsada an yiamfani da motoci masu tsada sai fimlallai ya yi kyau? Ai ko }arshen duniyafim ]inmu na gargajiya sun fi kar~uwa.Don ba ka da mota mai tsada ko gidamai tsada da za ka nuna wa Bature kaburge shi. Ai har yanzu a finafinanmubabu ]aukar hankali, da ka gani ka sandirama kake gani. Abu ne mai sau}i kaga yaro ]an shekara takwas ya ci gyaranfim ]inmu. Kowa darekta ne, kowafurodusa ne!

Abin mamaki, wasu diramomin namusai ka ga an gama su a cikin sati. Akwaiwa]anda aka ce ma ana gama su a}arshen sati � Jumma�a, Asabar kawai.Akwai editan da ya ce min a irinwa]annan diramomi ya yi editing ]inwani a cikin awa biyu kacal. Yausheaka }ir}iri labari, yaushe aka yi screen-play? Ko }asashen waje da suka ci gaba

HO

TO

: B

ala

Mo

ha

mm

ed

/Fim

FIM, MAYU 2001 49

Ci gaba a Shafi na 53

suke da kayan aiki na zamani ba sawannan ta~argaza. Wannan ba }aramincin zarafi ake wa sana�ar fim ba.

Duk da cewa fim hanya ce ta samunku]i, akan yi ta ma don kishi. AKudancin Nijeriya akwai wata macefurodusa mai suna Helen Ukpabiowadda a cikin hira da aka yi da ita awata mujalla ta bayyana cewa tafahimci yaran Kiristoci ba sa zuwa coci,saboda haka ta yi amfani da shirin fimdon isar da sa}onta kawai. Har ila yauta ce a sakamakon haka ta cetomutanensu da dama daga sa~o. Ta kumace a matsayinta na shugabar kamfanin�Liberty Films� ba sa mu�a�mula damarasa kishin addini. Kuwa wallahi inamai tabbatar maka cewa duk mai}aramin imani in yana ganin finafinanKudu za su iya jan hanakalinsa dominsukan nuna mutum ya shiga wanimatsanancin halin rayuwa an rasa yaddaza a warware matsalar sai ta hanyarzuwa coci. Finafinanmu na Hausawa]anda ake nuna haka nawa ne? Kokuwa mu addininmu ba ya warwarematsaloli? Duk da haka za ka ji wai wasuproducers suna da bakin da za su zargi�yan Kudu kan fifita addini. To laifi nemutum ya fifita addininsa da al�adarsa?Mu ma ai rashin kishi ne ya sa ba mafifita addininmu. Abin mamaki, babuwani fim har yanzu da ya nuna tasirinaddinin Musulunci kamar [an AdamButulu, kuma mai fim ]in Inyamiri neKirista! Finafinan Indiya suna nunaal�adarsu da addininsu; Amerika sunanuna kishin }asa, al�ada da addini;Chanis suna nuna asali, al�ada daaddini; Ibo suna nuna al�ada da addini;mu kuma finafinan Hausa me mukenunawa?

Fim kamar madubi ne na al�umma:irin fim irin mutanensa. A yadda mukagur~atu al�ada muka share addini gefeguda yana da babbar illa. Idan misalimutumin Japan ya zo ya sai fim ]inHausa ya tafi da shi, to duk abin da yagani zai ]auka irin zamantakewarmukenan. Idan ya ga babu wani abu saisharholiya, to zai ce da mazamatakewarmu sharholiya ce. Haryanzu ba mu damu da al�ada, addinisiyasa, ilimi da sauran al�amuranrayuwa da ke ]aga ]an�adam, sai daishirme don kawai mu samu ku]i. Idanmutum ya gur~ata al�ada ya nuna waal�umma shi ma, to shi ma sai ta shafeshi; in �ya�yensa ba su gani ba�yan�uwansa sa gani su gur~ace.

Yawancin fuodusoshi suna la�akarida irin abin da mutane suke so donkarkatar da akalar fim ]in su. Tofurodusa ba haka yake ba; furodusakamar malami shi zai juya �yan kallo,ba su za su juya shi ba. Misali, finafinan�Mandawari Enterprises� sukan mai dahankali ne a kan ilimantar da mutane,

ba wai kawai abin da mutane suke soba. Amma duk da haka finafinansu sunakar~uwa. Ashe ba duk jama�a ne sukeson sharholiya ba. Ya kamata a tsayakan tafarki da a}ida mai kyau, kada muri}a yin abu kamar �yan siyasa, don ]ansiyasa kullum son ranka zai bi yada]a]a maka ko da sharri ne a kanka.

Akwai wani furodusa abokina damuke hira da shi a kan wannan, sai yace ai shi yanzu ya gane ya daina irinfinafinai marasa manufa. A yanzu banda samari da �yan mata har manyanmutane sukan yaba masa. A kan fim]insa a yanzu har ministoci da manyanmalamai suna zuwa har kamfaninsa susayi fim.

Fim: To ana cewa wasu furodusoshiba sa biyan �yan wasa. Wai yayagaskiyar al�amarin?

Bala: Haka ne. Furodusa da ]an wasakamar [anjuma ne da [anjummai.Yawanci akan yi harkar ne a jahilce,wato babu yarjejeniya a rubuce. Akwailokacin da Fati Mohammed take gayamani ta yi wani fim � ita ce tauraruwa �amma ba a ba ta ko }wandala ba duk dacewa fim ]in ya da]e a kasuwa. Da natambaye ta ko ta cike fom, sai ta ce a�ada baki kawai suka yi magana. Irinwannan yarjejeniya akan yi ta a rubucetsakanin lauyan jarumi da lauyanfurodusa.

Fim: Mutane na cewa fim ]inka naHassana Da Hussaina kwaikwayon AbinSirri Ne ka yi.

Bala: Ba haka ba ne, domin lokacinda na rubuta Hassana Da Hussaina banma san an yi wani fim Abin Sirri Ne ba,don bai fito ba a lokacin. Kuma kafinna fara ma mun ha]u da Ali Nuhu nagaya masa labarin fim ]in, yake cewaai shi ma ya yi irin wannan fim nadouble role. Abin dubawa ma a nan shine idan har mun yi Hassan Da Hussainashekara wajen shida da suka wuce donyanzu mun yi Hassana Da Hussainaashe ba wani abu ne sabo a wajenmuba.

Fim: Yawancin lafazinka kana sukarwa}o}i da raye-raye. Da alamar ba kagoyon bayan wa}a a fim.

Bala: Ba na jin akwai wata al�ummaa duniya da ba ta wa}a, sai dai yaddaake aiwatar da ita ya bambanta dagaal�umma zuwa al�umma. Saboda hakain har za a yi wa}a da raye-raye a fimdaidai da al�ada ko addini, ai ba waniabu ne maras kyau ba.

Fim: Kana kushe finafinai kamarbabu wani mai kyau. A ra�ayinkawa]anne finafinai ne suka fi burge ka?

Bala: Mu}addari, Al�ajabi,Tawakkali, Alheri, Akasi, Gashin {uma.

Fim: Wane kamfanin fim ne ya fiburge ka?

Fim: �Mandawari Enterprises.�Fim: Menene ke kawo cikas a kan

ha]in kan furodusoshi?Bala: Ba na mantawa, shekarun baya

da suka wuce wasu abokaina produc-ers da directors suna zargina a kan nadaina zuwa taro na producers. Da na jihaka sai na yi shiru na }yale su. Toamma a yau su ma sai ga shi ba sa zuwa.Na san kuma yanzu sun hangi abin dana hanga. Bari in ]an ba ka tarihin ha]inkanmu ka ji don ka san cewa rashinha]in kai kamar a jininmu yake.

A shekarar 1993, lokacin finafinanHausa ba su yi yawa, ba an sha kirantaro don kafa }ungiya ta masu fim ammaabin ya ci tura. Daga baya dai suAbdulkarim suka yi nasarar kafa wata}ungiya ta �Kano State Guild Associa-tion� wacce ta ware ~angare-~angare na}warewar harkar fim. An fara yin taronne a Gidan Murtala an kuma samijama�a. Abin mamaki, bayan kamar tarona uku, sai mutane suka fara ja da baya.Dalili kuwa shi ne tun da mun ga abinba watar harkar samu ce ba nan da nansai kowa ya watse. Da ma mu abin daba mu yarda da shi ba shi ne musadaukar da kai mu tsaya mu bauta waabu don amfanin kanmu a gaba.

Ana nan tafiya ta yi tafiya, }ungiyar�Filmmakers� tana rawa sai maganarcensorship (zuwa tace fim ) na Abuja tataso, suka yi ba razanar za su kame dukwanda bai je ya yi censoring ba, duk dacewa finafinai sun da]e a kasuwa.Hankalin producers da �yan kasuwa yatashi. Nan da nan aka kirawo taro nafurodusoshi, aka cika; wa]anda ma basu zuwa suka fara zuwa taron. A nanmuka fahimci cewa lallai in ba mu ha]akai ba, to za su zo su yi ta kama mu.Nan da nan ba don Allah ba aka ha]akai har aka tara ku]a]e aka ba wani yakai Abuja! Bayan an gama da harkarcensor na Abuja sai aka fara ragehalartar taron. A nan finafinai suka }arayawa a kasuwa. A cikin rashin ha}urida son kai sai ka ga wani ma bai farafita shooting ba amma sai ya bi layinfitar da finafinai. Da mu ka ga dai ba zamu iya ha}uri ba sai mukai ta yin }orafihar ma muka yi nasara layin ya rugujemuka ci gaba da sakin fim ba tsari. Asakamakon irin wannan cunkusofinafinai suka sha kashi a kasuwa,darajarsu a idon �yan kallo ta ragu.

