37
LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima 1

LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

  • Upload
    vanthu

  • View
    1.049

  • Download
    0

Embed Size (px)

Citation preview

Page 1: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

1

Page 2: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

2

Ha}i}a komai yana da manufa Abin alfaharine A garemu, musamman ga marubuta littattafai damakarantansu ta hanyar da wannan mujallah ta samar,duk kanninmu muna sane da cewar duk wani gyarayana da sakamakonsa musamman fa]akarwa dominyin kyakkyawan aiki don kyautatawa karatu da rubutu.A bune mai muhimmanci ga kowace irin jama'a, babushakka akwai al'amura da yawa da za a ingantasu dominsamun ribar duniya da lahira.

Kamfanin Mashi a karo na farko sun yi }o}arinwallafa mujallah ta harshen Hausa domin bun}asaharshen hausa tare da yin gyara kayanka ga duk wanimai bada gudunmawar bun}asa harshen Hausa, tayadda za ta yi kafa]a da kafa]a da sauran mujallun daake wallafawa domin ci gaban harshen Hausa.Mujallarmu ta dace da kowa, maza da mata manya dayara saboda tana tattare da Abubuwa da dama masuilmantarwa da ban dariya da fa]akarwa gami da bansha'awa da sauran muhimman Al'amuran rayuwa munada tabbacin idan kuka bita sannu a hankali za ku ganeabin da take nufi.

Wajibi ne a yi HAMDALA ga mahalicci sabodasamun bun}asar ci gaban harshen Hausa, gyarantarbiyya tare da hannunka mai sanda su za mu fi bawamuhimmanci. Haka nan kuma wannan mujallah ba anyi ta ba ne don cin zarafin wani ko keta haddinsa ba.An yi ta ne don fa]akarwa ga jama'a, domin Hausawana cewa gyara kayanka ba ya zamowa sauke mu raba.

Magaji Shitu LawalShugaba, Daraktar Gudanarwa.

MUN FITO A SA’AM A N U F A R M U

MARUBUCIYAMawallafi:

Magaji Shitu Lawan

Edita:Muhammad Umar S/Dinki

Marubuta Na MusammanYusif Maikudi D/Iya

Bashir AbubakarHabib Hudu

Bilkisu Salisu DanejiMaje El - Hajeej Hotoro

Ahmad Muhammad Shehu

Masu Bayar Da Shawara:Sunusi Shehu Daneji

Dr. Abdallah Uba AdamYusif AdamuTijjani Isma’il

Usaini Aminu Dan Iya

Mai Hoto:Rufa’i Tijjani S/Dinki

Mai Zane:Auwal Bala

Na’ura Mai Kwakwalwa:Fa’iz Idris Umar Daneji

Saye - Da Sayarwa:Aminu MustaphaSulaiman ShituIsyaku S. Lawan

Mukhtar M.D. BataAbubakar Tureta, Kaduna

Shiryawa Da Bugawa:Mashi Publishers,

No. 331 Daneji Qtrs.,Sabon Titin MandawariP.O.Box: 11842, Kano.

Kano - Nigeria

ShugabaDaraktan Gudanarwa:

Magaji Shitu Lawan

Ana shiryawa da bugawa: A kamfanin Mashi Publishers, No. 331 Unguwar Daneji, Kano. P.O.Box11842, Kano, Kano - Nigeria, Dukkan wasiku a aiko zuwa ga Edita Mujallar Marubuciya P.O.Box 11842,

Kano, Kano - Nigeria

Page 3: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

3

Duk lokacin da wata Al'umma ta sami gyara ko tayi tunanin yingyaran to babu abinda zai fi yin tasiri da jan hankali irin rubutu. Sabodayanzu rubutu shi ne babban makami.

Ha}i}a sabuwar mujallar Marubuciya mujalla ce da take tsokaci,ga dukkan fage na rayuwa, saboda ta ta~o Abubuwa da dama na rayuwa.

Kowa ya san mai ake nufi da kalmar Marubuciya. MusammanBahaushe musulmi, mun yi amfani da wannan suna domin nuna godiyaga Allah da kowace safiyar duniya Harsen Hausa yake da]a bun}asa.

Babban Abin sha'awa ga wannan mujalla shi ne za ta }arawamarubuta na ha}i}a }warin gwiwa, sannan ta gyarawa masu rubutu nashashanci gami da sakarci domin su fa]aka, haka nan za ta nusar dawa]anda a zatonsu gyara suke yi, irin kuskurensu, domin su canza.

Gashi kuma za ta bawa makaranta da manazarta dama domin sufa]i Albarkacin bakinsu, a game da harkar rubutun Hausa, na tabbatarda cewar da yardar Allah za ta ha]a zumunci tsakanin makaranta damarubuta.

Muna sane da cewa magada Annabawa (Malamai) suna ta }o}arinyiwa marubuta gyara, amma abin ya faskara, mu tabbatar cewar sumaza su ba da tasu gudummawar, ta cikin wannan mujalla, ina kira ga dukwanda ya yi tsinkaye ga wannan mujallar da ya yi mata kyakkyawanzato sannan kuma ya duba ta a Nutse, sannan ya yi mata adalci.

Ba burgewa bane ace an yi rubutu, domin gyaran al'uma ace baasami gyara ga wannan rubutu ba, saboda wanda ya yi rubutun ajizi ne(gajiyayye) saboda na san za ta shiga hannun manya - manyan masana,kuma ina da tabbacin za su yi abin da suka saba, gyara mai ma'ana.

Mafiya yawan jama'a, sun kasa gano hikimar yin rubutun Hausa,saboda halin da wasu shashin marubuta suka sa shi a ciki, sai dattawasuka ]auka gaba ]aya babu abinda yake cikin rubutun HausawanZamani sai soyayya mai muni, ko koyi da mutanen da an sha bambanda su ta fuskar Addini da al'ada.

Amma zancen gaskiya shi ne ana yin rubutun ne saboda wa]annanhikimomi, masu zuwa.

A Ya]a harshen dan ya sami bun}asa da ci gaba a duniya.B Hana masu harshen tafiya Aron wani harshen.C Koyar da wa]anda suke basa jin harshen jinsa da iya rubuta shiD Fitowa da Al'adun HarshenE Gyaran Tarbiyya yadda za ta zamo daidai da addini da Al'adunmafiya yawa daga

masu Harshen.

Bayan la'akari da marubuta masu tunani suka yi da wa]annanhikimomi sai suka dau al}alami suka shiga fa]akar da marubuta cikinikon Allah sai gashi rubutu ya canja salo, sai gashi rubutun Hausa ayau ya zamo makami.

Dukkan masana sun yi imanin cewa surutai da hargagi datsegungumi a gefe guda babu abin da za su haifar sai cibaya. Ina kira gamasu wannan hali da su ]auki Al}alami su ba da tasu gudummawar.

Ko ba komai wanda ya yi ya fi wanda bai yi ba, kuma mutum ya yirubutu a yi masa gyara ya ]au gyaran ba }aramin cigaba ba ne.

Su kuwa makaranta su ne Al}alai kuma sune suke sawa mutum yacanja kuma duk abinda ake yi ana yi ne saboda su. Muna godiya gaduk mai yi mana fata na gari tare da gyara.

Daga Edita

Muhammad Umar Soron Dinki

ABUBUWAN DA KE CIKI

Sharhin Edita--------- 1

Manufarmu------------ 2-

Adabi-------------------3

ANA Kano-------------4

Hira Da Marubuta-----5

Gyara Kayanka---------16

Wasiku------------------18

Magana Zarar Bunu-----21

Sharhi A Kan Littafi-----22

Labarai--------------------24

Kimiyya Da Fasahar Zamani--------35

Kiwon Lafiya--------------------36

MUN FITODOMIN MU

GYARA, MU ILMA-NTAR, MU WAYARDAKAI, MU NISHADAN-TAR, MU FITO MUKU

DA HASKE DAGA CIKIN DUHU.DUKKAN WASIKU

DA SHAWARWARI KOWATA GUDUN MAWA KO

GYARA A AIKA SU GAEDITA TA AKWAGIN GIDAWAYA MAI LAMBA 11842,

KANO.KANO NAJERIYA

MASHI PRINTING PRESSZoo Garden, No.159 Zoo Road, Kano.

Muna sanar da dukkan jama’a wannan kamfani mai suna a sama yabude sabon reshensa da ke kan titin gidan zoo Karo.

Muna buga takardu kamar haka:

* Takardun gayyata * Kalanda* Memo * Rasiti* Sitika * Bugun littattafai* Takardun Biki Ko Aure * Letter Heading.

Domin Neman Karin bayani

Head office: BRANCH OFFICE:No. 331, Sabon Titi Mandawari No.159 Zoo Road,Beside Sahad Store, Kano. P.O.Box 11842, Kano.

Page 4: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

4

Rubutu wani Abu ne na isarda Sa}o izuwa ga

Al'umma. Ana yin rubutu donfa]akarwa, ilmantarwa, wayarda kai, farfaganda, ta da zaunetsaye da tsokana da duk watacimma manufa.

Rubutu wasu haihuwarsu akeda shi, wasu kuma koyo su keyi, idan an duba su za mu iyakiransu da marubutagaba]ayansu a cikin mutane sudaban ne, sune masu kallonrayuwa da wata fuska ta daban,su kuma dun}uleta su cusa taa cikinrubutunsu,k u m as u n aA m f a n id aAlkalamida takardas ushimfi]ah a r u f f a ,b a k a k ezuwa kalmomi da jimlolinsutafi-tafi har zuwa cikakkenlittafi.

Rubutu a duniya yasamo Asali ne tun daga lokacinda ba hikimar da za a yial}alami da tawada sai dai dukwani abun tarihi ko wasumuhimman abubuwan da ba aso a manta da su ana samunbishiya a sassa}a rubutun daake bukatar ajiyewa ko dutse,har yanzu akwai irinwa]annan rubututtuka a jikinduwatsu a cikin wasu kasasheirin na larabawa da

saurarrakinsu.

Duk wanda Allah ya bashidamar da har zai iya tsayawaya yi rubutu to ha}i}a ya bashibaiwa mai girma, ta hanyarrubutu ana samun ]aukaka, anasamun ba}in jini, alal misaliakwai wa]anda suka rasarayukansu, ta hanyar rubutu,wasu sun sha ]auri ta hanyarrubutu, a cikin }asashenduniya, akwai wa]anda sukazama masu ku]i ta hanyarrubutu, marubuci yana damahimmanci a rayuwa a

}asashen da suka ci gaba.gwamnatocinsu suna tafiyakafa]a da kafa]a damarubutansu domin tahanyarsu ne idan jama'a sunkarkace su ake sawa su du}ufaa rubutun hikima a kan wannanmatsalar har su cimma burinsu,don haka za mu iya ]aukanmarubuci a matsayin limamimai jagorancin mutane idan yakyautata rubutunsa, idan kumaya ~ata ta nan ma zai iya ~atarda jama'a ta fannin rubutunsa.

A tsohon {arnin da ya gabata

zuwa sabon }arni muna damarubutan da ba za mu mantada su ba, wa]anda sun yi aikiba }arami ba sun ba dagudunmawa ta fannin wa}o}isun ilmantar sun wayar da kaita fannoni da dama, kamarmarubuta wa}o}i da rubutunzube da sauransu, a cikinmawa}a ba za mu manta da irinsu Sa'adu Zungur ba, Mu'azuHa]ejia, Aliyu A}ilu, MudiSpeaking, Aliyu [an Sidi,Na'ibi Sulaiman Wani, AliyuNa Mangi, Abubakar Ladan,Shehu Shagari da sauransudukkansu tarihi ba zai mantada su ba sun ba da gudun mawata fannin rubututtukansu.

Marubuta zube irin suAbubakar Imam, FarfesaIbrahim Yaro Yahaya, MalamAminu Kano Malam Shu'aibuMa}arfi, Ahmad Ingawa.Malam Waziri Gi]a]o,Abubakar Tafawa Balewa,Umaru Dembo, Malam LawanDambazau, Da sauransu

A nan za mu tsaya, za mu cigaba a Mujalla ta gaba za mukawo muku tarihi da rayuwarAlh. Abubakar Imam, MazanJiya Kakan Marubuta.

GARGA[I:GARGA[I:Ba a yarda a sarrafa abubuwanda ke cikin wannan Mujalla ba,ta kowace irin hanya, har sa daizimin Kamfanin a rubuce.