A shekarar 1998 directors muka lashitakobi don farfa]o da �Guild of Direc-tors, Kano State.� Aka fara mitin aTumbin Giwa duk Jumma�a, aka tsaraabubuwa masu kyau da shawarwari.Amma abin takaici }ungiyar ba ta kaiwata uku a raye ba!

{ungiyar �Artistes Council� ma tadanno don kare ha}}in ]an wasa, ammaa zancen da nake maka yanzu }ungiyarta fi wanzuwa a takarda a kan zahiri.

FIM, MAYU 200150

Daga ASHAFA MURNAI BARKIYA

koyarwa yana yaro, ya nuna irin yaddaya yi irin koyawarsa yana makarantarfiramare a Durumin Iya lokacin mulkinSardauna.

�Ranar hutu akan tara mu domin muyi wa sauran abokanmu wasan}waikwayo na jawo hankalinsu dagashashancewa lokacin hutu. To ni nakanfito ne a matsayin mace!� A nan nemalamin ya ~arke da dariya kuma ya}ara da cewa, �Wallahi tun dagagidanmu nakan ]auro zane, in shafahoda fankeke, in kuma ]aura ]ankwali.To ka san lokacin ba a fara sa mata cikinwasan kwaikwayo ba. To idan na yikwaliyar nan kuwa, sai �yan kallo subiyo ni kamar }udaje.�

Duk mai kallon finafinan Hausa daiya san Malama Haruna yana fitowa nea matsayin uba in ban da jefi-jefi kamaririn su fim ]in Wasiyya inda ya fito amatsayin boka. Ha}i}a Haruna Aliyuya ajiye tarihi guda uku a cikin duniyar

Bagaja, fim ]in Hajiya Zayya [antata,wanda Awwalu Mashall ne darakta.Cikin fim ]in, Malam Haruna ya fito amijin mace biyu, Bora da Mowa (watauHajjo da kuma Rabi Sufi). Duk wandaya kalli wannan fim kuwa ya ga irinkaran tsanar da Haruna ya ]ora wa RabiSufi tare da ]iyarta (A�isha �Yar Fulani).Ya kuma nuna soyayya a wurin Hajjoda ]iyarta Hauwa Ali Dodo.

Abin tarihin da ya yi na biyu kuwa,shi ne Malam Haruna ya yi abin al�ajabia cikin fim ]in Haka Allah Ya So 1&2.Ba duk �yan kallo suka san TijjaniHaruna, wanda ya fito a matsayin ]an[an Magori ba. To wannan yaro daiHaruna Aliyu shi ne mahaifinsa. Ammasai ga shi abin mamaki a cikin fim ]in,Malam Haruna ya fito ya kasa Tijjaniauren yarinyar da ya da]e yana nema.�Wannan ai ba wani abin mamaki bane,� inji shi, a hirarsa da wakilinmu.�Da ni da Tijjani ai duk ilimantarwa ce

Abin da yasa nasanya ’yataa fimkwana 30kafin ta yiaure

wasan Hausawanda ko da bayanransa ba za a mantada abubuwan nanuku da shine yafara yin su ba.

Na farko dai,Malam Haruna nemutum (namiji) nafarko wanda ya farasamun kyautar�Thema� a fa]inArewacin }asarnan. Kyautar daitana damuhimmanci sosaia cikin finafinanLegas (karantayadda Thema ya zoArewa a shafi nagaba). A kankyautar da ya kar~akuwa ya bayyanacewa shi dai ban dakyautar har yanzuba a ba shi ko sisinkwabo ba. Da akatambaye shi yaddaaka yi har ya san anba shi kyautar,Haruna Aliyu ya ceshi dai ba Legas yaje ya kar~o ba. �Anan Kano akakawo min kyautarna je na kar~a aofishin IbrahimMandawari�.

Fim ]in da yajanyo wa Malamwannan kyauta daishi ne Kogin

– Malam Haruna Aliyu

ALAM HarunaAliyu. Sunansakenan ba a cikingari ba ko cikin

duniyar masu finafinan Hausa. Can awurin aikinsa ma, wannan la}abi na�Malam� ya fitar da Haruna Aliyu dagaduk wani mai irin sunansa. Wannan neya sa wakilinmu ya sha wahalar yinkatari da malamin a cikin BabbarKwalejin Koyon Aikin Malanta taTarayya (FCE) da ke Kano inda a canne yake a matsayin mai taimakawa namusamman a wurin jami�i mai kula da~angaren masu digiri na farko (�Co-ordinator, Undergraduate�). Sai dai shiMalam Haruna ya nuna wa wakilinnamu cewa ba shi ka]ai ne malam ba.Lokacin da hira ta yi zafi inda malaminya ri}a fayyace rayuwarsa wadda masukallon finafinansa ba su sani ba, yatsaya tsayin daka cewa �Ai duk wanimai yin wasan fim, babba da yaro,malami ne sai dai idan bai son ya nunamalantarsa.�

Lallai Haruna Aliyu da gaske yakeyi domin shi tun yana yaro }arami yafara malanta, inda yake koya wa mutanedarasu. Sai dai ba Al}ur�ani da tawadada allo ya ]auka ba. Shi darasin da yafara koyawa wani sabon salo ne � waikiran salla da usur. Lokacin da zai nunawa wakilinmu irin darasin da yake

Malam Haruna Aliyu yana rike da kambinsa na kyautar‘Thema Award’

JAN GWARZO

FIM, MAYU 2001

muke yi wa jama�a.�Wani abin tarihin da mamaki da shi

wannan malami ya yi kuma shi neyadda ya ]auko �yarsa ta cikinsa ya kaita ta shiga wasan fim bayan an sa matarana, saura kwana talatin a ]aura mataaure. Kuma suka fito cikin fim ]aya dashi mahaifin nata. Wannan klo ita ceMaryam Haruna, jarumar shirin Haya}i.Wannan yarinya dai ba ta ta~a wasanfim ba amma da rana tsaka sai ya ]aukota ya kai ta inda ta shiga fim ]in.

Malam ya shaida wa wakilinmucewa, �Na yi mata haka ne domin itama ta ]ana kuma ta san cewa ubantayana da sana�a mai kyau ba abin }i ba.�

An da]e ana ganin Haruna Aliyu afinafinan bidiyo, domin tun a shekarar1993 ya fara fitowa. A cikin fim ]inSumbu}a, shi ne ya fito a matsayin ubanyaron da Aljana ke so. Ya kuma fitocikin Daskin Dari]i, Kainuwa, Ki YardaDa Ni, Marainiya, Haka Allah Ya So,Linzami Da Wuta, Wasiyya, da kumawasu da dama.

Amma fa ba a cikin 1993 ne aka farakallon wasansa ba. Bayan ya kammalakaratun sakandare ne a kwalejin dayanzu ake kira CAS da ke kan titin�Lagos Street,� dab da gidan sinima naEldorado, kano, sai Haruna ya shigakasuwanci. Daga bisani kuma sai ya ri}azuwa yana yin wasan kwaikwayo a NTAKano daga 1976 har zuwa 1982, indasuke gabatar da shirin [an Kurmi.Lokacin da aka bu]e gidan talbijin naCTV a Kano, sai Haruna Aliyu ya ri}a

JAN GWARZO

Daga IBRAHIM MANDAWARI

N I dai a iya sanina, wannankyauta dai ta zo nan Arewa inda

aka bai wa Malam Haruna Aliyu dakuma Hauwa Ali Dodo (Biba)sanadiyyar }o}arin da wani Bayarabeya yi. Bayaraben mai suna MistaRemi Onyekwene, yana sayar dakaset na wasan Hausa ne a Legasamma Allah da ikonsa shi sam ba yajin Hausa.

To da ya ga duk shekara ana yinwannan bikin ba da lambar cancantaamma ba a sanya finafinan Hausa dakuma �yan wasan Hausa, sai ya yishawarar ya cike fom guda uku. Nafarko dai ya cike fom na ~angarenmaza wanda ya rubuta sunan MalamHaruna Aliyu. Na biyu kuma yarubuta sunan Hauwa Ali Dodo a nanuku kuma sai ya rubuta wani fim.

Bayan su masu tantance cancantarkyautar suka yi nazarin rawar da sukataka a cikin shirin fa]akarwar da

muke yi sai suka ga ya dace su ba suwannan kyauta. Yadda aka yi harmuka san an bayar da kyautar kumashi ne wata rana ita Biba ta je Legasdomin amsa gayyatar }awance dawata mata mai }aunarta ta yi mata, saita sami labarin za a yi wannan bikinbayar da kyauta. A nan ta gano har daita cikin wa]anda za a bai wa dakuma Haruna Aliyu. Lokacin da akami}a wa Biba nata, sai ta ce itagaskiya ba za ta amsa ba tunda a}ar}ashin }ungiya take, sai dai a kaiwa Shehu Hassan Kano, ko kuma ni.