A CIKIN MUTANE SU DABAN NE SU NEMASU KALLON RAYUWA DA WATA FUSKA

TA DABAN SU KUMA DUNKULE TA SUCUSA A ACIKIN RUBUTUNSU

Page 5: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

5

{ungiyar Marubuta ta Najeriyareshen jihar Kano ta yi za~ensabbin shugabanninta wa]anda zasu ci gaba da tafiyar da ayyukankungiyar har zuwa shekara biyu.

A za~en da aka gabatar ranarAsabar 11/11/2000 ya samihalartar marubutan sashen Hausada na Turanci. Bayan gabatar dajawabai da tsohon shugaba dasakatarensa Alh. Auwalu Hamzada Yusif Adamu bi da bi sukagabatar, inda suka yi kuka dayadda 'yan }ungiyar suke yi matari}on sakainar kashi, sun yi ro}oncewa su yi }o}ari su ri}i kungiyarda hannu bibiyu domin ita cegatansu. An za~i wa]annanshugabanni:

Ya zama Shugaban ANA Kano

Yusuf M. Adamu - ShugabaNura Ahmad - Mataimakin ShugabaIsma'il Garba Bala - MagatakardaNajir Adam Salih - Mataimakin MagatakardaSalisu Mai Unguwa D/Iya - Ma'ajiAishatu Zakari - Magatakardar Ku]iSulaiman Zakari - Jimi'in Ya]a LabaraiJohn Jekpe - Jami'in WalwalaHamisu Muhammad - Mai Binciken Ku]iZahraddin Ibrahim Kallah - Mai Binciken Ku]i

An kuma za~i jami'ai guda hu]uwa]anda za su taimakawa sabbinshugabannin sun ha]a da.

Alh. Auwal HamzaMalam Maigari Ahmad BichiDr. Adamu Idris Tanko

Mal. Isa Ibrahim

A jawabinsa na kar~ar mu}ami,sabon shugaban Mal. Yusuf Adamuya yi godiya matu}a ga 'yan }ungiyada suka ga cancantarsa har suka za~eshi, ya kuma yi kira a garesu da subashi goyon baya in suna son ya yinasara. Sabon shugaban ya kuma yikira na musamman ga marubutaHausa da su daure su dawo a farfa]oda dandalin Marubuta, ya kuma nunamusu cewa An san ANA Kano na darubutun Hausa 'Don Haka' a cewarsa'Kada Mu Bari wannan suna da mukayi ya }wace mana' ya ro}i Allah Yataimake su da dukkan marubuta baki]aya.

Za a rantsar da sabbin shugabannincikin watan Janairu na wannanshekara.

Sun bay-yana cewaduk da ma-tsalolin dasuke fus-kanta sunsami cigaba wan-da ya ha]ada }o}arindandal in

Yusif M.Adamu (Shugaba)

Salisu M. Mai Unguwa D/Iya (Ma’aji)

Nazir Adam Salih(Mataimakin Magatakarda)

Isma’ila Garba Bala (Magatakarda)

Daga Wakilinmu,

Marubuta na Turanci da Hausa tareda }ara }arfafa ANA ta Kano a idon}asa sun kuma shaidawa taron cewayanzu ANA Kano na da marubutanTuranci da na Hausa.

Yusuf Maiku]i D/Iya

[aya daga cikin tarukunda aka gabatar aDandalin Turanci

Page 6: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

6

--Bashir Abubakar Umar

M: Da farko za mu so mu ji sunanmalamin.

B: Assalamu Alaikum, cikakkensunana shine Bashir Abubakar Umar,kuma anfi kirana da Fagge Readerwannan shi ne cikakken sunana.

M: Ko za ka gaya mana inda ka samoreader.

B: To na samu reader tun lokacin inamakaranta farko-farkon shiga taSecondry yawan karance-karance dana ke yi, na littattafai na }agaggunlabarai, Abokaina ne suka la}aba minwannan suna.

M: Wato reader A hausance makarancikenan.

B: Eh haka ne.

M: Za mu so muji ]an ta}aitaccentarihinka wato daga lokacin da akahaifeka kawo yanzu.

B: Eh to tarihina ba wani abu a kagabatar ba sai dan abin da ba a rasaba. An Haife ni A ranar 13 ga watanOctober 1978 bayan haihuwata nakasance yadda kowanne ]an musulmiya ke kasancewa na gudanar darayuwarsa, ko da yake masumuhimmancin dai. Na yi makarantarPrimary ta Kuka Primary School dagabaya na samu ci gaba zuwamakarantar Kurna Secondry sannandaga bisani aka mai da mu MakarantarKwakwachi A nan ne na kammalakaratuna A shekarar 97 daga baya bansamu ci gaba ba A wannan lokacisaboda wasu yan matsaloli da nasamu a kan takarduna amma 98 nasake zuwa na sake zana jarrabawadaga nan kuma ban sake ci gaba dakaratu ba sai na zauna na ci gaba dasana'ar da na tarar a gidanmu wato

]inki amma in sha Allahu ina sa rannan gaba ba da da]ewa ba zan komakaratu tunda takarduna sum munyadda na ke so, wannan shi ne ka]andaga ta}aitaccen tarihina.

M: Me ya baka sha'awar yin rubutu.

B: To na fara sha'awar rubutu sabodakasancewar da na yi makaranchi sosaisai na ga ni kaina ina da sha'awar inyi rubutu saboda ni kaina ina da wasusakonni da nake son in isar ga jama'akamar yadda na gani nai sha'awaryadda wasu marubutan suke isar dasa}onni daban daban don haka na gani ma ya dace in bada tawagudummawar kamar yadda sumasuka bayar.

M: Komai na da manufa mene nemanufarka a yin rubutu?

B: Eh to manufata ta rubutu Abubuwane daban daban misali in an dubarubuce rubucena na yi rubutu akanabubuwa wanda ba abu guda ]aya ba,amma sahihi dai shine ya]aal'adummu da kuma addininmu dakuma wasu abubuwa da suka shigewamutane duhu, sai mi amfani dawannan rubutu namu don mu futomusu dashi ta hanyar nisha]antarwawannan shine.

M: To ka yi maganar addini da al'adato yanzu kana ganin addini da al'adasuna taka muhimmiyar rawa a cikinrubutunka.

B: Kwarai da gaske wannan hakayake, Alhamdulillah a cikin rubutunana kan tsaya a daidai inda Addini yatsayar dani Al'ada ma na kan yi kokarina kamanta duk da cewar al'adarmuba wai mu]ulakan a kan ta mukerubutu ba sai dai kuma komai yanatafiya da zamani in an zo daidai indaake bukata akansa domin karaarmashi ga abu amma akan sanya sudomin su kasance sune jigo.

M: Daga cikin rubutunka dalittattafanka duk da ban tambayekasuba ina so ka bani hujja ko da a littafi]aya naka wacce za ta nuna cewarkana kare addini da al'ada.

B: Kwarai da gaske misali idan aka]au littafina na farko ZAHRA an fitoda Abubuwa daban daban wandamanufata akan rubutu ma shi ne, ehbaka tambayeni ba akan abin dalabarin da ke kai amma zan yi }o}ariin baka shi a ta}aice, domin ta hakane za ka san cewar na sanya addini acikin rubuce rubuce na, abin dalabarin ke kai shi ne labarine na wanisaurayi da budurwa wanda suka taka,ko kuma suka yi soyayya mai matu}ar}ayatarwa a yayin samartakarsuwannan soyayya ta kaisu ga matakinyin aure a tsakaninsu wanda kuma tunfarkon soyayyarsu har kawo yinauren nasu an bi hanyoyi ne wandasuka dace da addini da al'ada, bayanyin auren nasu Al'amarin Allah sunkasance cikin kwanciyar hankali batare da samun rikici a tsakaninwannan ma'aurata ba, wanda daga}arshe a lokacin da amaryar ta jehaihuwa Allah ya ]auki ranta na samutuwa a cikin wannan domin mufitowa da mutane hikimar da ke tattare

Page 7: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

7

da mutuwa.Tun da Ubangiji ya saukar

ga dukkan mai rai in ka duba yazamanto a sannan wannan so ba tahana mutuwa ta gifta a tsakaninsu ba,kuma wannan mutuwar ba ta zamantoshi angon ya shiga wani hali ba, saiya ]au }addara a matsayin cewarAllah ne ya }addaro, kuma ya sohakan shi ya fi alkhairi a gare su baki]aya da shi da mamaciyar.

M: To littattafai nawa ka rubuta?

B: E to na rubuta Littattafai da damadon ni kaina ba zan iya kawo su bayanzu sai dai in fa]a maka 'yan }alilinda wa]anda na ke so in fitar nan gaba.

Na fitar da littafina na farkoa shekarar 1998 mai suna ZAHRA,bayan shi na fitar da littafina na biyumai suna KOMAI RINTSI shi na1,2,3 daga bisani na sake fitar dalittafina LALUBE CIKIN DUHU,yanzu shirye shiryen da nake ina}o}arin fitar da na biyun LALUBE,mai suna SHARRI JAKADA wandabayan shi zan fitar a RUBUTACCENAL'AMARI sai KARSHEN ADOLIKKAFANI, da Irinsu MABU[I dasaurarrakinsu.

M: Muna sane da cewar malamai dadattawa suna ta suka a kan rubucerubuce musamman da ake yi nasoyayya yawanci marubuta su kanrubuta labari, amma daga }arshe saia nuna yarinya ta yiwa iyayentatawaye kuma wannan tawayen ya bata nasara, baka ganin wanna ba bajintaba ne a cikin al'ada.

B: Eh to wannan wani abu ne dabanlokacin da aka ce marubuci ya ]aual}alami da takarda da niyyar yinrubutu to ya kan yi rubutu ne daidaida fahimtarsa take a kan wani abu, badole ne abin da wani marubuci yahango ko wani makaranci ya hangoshima ya hango ba wannan ana samunhakan sau tari, to amma gaskiya ba acika bin }a'idojin da suka ce Anbiwanda za su tabbatar da cewarwannan hani ake yi ko ku ma umarniake yi dan gane da irin wa]annanabubuwan ba, akan samu suka dadama akan wa]ansu littattafai dabanda maimakon a ce sun yi hani damummunan abu sai su ringa ingizamutane cikin mummunan aiki wanda

za ka dau littafi ka karanta sam ba abinda za ka fuskanta illah shiririta dasaurarrakinsu to wannan mukanmumuna bu}atar gyara da duk kanmarubuta mu zauna a tsakaninmudomin mu gyara irin wa]annanabubuwa, saboda gaskiya masu yinirin wa]annan rubuce rubuce sunabata sunan marubuta ne mudulakanza a ]auka duk ga yadda suke ammaabin ba haka yake ba, ako ina ana iyasamun kyawawa kuma ana iya samunbaragurbi.

M: Ka shiga kungiyar marubuta ne?

B: Eh to duk kan marubuci yana}ar}ashin kungiyar marubuta ta }asaReshen Jihar Kano wato 'AssociationOf Nigerian Authors (ANA)' In bandawannan kungiya ta shiyya tamu babuwadda nake ciki.M: Ina nufin kana }ungiyoyi irin suJigon Hausa, Raina Kama dasauransu? Baka daga cikinsu kenan.

B: E to gaskiya ban je na yi rijista dakowacce }ungiya ba saboda ban farabuga littafi lokacin da ake yi wa}ungiya Hidima ba.

M: To ga ka ka yi fuce daga cikinmarubuta kuma jama'a suna tayabonka daga cikin marubuta su wayetaku ta zo ]aya?

B: Eh to ni duk a cikin marubata babuwani wanda muke wani abu wandabai dace ba, ko wani rikici, ko wanirashin fahimtar juna, kusan kowanemarubuci da ya sanni na sanshi munatafiyar da harkokinmu cikin fuskantar

juna, sai dai ban sani ba ko kanatambayar marubutan da rubucerubucensu suka fi burge ni fiye dakowa?

M: {warai kuwa

B: E to daga cikin marubuta akwaiwanda Rubutunsu suke matu}ar}ayatar da ni misali za mu iya ]aukankamar Hamisu Bature Makwararirubutunsa na matu}ar Burgeni a kwaiMaje El - Hajeej Hotoro akwai BalaAnas Babinlata daga cikin mata kuwaakwai Marubuciya da take zaune agarin Lagos Binta Rabi'u Ali Agegeda Rahama Abdulmajid kamar suBilkisu ta Katsina duk sukan burge ni.

M: Idan da ace Hukuma za ta kafawani kwamiti na tantance rubutu yayaza ka ji wannan a zuciyarka?

B: Zan yi matu}ar farin ciki da jinwannan abu da hukuma za ta kafaidan har an ce za ayi hakan jin da]ine ga dukkanin managarcin marubuciidan aka ce ana yin abu babu doka zaka ga babu irin shiriritar da ba za tashigo ba, a duk lokacin akwai dokaakai za ka ga kowa yana yin takatsan-tsan a kan abin da zai sa al}alaminsazai rubuta.