Wata rana kuwa, ina nan a ofis saiga Mista Remi Onyekwene ya takohar nan ofis ]ina ya kawo wa]annankyautuka. Ni kuwa na aika akakirawo manyan da suka ji~inciwannan sana�a tamu. Muka taru akakira �yan gidan talbijin na CTV da kenan Kano suka zo suka ]auki ]an}warya-}yaryan zaman kar~arkyautar daga shi Mista Remi.

Wannan shi ne abin da na sani.

Yadda Lambar Kyautar Thema Ta Zo Arewa

Tijjani Haruna Aliyu: barewa ba ta yingudu danta ya yi rarrafe

zuwa yana yin wasan. A CTV ne kumaya taka rawa sosai wajen gabatar dawani shiri da ya yi fice a wancan lokacin

mai suna Zaman Duniya.Malam Haruna ya nuna

takaicinsa kan yadda jama�a keyin ]ari-]ari ko kuma tsoronauren �yan wasa mata. Bayan yakwarara rantsuwa har sau uku, ya}ara da cewa, �Da yawa daga cikin�yan matan nan suna shaida mincewa suna so su yi aure.� Wata ma,inji Malam Haruna, �Cewa ta yida za ta sami miji, muddin ba shiwula}anta ta, to da sai ta nunamasa soyayyar da bai ta~a ganiba kai har a cikin wasan Hausa.� Akan wannan ne sai ya buga }irjincewa wanda duk ke son watayarinya da aure to ya biyo tahannunsa ya ga idan bai yi nasaraba. To �yan maza, ga fili ga maidoki!

Malamin dai ya ce ai shi idanbatun aure ne, to Maryam ana saurakwana talatin a ]aura mata aure,�sai aka yi ta yi min sallama waiana son ta, cikin masoyan kuwahar da manyan mutane da dama.�Ya }ara da cewa, �Amma da yakena riga na bayar da ita sai na ce bazan yi magana biyu ba. Haka akayi, na aurad da ita wurin talaka,]an�uwana.�

A }arshe ya }ara nanatawacewa, �Duk wanda zai aure su(�yan matan da ke fim), muna farin

A FIM ta watan gobeHira da fitacciyar ’yar wasa

ciki. A daina yi masu wani kallo daban.Harkar fim ba illa ba ce; sana�a ce,karantarwa ce, malanta ce.�

51

FIM, MAYU 200152

Daga SHAFI’U M. USMAN

{WARARREN ]anwasan kwaikwayonHausa na fiye da

shekaru 20, an fi sanin AlhajiHaruna [anjuma da la}abinMutuwa Dole a wasanSamanja. Tsohon furodusanwasannin kwaikwayo ne arediyo da talbijin na Kadunakuma shi ne tsohon darektanwasanni a Hukumar Al�adunGargajiya ta Jihar Kaduna. Furodusa mai zaman kansaa halin yanzu (bai ta~a shiryafim da ya kai kasuwa ba saina gwamnati), ya tattauna dawakilinmu a Kadunakwanan nan kan al�amuranfinafinan Hausa da akeshiryawa yanzu da kumamakomarsu a nan gaba.Cikin hirar, ya ta~o sassalarrashin ha]in kan da masuwasan kwaikwayo suke dashi tun asali da kumahanyoyin gyara. Kuma ya yitsokaci kan }alubalen da kegaban sabuwar }ungiyarfurodusoshin finafinanHausa da aka kafa a Katsinakwanan baya. Amma da farkoga abin da yake cewa: �Inayi wa Allah godiya da Ya yimani baiwar sanin ka]andaga cikin sirrin wasankwaikwayo. Nakan nuna wajama�a cewa ]an wasankwaikwayo ba wani dabanba ne cikin halitta. Kuma bawai gu~atacce ba ne da za ayi masa wani mugun fahimtana cewa shi mara kunya nekuma mara abin yi komakamancin wa]annan.Kuma a kullum nakan nunawa masu kallonmu cewa ]anwasan kwaikwayo tamkarmalami ne mai wa�azi domin

kuwa in ta kai ta kawo mayana iya hawa turmi ya ja ayaya fassara kan abin da Allah(SWT) da Manzonsa sukace.�

Da yake magana kanmatsayin �yan wasankwaikwayo a wannan }arnida muke ciki da kumamatsalolin da ke addabarsana�ar, Alhaji Haruna[anjuma ya ce, �Wasankwaikwayo tun asali kamaryadda muka ]an ]ebo da ]in,kuma har yanzu ana yi da mu(don mun san amfaninsa).Wannan hali da muka samukanmu a ciki na kawunanmua warwatse ya samo asali nedaga mu �yan wasan na zubinfarko. Don mun samu wahalada matsaloli na ha]akawunanmu domin musamar wa wannan sana�a

ba a wani ~angaren.|angaren kawai dagwamnati ta san darajarmushi ne bu}atarta na a fa]akarda jama�a kan wasumanufofinta ko in wata fitinata taso a ce a neme mu mu yiwa jama�a wasannin kwantarda hankali a gidajen rediyoda talbijin. Ka ga ashegwamnati ta san da mu, saidai kawai mu ne ba mu ]aukikanmu da muhimmanci ba.�

Da ya juya kan batunrashin ha]in kan �yan wasankwaikwayo, musamman naArewacin Nijeriya, MutuwaDole ya ci gaba yana cewa,�Ina daga cikin wa]andasuka sha yun}urin (ganin)�yan wasan kwaikwayo,musamman na Kaduna daKano tun a wancan zamani,mun ha]u a matsayin

tsintsiya ma]aurinki ]aya;domin in Kaduna da Kanosuka dun}ule kan wannansana�a, to, duk sauran jihohinArewa ba su da matsala.Mutanen Jos, su {ar}uzusuka yun}uro, Maiduguri itama ta haifar da �yan wasankwaikwayo suka ce su maha]in kai suke nema. Tafiyata soma tafiya har su Jaurodaga Gongola (Adamawa tayanzu) suka fito suka ce donme ba za mu ha]u ba? Ga�yan wasan Sakkwato dasauran ~angarori su ma sunsha yun}urin mu ha]u. Abuya faskara. Ka gani, tunda baka gyara gidanka ba, kanemo ma}wabci ya shigocikin al�amarinka? Babbarmatsalarmu a wannan sha�ani(ita ce:) wa]anda Allah Yashugabantar da su cikinsana�ar nan tun asali ba su]auki abin da gaske ba. Yaza ka ce yin }ungiya baal�adarmu ba ce, tunda tuncan baya akwai }ungiyar da�yan kulob-kulob a }asarHausa na al�amura daban-daban? Amma me ya sa ba asamu }ungiya ko kulob ta�yan wasan kwaikwayo bazalla tun can asali?

�In da akwai }ungiyar nantana da }a�idojinta, to ka gada ita ce za ta zama manajagora; in ka yi kazahukuncinka kaza. Yanzu daya kasance sana�ar tana daarmashi matasa sunashigowa cikin sana�ar adukkan falle uku na wasankwaikwayo, koda yakeakwai wa]anda suke ha]aduka uku su ka]ai. To ammada ]an wasan kwaikwayoyana da }ungiya mai }arfi,ba zai yiwu mai shirya wasa

gindin zamahar mu cigajiyar abin,gwamnati dasauran jama�asu ]auke mu damuhimmanci.Wannan ri}onsakainar kashida muka yi wasana�ar yasanya haryanzu aka kasasamun ha]inkai maiarmashi atsakanin �yanw a s a nk w i k w a y otsofaffi dakuma matasana yanzu. Donhaka ya sanyagwamnati ba ta]auke mu damuhimmanci

A yi hattara! Mu ma mun ta~a kafa }ungiyar �yan wasan Arewa

Alh. Haruna Danjuma

FIM, MAYU 2001 53

ya zo ya tarar da ]an wasazaune a tushen itace ya ce zomu je ka yi mani ba, ya ]antsingulo abin da zai ba shiya ba shi, ba wata }a�ida, shikuma ya tafi yana murna.�

To yaya za a yi don gyarawaccan ~araka da ta samoasali tun daga iyaye dakakanni a wannan harkar?{wararren ]an wasan ya yijawabi inda yake cewa, �Inda za a kafa wannan }ungiyata �yan wasa zalla na Arewako ta }asa baki ]aya, to babuyadda za a yi a tauye wa ]anwasa ha}}insa. Mun ta~ayun}urin kafa irin wannan}ungiyar da ta }unshi �yanwasan kwaikwayon rediyoda wasan talbijin da kuma�yan wasan fage na JiharKaduna da muke fatar tagame jihohin Arewa, harmuka samu kar~uwa wajenabokan sana�armu. Ammasakamakon rikicin da aka yia Kaduna sai ya kawo manacikas ]in da ya dakatar daharkokin wannan }ungiya. Ayadda muka so aiwatar dagagarumin aikin shi ne innan Kaduna mun kafu tareda za~a~~un shugabanni,Kano tana da nata, Katsina,Sakkwato da sauran jihohinArewa duk suna da nasu, toidan muka ga mun ci Arewa,sai mu yi taro na }asa a za~ishugabannin da za su ri}e}ungiyar ta jihohin Arewa.In aka kai ga wannan matsayika ga ba wani ]an Kudu dazai ce da shi ]an wasa zo muje ka yi mani wasankwaikwayo kai tsaye; dolesai ya bi ta hannun wannan}ungiyar da za ta kareha}}o}in shi Haruna kanaikin da zan yi masa. Kumadole shi Haruna ya yibiyayya ga dokokin}ungiyar ko a hukunta shi.Haka kuma a yayin irinwannan cu]anya tsakanin]an wasa da }ungiya, tilas}ungiya ta ri}a samun ]anushira (ku]in shiga) da za tasamu �yan ku]in tafiyar daharkokinta.�

Mutuwa Dole bai tsaya anan ba, don ya ci gaba yanacewa, �Wai me yake sanyama a ga ]an wasa yana gabada ]an�uwansa ]an wasa harana yin fa]a? In ba rashinsanin }a�ida ba da rashindokoki }ar}ashin }ungiya,

me ya kawo fa]a a tsakanin�yan wasa ya-su ya-su?Dalilin faruwar dukkan irinwa]annan abubuwan takaicishi ne ba mu san inda mukadosa ba; muna yi ma sana�arne ha]ama. Ita kuma wannansana�ar, sana�a ce da in za akwantar da hankalimarubucin wasa zai samuabin cewa, ]an wasankwaikwayo zai samu abin yi,kai kuwa mai ]aukar nauyinshirya wasa sai inda gudunkaya }are.�

Da yake amsa tambaya kancewa ba ya zato ko da an }afairin }ungiyar da yakemagana a kanta ba za ta yitasiri ba kasancewar tsofaffin�yan wasan irinsa ba sasha�awar cu]anya da matasaa wannan harka? AlhajiHaruna ya ce, �Ba ma bugun}irji muna fa]in mun fi kowaiyawa; sai ka haifi ]a ya zoya fi ka basira. In ta}amarkaiya-shege ne, sai ka kamarawar jiki da ganinsa; waniyaron don ka san ya fi ka iyatsiya.

�Amma muna cikin murnamuna godiya sana�ar nankullum }ara ci-gaba take yi,ba gudunta aka yi ba. Sai daiabin da muke so a gane (shine) duk abin da aka sanyamanya a ciki wa]anda sukasan makamar al�amarin nan,to zai fi armashi. Amma dukinda aka ce babu manya awata tafiya, to tafiyar nan bance ba za ta yiwu ba, amma zaa yi ta ne a ballare, zaman�yan marina � kowa da indaya sa gabansa. Amma in akadawo daga rakiyar girman kaida ha]ama, aka dawo dagarakiyar son zuciya akadun}ule aka ce za a yi tafiyarnan tare, to masu ha]amar damasu tunanin sun fi kowaiyawa sai sun dawo sunfahimci hanyar da suka]auka ta farko }urarriya ce.Ka ga a tsakanin sababbin�yan wasa da tsofaffin sunaburge juna. Haka kumatsohon darekta zai }aru dailimin sabon darekta kamaryadda shi ma sabon darektazai koyi wani zaunannenilimi na tsohon darektan fim.Don haka muddin akagauraye tsofaffin da matasa,sai hannun dama ya cu]a nahagu, shi ma na hagun sai yacu]a na dama.

�Wani abu muhimmi da yakamata a sani a nan shi nesabon ]an wasan kwaikwayoabin da ya fi sani shi nerayuwar zamani da raye-rayen Indiya da sauransu.Amma shi tsohon ]an wasashi ne yake da ilimi kanal�adunmu, shi ne yake datsabar harshen Hausa dakuma sanin tasirin da wasankwaikwayo yake yi garayuwar jama�a masukallonsa.

�Yanzu misali, dasababbin �yan wasan suke ta]aukar salon rawar Indiyasuna soyayya da shi har a kaiga yin aure, shin mu ba muda tamu al�adar ne ta yinsoyayya? Iyaye dakakanninmu ba su yi ba?Tun ana aure ango ya yi watabiyu bai ga amarya ba. Koana nufin �ya�ya dajikokinmu ba sa bu}atarsanin irin wa]annan? Koal�adar Amerika da ]a zai]auki bindiga ya dubi fuskarubansa ya ce, �Daddy kadame ni,� shi ne al�adawanda ake son �ya�yanmu sukoya? Ko kuwa al�adarmu takunya da kawaici ba al�adaba ce sai al�adar a yi rawa dawa}a tare da rungume juna afuranni tsakanin saurayi dabudurwa ita ce al�ada abin

koyi?�Da yake magana kan taron

da ya kafa }ungiyarfurodusoshin finafinanHausa da aka yi a Katsinakwanan baya, ya ce, �Ina yiwa sabuwar }ungiyar fataralheri. Sai dai inashawartarsu da duk abin daza su yi su tabbatar sun yitafiya tare da wa]anda sukasan makamar wannan sana�ain har suna son kwalliya tabiya ku]in sabulu. Manufataa nan ita }ungiyar nan tarubuta wa tsofaffin �yanwasan da masu shiryawasannin a tsakanin Kano daKaduna da Sakkwato da Josda sauran garuruwa domin ayi tafiyar nan tare da sumaimakon matasa zalla.Mun ta~a kafa irin wannan}ungiya ta fitattun �yanwasan kwaikwayo na jihohinArewa kwata, amma abintakaici a nan Kaduna akakafa, a nan Kaduna ta mutu,don ba ta je ko�ina ba.Saboda haka ita wannansabuwar }ungiya ina masufatan alheri kamar yadda nace da farko tare da ba sushawara kada su yarda su yiha]amar shugabanci. Inkuwa ba haka ba, ina tabbatarmaka cewar sun ]ebo wakansu aiki ja.�

Daga nan sai wasu gungun suka danno wai su �Filmpeak,�koda yake sun yi i}irarin cewa su suna cikin (}ungiyar)�Kano State Filmmakers ,� to amma ni ban ta~a ganin indaaka }ir}iri }ungiya a cikin }ungiya ba, sunanta dabanmanufofinta daban da na uwargijiyarta. In kuma sun cemanufofinsu duk ]aya ne, to menene dalilin }ir}iro wanisunan? Idan da kowane furodusa a lokacin ya rungumi�Filmpeak,� yaya za a yi da sunan �Filmmakers?� Tsarin waza mu bi? ID card na wa za mu yi? Idan har ci gaba da ha]inkai ake so me zai hana a ci gaba da amfani da �Filmmakers�?

Fim: Menene ya jawo rushewarta?Bala: Girman kai ne; kowa yana jin shi sarki ne. Kuma

sun yi kuskue wajen rage wa �yan wasa daraja. Su a wajensu]an wasa kamar wani lebura ne wanda dole sai ya kwantarda kansa a kan furodusa, hakan shi ma na ]aya da ga cikinmutuwar }ungiya shi ya sa za ka ga su suka fara }ungiyarsu,suka rusa ta, ba kowa daga waje.

Can na sake jin wata }ungiya wai ita kuma ta �yan wasamarasa gata wa]anda saboda ba sa yi wa producers fadanciaka yi watsi da su, su ma dai ban sake jin motsinsu ba.

Bisa ga jerin wa]annan }ungiyoyin idan muka dubiyawansu da kuma yadda babu wadda ta yi tasiri sai mu gacewa ha}i}a dole ha]in kai ya yi mana wahala. Kawunanmua rarabe suke, ba ma kafa }ungiya sai mun ga wani bala�i yataso, nan da nan sai ka ga himma!

Kwamacala ake yiDaga shafi na 49

FIM, MAYU 200154

Daga ASHAFA M. BARKIYA

A CIKIN fim ]in Zargeya fara fitowa wasan Hausa.Kuma sau ]aya ne tak aka nuno

shi, watau inda ya shammaci BashirBala (Ciroki) har ya sace masa ku]insallama daga aiki da aka ba shi.

Yayin da wannan satar da Ali Rabi�uAli, wanda aka fi sani da sunan �Daddy,�ya yi wa Ciroki ta talauta shi har ya yi}aura daga cikin gari ya koma }auye,shi kuwa �~arawon� daga nan sai yatsunduma cikin kogin duniyarfinafinan Hausa. Kuma tun bai da]eyana nin}aya ba Allah Ya ba shi sa�arfitowa a wani fim mai suna Haya}i.Wannan ya nuna cewa wannan yaro ]anruwa, ne ba wai mai nitson ri}e hanciba.

Ali dai yaro ne wanda bai kai shekaru21 ba. Bai da]e da fara fitowa a fim badomin sai bayan mutuwar babansa acikin 1999 ya fara. A cikin Haya}i dakuma Rabo ka]ai ya fito a matsayin

haifi mahaifiyata,� inji Daddy a hirarsada mujallar Fim. Ya yi sakandare aG.S.S. Jakara da kuma �Rumfa College�inda ya kammala a cikin 1996. To Daddy yaya aka yi har ka shigaharkar wasan fim? Sai ya ce: �Bayan nagama sakandare, Hukumar Fagge ta]auke ni aiki a fannin lafiya cikin 1997,kuma har yanzu ina wannan aiki. Tocikin 1999 sai na ha]u da wani mai sunairin nawa, watau �Daddy,� lokacin kumaina sana�ar ]aukar hoto. Ina zaune

jarumi; sauranfinafinai irin suZarge, Lizami DaWuta, Mujadala,Tallafi, SaninNagari, Mujadala,da Haka Allah Ya Soduk akwai shi aciki. Sai dai duk bashi ne tauraronsuba.