M: Ana ta maganar shari'a kumajama'a da dama suna ta tunanin yayamakomar rubutu za ta kasance saimuka sami labari cewar wai kwamitinsharia ya zauna da marubuta?

B: To gaskya na san dai kwamitinshari'a ya zauna da masu yin fimamma bani da labarin cewa ya zauanda marubuta.

M: To ka yi maganar fim yanzu nekuma lokacin da shirin fim yake tasheme za ka ce?

B: Alal Ha}i}a harkar shirin fimkamar ]an Juma ne da [an Jummaida harkar rubutu domin duk nuni neda wasu mutane suke yiwa jama'acikin nisha]i dan haka idan an tafiyardashi a }a'ida a bisa tsari abu ne maikyau don ko a }asashen da suka yifuce a harkokin musulunci sunamince da shirin fim. Domin hanyace da ake ya]a kyawawan al'adu daaddini ga wa]ansu al'uma.

Page 8: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

8

M: Ka ta~a fitowa A wani fim?

B: Gaskiya ban ta~a fitowa a shirinfim ba.

M: Kana da kwa]ayi nan gaba?

B: E to bani da tabbas sai dai ko nangaba, amma yanzu ban shirya ba koda ma zai yiwu.

M: Kenan ba ka da wata ala}a gamasu shirya fina-finai balle har sugayyace ka?

B: Gaskiya ba ni da wata ala}a sai tamu ha]u mu gaisa da wanda na sani.

M: Daga cikin masu shirya fim damasu yin fim su waye gwanayenka?

B: Kwarai da gaske na kan kallifinafinan Hausa sosai ma kuwa yanzuma da kuka zo kuka same ni munakallon wani fim Alhaki Kuikuyo,cikin yan shirin fim akwai wa]andasuke burgeni irin su Tahir M. Faggeda Ali Nuhu akwai Alhamis Baturewanda ya fito a Kallo Ya Koma Samada dai sauransu idan kuwa ~angarenmata ne akwai wata Jaruma da ta fitokwanannan Abida Muhd. AkwaiAisha Babale

M: Baka ganin da kasa gwaninka nafarko za a ce saboda ]an Fagge ne?

B: ('Yar dariya) A'a wannan ba waniabu bane ba ga duk wanda ya sanharkar finafinai ya san wanda ya iyaya san ya riga ya iya, ba ga ni ka]aiba ne cewar Tahir gwanina ne kawaiba kuma na san akwai wa]anda sukasha gabana ko su yi kai da kai misaliakwai Umar Yahaya ManumfashiBankaura shi ma gwanina ne sosai.

M: Daga cikin kamfanonin da sukeshirya fim wa]annen ka fi gamsuwada shirinsu?

B: Gaskiya akwai Jiga-jigankamfanoni da na fi gamsuwa dashirinsu fiye da kowa]anne akwaiKamfanin Magashi akwai Iyan- Tamada kuma Ibrahimawa suna yin shirye-shirye na }a'ida.

M: Mumu koma harkarka wacce take

harka ce ala}arka da masu karantalittattafanka?

B: E to Alhamdu lillahi ina dakyakkyawar ala}a tsakanina gamakaranta wa]anda suke karanta

littattafaina.

M: Shin ka sami ala}a da masukaranta littattafanka?

B: Gaskiya akwai kyakkyawar ala}afiye da yadda ka ke tsammani dan nasami ziyarce-ziyarcen makarantalittattafaina dan ]azu wajen shabiyuna rana sai da na yi ba}o daga YobeState, kuma sha'awar rubutuna ne yakawo shi. Banda shi akwai wasu dadama, daga garuruwa misali dagaLagos Kaduna da kuma Zariya, ko asatin da ya wuce na je Zariya kuma agidan su wani Makarancin littattafainana kwana kuma ban ta~a ganinsa baAdireshi kawai ya aiko min da shi dana je na yi masa bayani.

M: Tun daga fara rubutunka kawoyanzu wasi}a nawa ka gamu da ita aakwatinka?

B: Na sami wasi}u da dama, ammana fi samun waya sabo da na sa wayartarho a cikin littattafaina sahoda hakaina samun gaishe-gaishe gami dasamun kwarin gwiwa.

M: Idan muka duba }asashen da sukaci gaba za ka ga ana girmamamarubuta kamar wasu kusoshinhukuma me ya sa anan ba a yin haka?

B: Gaskiya Mu akwai ban-bamcitsakaninmu da su, ha}i}a irin mucigaban idan aka duba za a gamakaranta su na girmama marubutadaidai gwargwado, sau tari idan nawuce ta unguwanni da dama zan gaan zo an sha gabana mu gaisa kumaan yi min tsokaci a kan abin da narubuta kuma wasu marubutan anakiransu jinsu ya fi ganinsu saboda nazaton wasu marubutan manyanmutane ne amma da an gansu sai a yimamaki

Ba zan manta ba akwai wanimutum da ya zo ya same ni ya ce dagaskiya marubuta kuna jin da]inku,na ce masa wane irin jin da]i? Sai yace yadda mutane suke ganinmu a gariwasu manyan mutane ya ce dani kaduba ka ga yadda Nazir Adam Yakeshiga motoci saboda shi a tunaninsaNazir wani babban mai ku]i ne ka gawannan yana nuna cewa mutane sunadaukar cewa marubuta wasu mutanene daban.

M: Mutane da dama suna cewalittattafan soyayya suna taimakawawurin ~ata tarbiyya mene ne gaskiyarlamarin?

B: Ni ba littattafan soyayya na ke yiba ko da na sa soyayya a littafinaakwai manufa kuma ina sa soyayyane saboda armashi. Dangane dasoyayya ai soyayya jigo ce ba abar }ibace tunda mu kanmu zaman soyayyamuke yi tunda iyayenmu da sauransuduk ita suka yi dan ko auratayya akayi babu soyayya za ka ga baya }arkosaboda miji bai san yaya zai tafiyarda matarsa ba saboda babu soyayyababu fuskantar juna. Soyayya ba abargudu ba ce ba kuma abar kyama bace.

M: Kenan baka yarda cewar littattafaina ~ata tarbiyya ba?

B: Kamar yadda na gaya ma ]azu idanan sami wasu na yin wani abu maikyau to za a sami wasu suna yin mararkyau, don haka idan an samimanagartattun marubuta, za ka iyasamun wanda suke baragurbi newanda suke rubutun shiririta ne.

M: Kenan kai baka daga cikinbaragurbi?

Page 9: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

9

B: To Alhamdu lillahi mutum bayayabon kansa sai dai na kan yi }o}ariduk abinda zan yi in auna shi a mizaniin ga abin da ya dace mutane su karantashi ne akwai wata mata da ta kawo minaikin littafin amma da na duba sai naga bai dace ace in ta~a wannan littafinba saboda akwai batsa da yawa baAlfahari ba bana sa batsa a littafina.

M: Shin akwai hassada a tsakaninkuku marubuta ko }in juna?

B: Gaskiya ni dai ban san da wannanba abin da zan iya cewa kenan.

M: Kana da Aure ko kana da niyyaryi?

B: ([an murmushi) a to Alal Ha}i}a ayanzu dai bani da aure sai dai }arfafarmagana kar ka yi mamaki gobe in kaje ofishinka ka tarar da katin Aurena.

M: Kenan ba a kasuwa ka ke ba?

B: Dariya a kasuwa na ke amma wacceirin kasuwa?

M: Ina nufin ka tsaida wacce za kaaura?

B: Akwai wannan na tsayar da waccezan aura, kuma dama ni ka]ai ne saiita ka]ai ba ma bu}atar samun na uku.

M: Idan a yanzu wata tace tana sonkayaya kenan?

B: Na san ana samun haka ace anasonka saboda rubutun da ka ke yi yadace ku duba wannan lamari idanmace ta aure ka ko ta soka sabodakana yin rubutu to nan gaba idan kadaina rubutun shi kenan sai ku rabukenan ta koma wajen wani mairubutun (Dariya). Sai nake jin da]iwacce na ke so ba ta ta~a karantalittafina ba.

M: Ba ka gani zai zamo kaico da abinkunya idan marubuta suka ji ka cewacce za ka aura ba ta ta~a karantalittafinka ba?

B: {warai da gaske ba abin kunya bane tunda ai shi ra'ayi wani abu ne maizaman kansa ga dukan wani abinhalitta tana karatu amm ba irin nalittattafanmu ba domin ita malama ceta arabiyya tana kuma bani shawaradomin kafin in rubuta littafi sai nanemi shawararta kuma tana dubawata bani shawarwari.

M: Wane kira zaka yi ga 'yan'uwankamarubuta da makaranta.

B: E to gaskya ya dace marubuta mutsaya mu fuskanci abin da muke yi da

idon basira yana da kyau duk wandazai yi rubutu ya tsaya ya tace shisannan idan ya yi rubutu wane irinyanayi zai zamo ga jama'a Alheri nega jama'a ko kuma sharri ne kuma adinga neman shawarar jama'a misaliakwai littafin da zan yi han na farashi na kai rabi sai na ji bai yi min basai na nemi shawarar marubuta saisuka ce dani bashi da Aibi.

M: To ga makaranta fa?

B: Ga makaranta su kuma ya dace sudinga tsayawa suna duba littafi da idanbasira kada A jahilci manufarmarubuci, ko wani marubuci idan yayi rubutu akwai manufarsa mu akulum burinmu shi ne lura da umarnida kyawawan ayyuka da hani damunanan ayyuka ]an kan watamanufa da ban ko a jahilci rubutunmarubuci wannan kuskure ne.

M: Daga }arshe A ina za a same ka?

B: Mazaunina shi ne Unguwar Faggelayin Kabovo ko kuma layin 'yankatifa lamba 199 Fagge Kano.

M: Mun gode M. Bashir

B: Jin da]i mai yawa ni ma na gode.

A garin Kaduna ne mummunan al'amarin ya faru yayin tafiyarsa zuwa Abuja, masununa }iyayyarsu ga Shari'ar (Christers) sun afka masa da sare-sare, yayin da shi kumaya ke gudun tseratar da rayuwarsa zuwa ga wani asibiti. Duk da matsanancin halin dayake ciki, yayi }o}arin fiddo da katin shaidarsa ya mi}awa wani bature, wanda ma'aikacine a Asibitin bai ]auki wani tsawon lokaci ba, ya koma ga mahaliccinsa, sakamakonmatu}ar ta'addancin da suka yi masa. Ta hanyar katin shaidarsa ne aka gane shi ne:Marubucin Littafin SOYAYYA GAMON JINIAllah Ya ji }ansa Ya yi masa Rahma, ya kuma gafarta Masa dukkanin Zunubansa. Kanakuma Ya yi masa sakayya da Aljannar Firdausi. Amin.

Daga {arshe kuma muna masu mi}a jajenmu na ga marubuciya Hafsatu Abdulwaheedda ita da Maigidanta, don gobarar da ta afka musu daga cikin littattafanta akwai SoAljannar Duniya, 'Yar Dubu Mai Tambotsai, Da kuma Nasiha ga Ma'aurata, Ita ma AllahYa mayar musu da Alhairinsa.

Sako DagaMaje El Hajeej Hotoro

Page 10: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

10

M. Assalamu Alaikum MalamaM. Assalamu Alaikum MalamaRahma zan so in ji cikakkenRahma zan so in ji cikakkensunanki.sunanki.

R. A'uzu Billah Minasshai]anirR. A'uzu Billah Minasshai]anirRajim, Bismillahir RahmanirRajim, Bismillahir RahmanirR a h i m , s u n a n a d a i R a h m aR a h i m , s u n a n a d a i R a h m aAbdulmajid Mahaifina shineAbdulmajid Mahaifina shineAbdulmajid kuma mu mazaunaAbdulmajid kuma mu mazaunagarin Legos ne nan ne muka yigarin Legos ne nan ne muka yimakaranta. Har zuwa gaba damakaranta. Har zuwa gaba damakarantar Primary sannan kumamakarantar Primary sannan kumamun samu ci gaba zuwa A.B.Umun samu ci gaba zuwa A.B.UZaria wajen sashin DiplomaZaria wajen sashin Diplomawannan shi ne ka]an daga cikinwannan shi ne ka]an daga cikintarihina.tarihina.

M. Kin kasance kina ]aya dagaM. Kin kasance kina ]aya dagacikin marubuta, kuma wa]andacikin marubuta, kuma wa]andamutane suke yawan karan tamutane suke yawan karan talittattafansu, kamar ya kike jinlittattafansu, kamar ya kike jinra'ayin mutane game da rubutunki.ra'ayin mutane game da rubutunki.