Daddy ya farakaratun firamare agarin Zakirai na{aramar HukumarGabasawa cikinJihar Kano, yakammala �DalaSpecial PrimarySchool,� Kano. Awancan lokacinkakansa neHakimin Gabasawakuma shi ne yakeri}e da shi. �AlhajiMustapha Yusufwanda a yanzu shine Hakimi RiminGado kuma Sa�inKano, shi ne ya

Abin da ya saba zan ri}e

hannun yarinyaba a fim �

Ali Rabi’u Ali...

FIM, MAYU 2001 55

wurin wani mai shayi sai na ji an kira sunana, �Daddy!� sai na gawancan ya amsa.�

To daga nan ne, inji Ali, suka saba da wancan Daddy na cikinfim ]in Kara Da Kiyashi �har ya yi }o}arin ha]a ni da Iyan-Tama amma Allah bai yi ba.� A }arshe dai sai Daddy ya yankeshawarar shiga �Dala Traditional Drama�; daga can kuma sai yakai kansa kamfanin �Sarauniya Film Production.� A Sarauniyane ya sha}u da darakta Aminu Mohammed Sabo har ya farasaka shi a cikin Zarge, fim ]in farko da shi Daddy ya fara fitowa. Amma Haya}i ne ya fito da shi har aka san shi. Rawar da yataka a cikin fim ]in ta ba masu kallo da dama mamaki. Wannankuwa ta kai ga yaron ya fara samun ]imbin masoya a cikin masukallo daga garuruwa daban-daban. Irin wa]annan masoya sunri}a yi masa takakkiya har gida don nuna ~acin ransu kan irinhalayyar da yake fitowa da ita a cikin finafinai da ba shi nejarumi ba. Wa]annan masoya ba su son ]an lelen nasu ya ri}afitowa a sigar mai mugun hali.

SUNA: A�shatu Mohammed BatureSUNAN RANA: AtineShekaru: 25MAHAIFA: KadunaMATSAYIN KARATU: Satifiket (ISS, Bauchi).AURE: Da niyya!WASU FINAFINAI DA KIKA FITO CIKINSU DASUNAN DA KIKA FITO DA SHI: Mani (rowa);Zamani (A�sha); Guza ( )(Sallama);Auri Saki (Nura); Uwa Mai BadaMama (Lauya).WA[ANDA KA FI SO: Dukkansu.WA[ANDA KA TSANA: Babu.KAYAN DA KA FI SON SAWA: Kayan da aka

yarda Musulmi ya sa.�YAN WASAN DA KA FI SO: Kowa da kowa.YANAYIN DA KA FI SO: Sanyi.ABIN DA KA FI SON A YI MAKA KYAUTA DASHI: Turare.HALAYEN DA KA FI SO GA Mace: Kunya da addini.KA TA|A HA[UWA DA MAI IRIN WANNANHALIN?: {warai kuwa.INDA KA FI SO KA ZIYARTA: Kabarin Manzo.ABIN DA KA FI SO KA KARANTA: Al}ur�ani.ABIN DA BA KA SO: Girman kai da wula}anci.ABIN DA BA KA SO A YI MAKA A CIKINJAMA�A: Muzantawa da }arya.KA IYA MOTA?: A�a.KAYAN LAMBU: Kowanne.ABIN DA KAKE SO KA ZAMA: Jarumi.Mun maimaita wannan filin saboda kuskuren da akasamu a watan jiya. A gafarce mu. � Edita

MU S AN ’Y AN WASA

A’ishatu Mohammed Bature

Kainuwa

Daddy, wane irin mugun hali ne ba su son kana fitowa da shi?Tambayar da Fim ta yi masa kenan. Shi kuwa ya ba da misali dacewa: �Ai ka ga a cikin Linzami Da Wuta na fito a matsayinmugun aboki kuma }aton }auye maras tunani, sai na yi ta zugaNura yana yin abin da ba daidai ba. Kuma ka ga a cikin Mujadalana fito a matsayin ]an makaranta maras kirki mai jin haushin]alibai �yan }asa da shi.� Ganin cewa Ali Rabi�u ya fara yin fim ne bayan rasuwarmahaifinsa, an tambaye shi ko mahaifiyarsa ta nuna damuwaganin cewa ]an nata ya saki akalar sarauta ya kama wasan fim?Shi kuwa gogan sai ya shaida wa mujallar nan cewa,�Maihaifiyata ba ta nuna damuwa ba; ta ji da]i da yakefa]akarwa nake yi. Amma fa sai da ta kafa min shara]i. Nasihace ta yi min, ta ce, �Daddy, ka ga dai kai ne babba a gidan nan.Saboda haka don Allah ni dai ban yarda a nuno ka kana ri}e dahannun wata yarinya ba.�� Ali ya ri}e wannan nasiha tamkarmakaho da sanda. A }arshen tattaunawarmu da shi, ]an wasan ya ro}i masoyansada su yi ha}uri domin ya ]auki aniyar faranta masu rai. Wannankuwa abin da kamar wuya, musamman idan suka kalli wanisabon fim ]in Tallafi, babu ko tantama masoyansa ba za su iyajure kallon irin zagin da Ibro ke wa Daddy a cikin fim ]in ba.

Daddy...

FIM, MAYU 2001 71

DA wuya ka sami �yar wasa mai sa�arBalaraba Muhammad. Duka-duka �yanwatanni ka]an ta yi a fagen shirin fim,amma ta zama abar so ga yawancinfurodusoshi da daraktoci da ke shiryafinafinai a Kano. Ba a banza ba, dominwannan yarinya �yar shekara 19tsaleliya ce, son kowa }in wanda baisamu ba, kuma uwa-uba ta iya wasa.Kowa yana so a gan shi da Balaraba. Afim ]in Barazana ta fara fitowa amatsayin }anwar Sani Musa Mai Iska,inda ta fito sau ]aya kacal. Daga nan tafito a Tawakkali 2 a matsayin budurwarAli Nuhu da wani sabon fim da bai fitoba, wato Maryam, inda ita ce majarumarsa. Tun daga nan ake wasosonBalaraba. Ga alama, idan ta tsaremutuncinta a fagen shirin fim, kuma tari}a koyon darussa daga kurakuran dawasu magabatanta suka tafka ko suketafkawa, to za a da]e ana damawa daita. A da]e ana yi sai gaskiya.Wakilinmu KALLAMU SHU�AIBU yasadu da sabuwar jarumar don jin indata dosa:

Fim: Balaraba bari mu fara da sanintarihinki.

Balaraba: Rayuwata? Ni dai �yarKaduna ce. A Kaduna aka haife ni a

wasan kwaikwayo da wuri haka?Balaraba:Ba wani abu ba ne ya sa na

shiga harkar fim ba, kuma ba wani abuba ne na rasa har na taso daga Kadunana zo nan Kano ba, ka ga ne? Ina jinda]i bakin gwargwa]o a hannuniyayena. Kuma ina da gatana fiye dayadda kowa ke zato. Ni dai tun dagakan Wasila da Al�ajibi da dai sauranmakamantan finafinan nan da na faragani sai na ji hankalina ya kwanta inaso, don na ga yadda suke fahimtar dajama�a; ni ma shi ne na ga ina dasha�awar in yi wasan Hausa.

Fim: Yanzu wasan kwaikwayo kawaine ya kawo ki nan Kano kenan?

Balaraba: Wasan kwaikwayo? Da mani tun can ina zuwa nan Kano wurin�yan�uwana da ke zaune a Unguwa Uku.Amma dai yanzu ni ina zaune ne a GoronDutse wurin Bala Makosa.

Fim: Bala Makosa?Balaraba: E. Ai Bala Makosa mun

ha]a dangantaka da shi ta wajen kakata.Yana da mata har da yara.

Fim: A gidansa kike zaune?Balaraba: E, gidansa nake zaune, ka

gane ko? Abin da ya sa kenan: nisha�awa ta kawo ni. Insha Allahu ba dada]ewa ba zan bar harkar. Da ma ganinyadda suke fa]akarwa ne ya sa ni ma

TA SHIGO DA {AFAR DAMA

s h e k a r a r1981, kumana yik a r a t u nfiramare a� T u d u nWada Pri-m a r yS c h o o l �kuma na yi�Day Sec-ondary� taRigacukun,sai kuma nak o m amakarantarj e - k i - k i -

Balaraba Mohammed

na yi sha�awar in zo in ]an fa]akar dajama�a.

Fim: Menene ra�ayin iyayenkidangane da wannan hukunci da kikayanke na fara wasan kwaikwayo?

Balaraba: Lokacin da zan taho sai dana je wurin iyayena na same su mukayi shawara da su, na ce masu, �Baba,Umma, ina so in fara yin wasankwaikwayo domin raina ya biya.�Babana ya ce min, �Tun da kina so shikenan; abin da kike so shi nake so.Kuma a kama kai!� Sai suka ha]a ni daBala Makosa da Idris [anzariya.

Fim: Kina da yayye?Balaraba: E, ina da yayye.Fim: Su menene ra�ayinsu?Balaraba: Su ma ra�ayinsu kenan,

suka ce in kama kaina. Kame kai shi ne(alheri) wurin �ya mace. Idan tawula}anta kanta a }arshe ba za ta ga dakyau ba. Shi ya sanya ni nake binmaganar iyayena, kuma insha Allahuba zan yi kuskure ba.

Fim: Wa]anne finafinai kika yi?Balaraba: Akwai fim ]in [anzariya

da na yi, sunansa Maryam. Kuma nafito a Tawakkali 2 a matsayin budurwarAli Nuhu; ka san waccan yarinyar tarasu. To sai na fito a matsayin budurwarAli Nuhu; ya ma kusan fitowa fim ]in.Yanzu kuma akwai wani fim inda ni ceyarinyar fim ]in, har mun yi wa}a ammani ban san sunan da za su sa wa fim ]inba. A Sokoto ma na yi wani, Awwalu[angata ne jarumin fim ]in.

Fim: Ga shi cikin ]an }an}anenlokaci kin sami kar~uwa cikin wannanharka.Akwai zargin da akan yi cewawasu furodusoshin sukan nemi �yanmata na cikin wasan kwaikwayo kafinsu ba su rawar da za su taka. To kin ta~afuskantar irin wannan?

Balaraba: Ni gaskiya ba zan cefurodusoshi suna yin haka ba kafin suba mu wani role domin ni babu wandaya ta~a yi min. Kuma idan har na ce anyi min to na yi masu sharri. Kuma banta~a ganin wata ta kusa da ni da aka yimata haka ba don idan na ce e, to na yi

dawo ta Kawo.Fim: A wace

shekara kika gamasakandare?

Balaraba: Nagama a 2000.Kuma }arshenkaratuna kenan.Amma in Allah Yayarda zan ci gaba.

Fim: Ga shi keyarinya ce }arama.Me ya sa kikayanke shawararshiga harkar

FIM, MAYU 200172

masu sharri, gaskiya.Fim: Ga shi ke yarinya ce kyakkyawa.

Kin ta~a yin da-na-sani ganin cewawasu na duban �yan fim a matsayinmarasa kamun kai?

Balaraba: {warai, don gaskiyawa]ansu na yi mana kallon karuwai.Ka ga ni tun da na zo ba zan ce maka gayarinyar da take zuwa iskanci ba. Niabin da ke ~ata min rai (shi ne) da suke~ata wa �yan fim suna. Mutane ba sugane ba: su dai wa]anda ke yin fim aifa]akarwa suke yi, amma za ka ga anazaginsu ana ce masu karuwai. Kumawa]anda ba su gane ba masu zagin �yanmatan fim, Allah Ya ganar da su! Donni dai na duba harkar nan ba wani abuba ne a cikinta illa fa]akarwa wa]andake zagin mazansu idan suka ga fim sunadainawa. Wa]anda ke cutar kishiyaidan suka ga fim suna dainawa.Budurwa idan tana harkar banza in taga fim tana dainawa, ka gane ko? Maigida idan yana cutar matarsa in ya gafim yana dainawa. To amma sai a ri}akiran masu fim �yan iska? Ai ka ga basu kyauta ba.

Fim: Wani dalilin da ya sa ake zaginnaku shi ne don an ga kuna yin kishiyarabin da kuke koyarwa musammanwajen irin suturar da kuke sanyawa.

Balaraba: Gaskiya ka ga yawanciduk yarinyar da take harkar fim � harma wadda ba ta yin fim, ko wace ce �halayenta daban-daban ne, ka gane ko?Ni dai ban ga halin da suke na iskanciba.

Fim: Samari nawa gare ki?Balaraba: (dariya) A ina? A film in-

dustry? Ni ba ni da saurayi a film In-dustry, kuma duk wanda ya ce shi nesaurayina ko ina da saurayi a film in-dustry, ya yi min }arya.

Fim: Ba ki ga wanda ya yi maki ba?Balaraba: Ai ni ba ni da shi; ko dai

zan yi kila sai zuwa gaba. Amma yanzuba ni da lokacin da zan tsaya in yi wanisaurayi.

Fim: Menene dalilinki?Balaraba: A�a hakanan. Ai ka san

komai ]an ra�ayi ne, ko? Komai ]anra�ayi ne. Ban sani ba ko zuwa gaba.

Fim: To a wajen industry fa?Balaraba: Ai ni tun da na zo nan

mutane da yawa sun nuna suna sona,amma ni ban cika tsayawa da wannanda wancan ba; ba na haka.

Fim: Watau babu wanda kika ajiyetsayayye?

Balaraba: Ka san ba zan rasa ba. Kasan ni �ya mace ce!

Fim: Maganar aure fa, ko akwainiyya?

Balaraba: Insha Allahu idan lokacinya zo ka san duk lokacin da Allah Yakawo, to ina zaune zan ji kawai aurezan yi. Ai shi aure kamar ha~o ne. Kumaai yanzu duk lalube ake cikin duhu, ka

gane? In na ce maka ga wanda zan aura,na yi maka }arya.

Fim: A lalubenki wane iri kike so kilalubo?

Balaraba: Mai hankali, wanda yakeda tunani, kuma mai tsabta, kumamakarancin Al}ur�ani da na boko. Shinake ro}o Ubangiji Allah Ya ba ni.

Fim: Wane irin buri kike so kicimmawa cikin wannan sana�a?

Balaraba: Wane irin buri kuwa? Nidai burina shi ne in fita cikin industrylafiya muna harkar arziki da mutane,ba in fita ana �uwaki-ubanki� ba.

Fim: Wani abu da da zai ba mutanemamaki shi ne kin ce dalilin ganinWasila ne ya sa kika shiga harkar fim.To Wasila dai a Kaduna aka yi shi. Meya sa ba ki tsaya kika yi wasankwakwayon a Kaduna ba, sai kika zonan Kano?

Balaraba: Ni a Kaduna dai na san(Yakubu) Lere ne. To in ban da kwanannan ban san cewa Lere ya bu]e ofis aKaduna ba. Kuma mukan ha]u da shimu gaisa amma ban san cewa mai Wasilayana Kaduna ba. A yanzu haka in za kayanka ni ban san ofishin Lere ba aKaduna, wallahi. Ka ga mafi sau}i shine in zo nan.

Fim: Wane fim ne kike ganin kin fishan waya cikinsa kuma wane ya fi baki sha�awa a cikin finafinan da kika yi?

Balaraba: Gaskiya ka ga cikinTawakkali ban sha wahala ba kuma yaburge ni. Kuma fim ]in Maryam bai fitoba amma ya burge ni.

Fim: Yanzu duk irin rawar da aka baki cikin wasan kwaikwayo za ki iyatakawa?

Balaraba: In Allah Ya yarda zan iya,in dai ba mugun acting ba ne wanda

zai sa a zage ni cikin jama�a.Fim: Za ki iya yarda ki fito a matsayin

kwartuwa?Balaraba: Ba zan iya ba.Fim: Amma ga shi ai kin ce

fa]akarwa kuke yi; a matsayinki na maifa]akarwa, tunda ba da gaske ba ne, mezai sa ki }iya?

Balaraba: Ai ka ga duk sigar damutum zai fito aikin fim sai an fa]amasa idan ya ga ya kwanta masa a rai.Yanzu ai ka ga Wasila fa]akarwa takeyi: duk wadda ke neman kwarto a ]akiidan ta ga yadda aka yi fim ]in Wasilaza ta daina ko kuma ta ji tsoron yi, tanakakkame jiki don kada maigida yashigo. Ka ga na kalli Wasila; yaddaWasila da Ali Nuhu suka yi ya burge ni.

Fim: Da wane jarumi kika fi so a ha]aki wasa?

Balarba: Ni dai kowanne, tunda shirinfim ne za mu yi ba wai cewa aka yi inmun gama dole sai na bi shi ba ne. Niba ni za~e; duk wanda aka ha]a ni dashi zan saki jikina.

Fim: Kina ganin ku]in da akebiyanku ya yi daidai da wahalar dakuke sha wurin shirya fim?

Balaraba: Ai ba don ku]i nake yinfim ba, sai don in fa]akar da jama�a.

Fim: Ya zuwa yanzu ko an fara yimaki wa]ansu tsegunguma?

Balaraba: A�a, ni babu wani tsegumida ake yi game da ni.

Fim: Me kika fi so a ba ki kyauta?Balaraba: Ni duk wanda ya ba ni

kyautar turare, to ya gama min komai aduniya kuma ba zan ta~a mantawa dashi ba!

Fim: Me kika tsana a rayuwarki?Balaraba: Munafinci da gulma. Shi

ya sa muke yin fim don masu yi su bari.

Balaraba tare da Musbahu M. Ahmad a cikin shirin Dawayya

FIM, MAYU 200162

abu kwatankwacin wannan ba, illatsabar iya rawa tsagwaronta, rawar kumata shafi har da irin ta }asar Indiya. Kowadai ya san Karishma Kapoor ta Indiya,to ya san ta iya rawa.