R. Eh to A nan dimma dai ba abinR. Eh to A nan dimma dai ba abinda zan ce da mutane sai dai godiyada zan ce da mutane sai dai godiyasaboda na kan ji mutane sunasaboda na kan ji mutane sunayabawa da littattafaina sannan sunayabawa da littattafaina sannan sunacewa Rubutun yana da ma'anacewa Rubutun yana da ma'anasosai, wanda hakan ya sanya inasosai, wanda hakan ya sanya inamai tabbatar da cewa tun da na kemai tabbatar da cewa tun da na kesamun wasi}u da ziyarar gani dasamun wasi}u da ziyarar gani daido, har yau ban sami wanda ya zoido, har yau ban sami wanda ya zoya ce min ga wani abu acikinya ce min ga wani abu acikinwa]annan littattafai biyun ba,wa]annan littattafai biyun ba,mutane su ce min kaza ya yi kumamutane su ce min kaza ya yi kumaya fa]akar to wannan ma a kowaneya fa]akar to wannan ma a kowanelokaci bana so ma in yi magana sailokaci bana so ma in yi magana saida na yi godiya ga makarantada na yi godiya ga makarantalittattafai na akan cewar Allah yalittattafai na akan cewar Allah yabar zumunci Allah kuma ya }arabar zumunci Allah kuma ya }aramana hikimar da za mu rungamana hikimar da za mu rungarubuta Abubuwa masu ma'ana.rubuta Abubuwa masu ma'ana.

M. To kuma daga wani gefen kikanM. To kuma daga wani gefen kikansamu wasu }orafe-}orafe dagasamu wasu }orafe-}orafe dagamasu karatu a game da wasumasu karatu a game da wasulittattafan da sauransu, ko ke a rankilittattafan da sauransu, ko ke a rankikin ta~a tsayawa ki ga cewakin ta~a tsayawa ki ga cewaw a n n a n } o r a f e - } o r a f e nw a n n a n } o r a f e - } o r a f e nlittattafanki suna da wani abu, ki yilittattafanki suna da wani abu, ki yitunanin za ki gyara?tunanin za ki gyara?

R. Sau tari mu kan ji haka, ni kusamR. Sau tari mu kan ji haka, ni kusamna in ce shi ne asalin abin da ya sana in ce shi ne asalin abin da ya sani yin rubutun littafi, domin tunni yin rubutun littafi, domin tunmuna }anana a yayin da wasumuna }anana a yayin da wasulittattafai su ke fitowa mu kan jilittattafai su ke fitowa mu kan jiwasu mutane suna aibata su kanwasu mutane suna aibata su kancewa ana yin wasu abubuwa da bacewa ana yin wasu abubuwa da basa dacewa, to sai na yi tunanin yasa dacewa, to sai na yi tunanin ya

k a m a t a i n t s u n d u m a w a j e nk a m a t a i n t s u n d u m a w a j e nharkokin littattafan nan in ganiharkokin littattafan nan in ganicewa abin haka ne, to da na zo nacewa abin haka ne, to da na zo naduba na gani ta wani ~angaren saiduba na gani ta wani ~angaren saina ga cewa lallai ana samun abinna ga cewa lallai ana samun abinda ya dace a yi wa'azi a kai cikinda ya dace a yi wa'azi a kai cikinwasu littatafai, sannan kuma a waniwasu littatafai, sannan kuma a waniwaje za ka ga wasu marubutan sunawaje za ka ga wasu marubutan sunayin littattafansu da ma'ana babuyin littattafansu da ma'ana babuinda za ka sami wata makusa a ciki,inda za ka sami wata makusa a ciki,to ni ma sai na soma yi, in gani koto ni ma sai na soma yi, in gani konima nawan zai iya magance wasunima nawan zai iya magance wasu}orafe-}orafen ko kuma shima}orafe-}orafen ko kuma shimanawan zai iya shiga cikin }orafin,nawan zai iya shiga cikin }orafin,to ban ma ta~a samun wata kafa dato ban ma ta~a samun wata kafa data zo gadan-gadan ta aibata minta zo gadan-gadan ta aibata minlittafi ba, balle in ce na shiga cikinlittafi ba, balle in ce na shiga cikinwa]annan }orafe - }orafen, sai daiwa]annan }orafe - }orafen, sai daihar yau muna yin ya}in ganin cewahar yau muna yin ya}in ganin cewaabubuwan da muka san tabbasabubuwan da muka san tabbasgaskiya ne sun cancanci aibatagaskiya ne sun cancanci aibatamuna }o}arin mu ya}i wa]andamuna }o}arin mu ya}i wa]andasuke wa]annan abubuwan ganinsuke wa]annan abubuwan ganincewar sun kau, kuma In Allah yacewar sun kau, kuma In Allah yayarda ba za su kuma samun nasarayarda ba za su kuma samun nasaraba.ba.

M. To a cikin harkar rubutu da kiM. To a cikin harkar rubutu da kike yi mai ya fi baki sha'awar son kike yi mai ya fi baki sha'awar son kigyarawa mutane tarbiyya a kansa,gyarawa mutane tarbiyya a kansa,alal misali wani ya kan yi tunaninalal misali wani ya kan yi tunaninrayuwar mata ya ke so ya gyara,rayuwar mata ya ke so ya gyara,wani kuma ya kan yi tunanin shiwani kuma ya kan yi tunanin shiy a n a g a n i n y a d d a a k ey a n a g a n i n y a d d a a k ezamantakewar ma'aurata ce ba ta yizamantakewar ma'aurata ce ba ta yimasa ba, wani kuma ya kan yimasa ba, wani kuma ya kan yitunanin irin mu'amalar mutane cetunanin irin mu'amalar mutane cea waje ba ta yi masa ba, ke me yaa waje ba ta yi masa ba, ke me yafi jan hankalinki ki ke so ki gyarafi jan hankalinki ki ke so ki gyara

wa jama'a?wa jama'a?