A cikin garin Jos da kewaye an fisanin Fatima S. Abubakar da Karishma.Takunta ka]ai ya isa ya sa ka san}afafunta sun iya taka rawa domintamkar akwai sifirin a cikinsu. Idan tafara rawa, sai ka ga jikinta kamar sambabu }ashi ko sili ]aya a ciki. Babumamaki, saboda wa]annan dalilan saiSani Mu�azu, mai kamfanin shiryaka]e-ka]e na Lenscope Media da keJos, da ya }yallara idonsa a kanta dashi da sauran ma�aikatansa suka zartarda hukuncin ]aukarta aiki a kamfanina matsayin �yar rawa kuma a matsayinmai koyar da rawa ta kamfanin. Sai daikuma har yanzu ba ta zauna da su suntantance ba, tana waswasin ko ta kar~iaikin ko kuma ta bari saboda tanagudun ko wanda take da niyyar aura,wanda wani sananne ne a fagenwasannin fim na bidiyo a yanzu, ba zaiyarda ba.

Ya zuwa yanzu ma, ta fito a wasufinafinai wa]anda za su fara fitowakasuwa kwanan nan, cikinsu har daGirgizar {asa, fim ]in da a da sunansaDarasi. Ana jin fitowarsu za ta}addamar da Fati a cikin da�irar taurarinda kowa ke so. Kowa ya }osa ya gani.

A hirarsu da wakilinmu a Jos, yatambayi Fatima S. Abubakar yadda takeganin kamar yadda wa]ansu mutanesuke cewa bai kamata �yan mata matasairinta su ci gaba da yin finafinan ba.Fati ta yi murmushi ta amsa: �E, toakwai jama�ar da suke ganin hakan, harwa]ansu ma na cewa �yan iska ne,wa]ansu ma wai ba a gidan iyayensusuke ba. Amma kuma a idon jama�a dukwata mace da ta isa mace ce to fa a �yariska take a idanun mutane. Ni kuma aganina wallahi wannan finafinan da�yan matan suke ba aibu ba ne, sunataimakon al�umma ne, gyara al�ummasuke yi, shi ne aikinsu, fa]akarwa suke

yi. Shi wanda ka ilimantar ai ya amfanada kai tunda zai ga wani mummunanaiki da ka nuna masa cewa ba shi dakyau � kuma ma mai yiwuwa yanaaikatawa � sai ya daina. Ai ka ga wa�azika yi mashi. Saboda haka ni ban gaaibunshi ba.�

A ganin Fatima, duk wata �ya maceda take sha�awar ta yi fim tana iya zuwata yi. Shara]inta shi ne, �Amma fa saida yardar iyayenta; idan har ba su yardab a, to, sai ta ha}ura. Kada fa ta damuko iyayenta su damu da cewa da ake yimasu shirya finafinai �yan iska ne. Indai har ta san zuciyarta a wanke take, taje ta yi ta dawo gidan iyayenta.�

Wato dai, Karishmar Jos tana dagacikin masu ra�ayin a daina kiran masushirin fim �yan wasa, sai fa]akarwa.Dalilinta shi ne ilahirin finafinan daake yi ]in nan babu na banza. Fim ]inHausa, a cewarta, �yana hani damummunan aiki kuma yana koyi dakyakkyawan aiki. To meye dalilin dazai sa a ce �yan wasa? Ai sai daifa]akarwa!�

Mun tambayi Fati ko akwai watashawara ta musamman da take son taba iyaye dangane da bari ko hani ga�ya�yansu mata su yi harka fim. Sai taamsa: �Na san babu iyayen da za su so�ya�yansu su lalace. Saboda haka kuwasu iyaye mata su ne da tarbiyya; idanhar �ya mace na da sha�awar yin fim, in

daga gida kenan ta fara, ba a gun shirinfim ba. �Domin in ka ji ana ce wa wance�yar iska, to tun usulinta da ma �yar iskace; babu ta inda za a ce don an zo yinfim ga abin da za a ba ki ki yi a biya kiki tafi, ta yaya za a yi a ce an lalata ki?Sai dai idan da ma daga gidanku kikazo da iskancin!� inji Fatima.

Gwanar rawar ba ta tsaya a nan ba. Taba da wata }warya-}waryar shawara. �Akullu yaumin ya kamata mutane sudinga lura da cewa ana yi wa mutumshaidar da ba nashi ne ba wani lokaci;kakan }era allura a ce ka }era garma.Jama�a, a dinga lura da irin wa]annanal�amari: harkar ba ta ~ata mutum saidai kai kanka ta gyara ka. Ka ga ko damutum ya shigo harkar da iskanci idanaka ba shi matsayin ]an iska ya buga afim idan ya ga makomarsa a cikin fim]in sai ka ga ya dawo ya yi nazari yatabbatar wa da kansa abin ba kyau yacanza. Ko kuma ka ga mutum ya dainamummunan hali a waje idan har yanada shi sabod idan ya je aikatawar ko�inaya je an san shi, ba ~oyo zai yi basaboda an riga an san fuskarshi, sai kaga in ya je aikatawar kafin ya aikatawanda ya san shi a cikin fim ya zo wurinyana cewa, �Ah, Wane?� sai ka ga ya jikunyar aikatawar ya fasa. Har ma sai kaga ya daina halayyar mara kyau ga baki]aya.�

[an iska ai ba ya fa]akarwa– cewar Fatima S. Abubakar

Daga SANI MUHAMMED SANI

A wani abu ba ne yasa ake kirantaKarishma wanda za kaiya danganta shi dakyau ko tsabar iyawasa ko kuma wani

Fatima S. Abubakar

har ita uwa ta san �yar na da lalata daiskanci, to ta hana ta. Kar a yi wani~oye-~oye; kar idan ta fara shirin fim]in a ce daga nan ta fara. Amma idanhar yarinyar natsattsiya ce, sai ta cigaba, domin masu shirya finafinanba �yan banzan yara suke so ba. Idan�yan iska suke nema, ba ga su a garisuna ta yawo ba inda da sun taya zaa rugo da gudu a zo a yi? Ammazamani ya riga ya canja, masumutunci ake nema yanzu, kamilallu,domin su zama masu fa]akarwa. [aniska ai ba ya fa]akarwa. Saboda hakaina ro}on iyayenmu kada su bi ta ji-ta-ji-tar mutane su ce za su hana�ya�yansu shirin fim. Kuma ai duklokacin da ta samu miji za ta iyadakatar da shirin ta yi aurenta.�

A ta}aice, Fatima tana nufin idanhar mace ta kasance �yar iska ce, to

FIM, MAYU 2001

Za su gabatar da kwas mai zurfi kan shirin wasan Hausa (�An IntensiveCourse on Acting�) mai suna

ACTING FOR THE SCREEN

Za a gudanar da kwas ]in a Kano da Kaduna.

Wannan kwas, wadda za ta samu tallafi daga }wararru a fannin shirin finafinai, za ta kankamane a wa]annan ranakun:

A Kano: Ranar 30 ga watan Mayu, 2001A Kaduna: Ranar 4 ga watan Yuni, 2001

Za a samu takardun cikawa don samun halarta ta hannun:

(a) Cibiyar Nazarin Shirya Finafinai ta {asa (NFI), Jos(b) Lenscope Media (ko Jos ko Kano)(C) MOPPAN(d) Arewa Film Producers Association of Nigeria(e) Kaduna Film Producers Association(f) Kano State Film Makers Association

Za a samu takardun a kan ku]i N1,000.00.

Ku]in yin rijistar shiga kwas ]in kuma shi ne N3,000.00 kowane mahalarci.

Wannan dama ce ga �yan wasa, daraktoci, masu ]aukar hotuna da masu rubutun wasanni su samutakardar shaidar }warewa a fanninsu.

Sa hannun:

Lensope Media da NFI, Jos.

tare da

59

FIM, MAYU 2001

BA sai na yi rantsuwa ba,nan gaba in mai karatu ya ji

labarin an tare �yan jaridar da ke]auko labaran �yan wasan fiman yi masu duka, to kada ya raba]aya biyu. Kai bari dai in rantse,Wallahi holo ne zai ha]a rigimar.Ya ba ka hoto.

A bisa al�ada, duk wanda kukayi hira da shi sai ya ja maka kunneda cewa, �Kada fa ka bari hotonada na ba ka ya ~ata. Da an bugalabarin ka maido min kayana.�Wannan abin kuwa ba wai ga}ananan �yan wasa ba ne ka]ai,har manyan. Kai manyan ma sunfi ]aukar abin da za fi.

Sau da yawa idan ina yawocikin gari, wani ko sallama kaimasa babu abin da zai ce makasai, �Malam ba ni hotona,� kumasai ya mi}o maka hannu wai shida gaske yake hoto zai kar~a awurinka. Tsammani yake shiyadda ya ]auki hoto a wurinsatamkar laya a hannun ]an dambe,haka kai ma ka ]auke shi kamarlasisin yadda ka yi yawo cikinKano.

Kwanan baya na ha]u da wani]an wasa babba a cikin Kanowanda mun buga labarinsa canbaya. A kamfanin tace fim (Edit-ing) na �Kwality� (haka sunanyake a rubuce) muka ha]u.�Malam da ma ina son ganinka,ban ji da]in maganar abin dakuka yi min ba, ina hotunana?�Haka ya taso min magana watana bankar wata.

Bayan na bashi ha}uri ya ]ansauko, sai ya ce, �Wallahi dagacikinsu akwai wanda gwara maa ce wata naira miliyan ]ayata ceta ~ata ba hotona ba.� Ni kumasai na biye masa na rantse, na ce,�Wallahi ba ka san darajar nairamiliyan ]aya ba.�

�Na gaba da kyamara ta zanri}a yawo, in yi hira da ]an wasakuma in ]auke shi hoto.� Hakana shaida wa wani abokina. Shikuma sai ya ka da baki ya ce, �Aikuwa da ka yi babban kuskure,domin ai idan na ]auke shi akabugo hotonsa idon a rufe, to yasamu �yancin wanke ni da marisai idona ya rufe. {a}a-}ara-}a}a, gaba damisa baya �yan fim!

‘Malam, ba ni hotona!’ALLAH Ya kauda ~acin

rana. Hausawa na yinwannan karin maganar neakasari idan mutum zai yiwani abin kasada ko wandaake ganin abu ne na kusa datsautsayi. To, da yaketsautsayi bai wuce ranarsa,ko da an yi wannan addu�a,idan har sai ya faru, ai babumakawa sai ya auku.

Irin wannan ya farukwanan baya lokacin da ake]aukar shirin fim ]in Badalina 2. Ba zato ba tsammanisai rana ta ~aci wa ]aya dagacikin basawan nan biyar dake biyo Abida da HajaraDum~aru don su kama su.Bos ]in ya gamu da gamonsaa daidai lokacin da su Abidasuka gangaro daga kan dutse.Garin za su riga shi kaiwa}asa, sai ya daka tsalle yadiro. Nan take kuwa saigwiwarsa ta gur]e.

Bos ]in, mai suna DailamiMustapha, wanda aka fi sanida suna Daula, ya yi ta mazaya ce sai a sake scene ]in yagani ko zai iya sake kamo suAbida. Amma ina, ai da yasake dirowa, sai }afar ta sakegocewa. Tilas ya ha}ura. ToDaula ko ba a yi bismilla ba

ne?Da yake bos Daula ya saba

fitowa a matsayin bos, tohakanan kuma ba sau ]ayane ka]ai ya gamu da ~acinrana ba. A cikin fim ]inMartani, Abdullahi Zakari yafasa masa baki cikin kuskure.Amma daraktan fim ]in baicire wurin ba, sai ya tafi dafim ]in a haka. Watau yasami ribar }afa. Wanda ya gainda Daula ke jefa biskit yanacafewa da baki, to lallai zaiga inda ake dukan bakinsa,har bakin ya yi jini.

Abin dai kamar azal,wanshekaren wannan dukada aka yi masa sai da ya sakeshan wani a garinTamburawa. Wannan karonkuwa wani ]an sanda ne acikin fim ]in ya casa Daula akan kuskure. Dailami baba}on �yan kallo ba ne. Saidai sunansa ba}o ne ga masukaratu. Ya fito a matsayin bosa cikin Mu}addari, ]an sandaa cikin fim ]in Halacci dakuma direban taksi cikin...Koma Kan Mashe}iya.Dailami ya samu sau}i,amma ya sha wahala. Jikimagayi.

Ku tambaye shi ku ji.

Idan So Cuta Ne...

Daula ba daula a Badali 2

AKWAI masoyan finafinaikuma akwai masoya

�yan ga-ni-kashe-ni na �yanwasa. A }asar Indiya, wanimutum wanda bala�in sonfitacciyar �yar wasan nanMadhuri Dixit ya fa]a mawa,ya kalli wani fim ]in ta maisuna Apke Haiu Kaun.Masoyin dai tarihi ya aje,domin ba sau ]aya ya kallifim ]in ba. Sai da ya kalleshi a kullum sau ]aya har saida ya jera kwana 120. Lallaiya shiga cikin kundin tarihinfitattun mutane na duniya.

Ba shi ka]ai ba ne. Shi mashahararren mai zanenhotuna na }asar Indiya mai

suna M. F. Hussain, ya kallifim ]in na Madhuri Dixit harsau 38. Sa�annan kuma yakwarara mata kirari da cewa:�Ita ce cikamakin alamarmatan Indiya.� Kun ji fa! yamanta da irin su HemaMalini?

To nan Nijeriya kuma ansami wani irin salonsoyayyar �yan wasa. Akwanan baya mun samilabarin wata mata waddarashin lafiyar da ta shafi ta~inhankali kan taso wa a kai akai. Matar dai, injimajiyarmu, idan tana rashinlafiya �ba ta samun sau}i harsai an nuna mata hoton AliNuhu.� Can baya ma an cean ta~a ]auko matar daga

garinsu zuwa Kano domin tayi ido da ido da Ali. Bamamaki idan ta gan shi a filita warke gaba ]aya. Da mamasu magana sun ce so cutane.

Madhuri

MU ]auka ka yi fice a wasanfim. Sai wata jarida za ta bugowani ba}in labari game da kai,ka sami labari. In har ta fito, kagama yawo. Shin za ka yibarazana ga masu jaridar, ka zaremusu ido don su fasa? Ko za kabari su buga labarin a yi waddaza a yi? Ko kuwa za ka saye dukkwafen jaridar daga wurin masuita kan farashin da suka ce, sucire labarin naka daga cikinta? A ba ni amsa!

In kai ne yayaza ka yi?

60

FIM, MAYU 2001

Ba zato ba tsammani, kyakkyawar jarumar ]imbin finafinai ta auri saurayin da tada]e suna soyayya tare

Abubakar da Maijidda a wurin wani taro

Daga IRO MAMMAN,a Kano

TILAS ta sa muka buga wannan labarin a shafin da ba aha]a da sauran shafukan wannan mujallar ba. Dalili shine an kammala buga mujallar Fim, har an sanya dubban

kwafofinta a cikin leda, za ta fito kasuwa ran 2 ga wannanwatan, sai muka tsinci labarin cewa jarumar ]imbin finafinai,Maijidda Abdul}adir, za ta yi aure a safiyar ranar Lahadi, 6 gaMayu, 2001 a unguwarsu Tudun Maliki, Kano. Mun tsai dafitar mujallar kasuwa don mu sanar da ]imbin masu karatunmu,kuma masoyan kyakkyawa Maijidda, labarin wannan aure naba-zata.

Wanda Maijidda za ta aura (ko mu ce ta aura, domin kila kafinka gama karanta wannan shafin har an yi auren) shi ne AbubakarYa�u Shehu Ringim, matashin nan wanda ya fa]a wa Fim tuncikin watan Disamba da ya wuce cewa shi ne zai auri tsaleliyaryarinyar �bayan Sallah.� To, Sallah mai yawan baya, ga shiauren ya zo bayan sallar.

Mun ji an ce an sha sa ranar auren ana ]agawa, amma a}arshe iyayen masoyan, Alh. Abdul}adir Aminu Kademi (ubanamarya) da Alh. Ya�u Shehu Ringim (uban ango) suka yankeshawarar }ulla auren ba tare da sauran ~ata lokaci ba. Amma sainan gaba za a yi bikin tarewa.

Maijidda, �yar shekara 17 ce a bana. An haife ta a TudunMaliki, Zoo Road, Kano, kuma ta gama karatun sakandare acikin 1999. Ta fara shiga fim a 1999, lokacin da ta fito a cikinLinzami Da Wuta. Ta sami nasara a cikin }an}anen lokaci dominfurodusoshi (wa]anda a koyaushe suke ha}on su ga kyakkyawarbudurwa, doguwa, gwanar iya wasa) sun yi mata caa. Har anakuranta ta da la}abin �A-Kori-Fati,� kirarin da ta ce ba ta sodomin Fati Mohammed, wadda ita ma aurenta yana nan zuwa acikin wannan watan, }awarta ce. Wani kirarin nata shi ne,

�Kyakkyawa Ba Kya Kwantai,� wani kuma shi ne,�Yarinya Mai Siffar Larabawa.� Masoyan Maijiddasun yi rashin �yar wasan, amma kuma za su taya tafarin cikin yin miji tun kafin ta yi kwantai, kuma adaidai lokacin da tauraronta ke haske. Rashin ya shafifurodusoshi matu}a, ba kamar ma da yake ]ayatauraruwar taurarin, Fati, ita ma za ta kauce.

A hirarta ta farko da mujallar Fim (Oktoba 2000),Maijidda ta ce iyayenta sun ba ta shekara ]aya ta fitoda miji. A lokacin, ta ce mana tana da masoya dayawa. To, yanzu dai Abubakar ne ya yi zarra.

Angon Maijidda ma}wabci ne ga su Maijidda.Tun tana }arama ya san ta. Amma sun fara soyayyadab da Babbar Sallah ta bara. Fim ta ta~a tambayarsako zai bari Maijidda ta yi wasan fim bayan ta aureshi? �Ina matar aure ina wasan kwaikwayo kuma?�inji shi. Kuma ya ce: �In na auri Maijidda, in Allah Yaso, na yi dacen mata!�

To, Abubakar, Allah Ya so ]in.

61