R. Eh to, Alhamdu Lillahi wato inR. Eh to, Alhamdu Lillahi wato inma shigo cikin tambayar taka gabama shigo cikin tambayar taka gaba]aya, abubuwan da sau tari mutane]aya, abubuwan da sau tari mutanea yadda na fahimci mawallafa a kana yadda na fahimci mawallafa a kansami wasu mawallafa tunaninsu yasami wasu mawallafa tunaninsu yakasu kashi-kashi, wani mawallafinkasu kashi-kashi, wani mawallafinfa tansa a ce yau n i na c ikafa tansa a ce yau n i na c ikamawallafi, kowa ya sanni walaumawallafi, kowa ya sanni walaurubutuna da ma'ana ko babu za arubutuna da ma'ana ko babu za aiya cewa ina littafi wasu kuma iniya cewa ina littafi wasu kuma inmaza ne za ka ga tunaninsu shi nemaza ne za ka ga tunaninsu shi nesu rin}a samun wasi}un 'yan matasu rin}a samun wasi}un 'yan matane don su rin}a lissafin cewa sunane don su rin}a lissafin cewa sunada 'yan mata kaza, in mata ne kumada 'yan mata kaza, in mata ne kumasuma zasu ringa lissafi suna dasuma zasu ringa lissafi suna dasamari sun kai adadin kaza, tasamari sun kai adadin kaza, tahanyar littattafansu suna kuma dahanyar littattafansu suna kuma da}awaye kaza, hakan ce ta sa na}awaye kaza, hakan ce ta sa naduba littattafai da dama wa]andaduba littattafai da dama wa]andana ga cewa ma'anarsu ke nan kashina ga cewa ma'anarsu ke nan kashina b iyu na c ik in mawal la fana b iyu na c ik in mawal la fawa]anda suka ]auki rubutuwa]anda suka ]auki rubutuamatsayin sana'a ce idan labari yaamatsayin sana'a ce idan labari yayi da]i ko da bai da ma'ana su daiyi da]i ko da bai da ma'ana su daidawo musu da ku]insu kuma yadawo musu da ku]insu kuma yazamanto sun ci riba mai kyau a cikizamanto sun ci riba mai kyau a cikisu ba su damu ba ko al'ada ta ~acisu ba su damu ba ko al'ada ta ~aciko kar ta baci.ko kar ta baci.Akwai kuma mawallafa su kuma suAkwai kuma mawallafa su kuma surubutunsu suna yin sa ne f irubutunsu suna yin sa ne f isabilillahi don su gyara al'ada ba susabilillahi don su gyara al'ada ba sudamu da ko a sansu ko a ji ko sudamu da ko a sansu ko a ji ko suwane ne ba don haka zasu yiwane ne ba don haka zasu yirubutunsu bisa ma'ana da duk iyarubutunsu bisa ma'ana da duk iyabajintarsu da za su ga sun warkarbajintarsu da za su ga sun warkarda mutane ga barin wasu abubuwada mutane ga barin wasu abubuwamarasa kyau, to na yi ta mafarkinmarasa kyau, to na yi ta mafarkinin ga cewa na kasance daga cikinin ga cewa na kasance daga cikinwa]annan mawallafa don ba na yinwa]annan mawallafa don ba na yinrubutu don ya zamo ko mutane surubutu don ya zamo ko mutane suyawaita su sanni, hasali ma na fi soyawaita su sanni, hasali ma na fi soa san littafina da a san wacece taa san littafina da a san wacece tarubuta shi, ba don komai ba sai donrubuta shi, ba don komai ba sai donlittafina shine sa}ona na san ba wailittafina shine sa}ona na san ba waimaganar bakina ba, ba za tamaganar bakina ba, ba za tazamanto sa}on da zan aikawa dazamanto sa}on da zan aikawa damutane dubban dubata kamar littafimutane dubban dubata kamar littafiba, don haka ne abin alfaharina shiba, don haka ne abin alfaharina shine mutane su san littafina fiye dani,ne mutane su san littafina fiye dani,a cikin littafin zan iya aika musua cikin littafin zan iya aika musuda sa}on da suka dace kuma banda sa}on da suka dace kuma bandamu da ko ku]in littafin ya dawodamu da ko ku]in littafin ya dawomin ko kar ya dawo min ba, fatanamin ko kar ya dawo min ba, fatanashi ne mutane su san kowaneshi ne mutane su san kowanetsuntsu kukan gidansu yake yi.tsuntsu kukan gidansu yake yi.Ha}i}a idan aka ce kowane mutunHa}i}a idan aka ce kowane mutunda al'adarsa bai kamata a ce zaida al'adarsa bai kamata a ce zairin}a ]aukar al'adar wani yanarin}a ]aukar al'adar wani yana

Page 11: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

11

cusawa a cikin tasa ba, sannan idancusawa a cikin tasa ba, sannan idanya ga wancan da al'adarsa shi maya ga wancan da al'adarsa shi madalilin da ya sa yake yinta ya zaunadalilin da ya sa yake yinta ya zaunaa cikin al'adarsa da abin da akaa cikin al'adarsa da abin da akaraine shi a kai ya fi tsari, to wannanraine shi a kai ya fi tsari, to wannanabin ban soma tunanin cewa yanaabin ban soma tunanin cewa yanaafkuwa ba, sai lokacin da aka samiafkuwa ba, sai lokacin da aka samiwasu marubuta da suka nacewawasu marubuta da suka nacewakal lon f ina-f inai da karantakal lon f ina-f inai da karantalittattafan }asashen }etare, sai yalittattafan }asashen }etare, sai yazamanto su wa]annan mawallafanzamanto su wa]annan mawallafanba su da wani aiki illa su ]aukiba su da wani aiki illa su ]aukial'adar wani ba tasu ba, don kawaial'adar wani ba tasu ba, don kawaisuna jin da]inta kuma suna ganinsuna jin da]inta kuma suna ganinta yi musu kyau, sun manta ba doleta yi musu kyau, sun manta ba doleba ne abinda ya yi musu da]i ya yiba ne abinda ya yi musu da]i ya yiwa wani ba.wa wani ba.Ba kuma dole ba ne wannan abinBa kuma dole ba ne wannan abinzai musu kyau da al'ada ba sai yazai musu kyau da al'ada ba sai yazamanto shi ne za su yi ta wallafawazamanto shi ne za su yi ta wallafawaa cikin littattafansu suna cusawaa cikin littattafansu suna cusawayara }iyayya da iyayensu dayara }iyayya da iyayensu dawa]ansu wa]anda ba su dace ba awa]ansu wa]anda ba su dace ba akowane lokaci, na kan tuna misalikowane lokaci, na kan tuna misalimawallafan da suke littafi ka ga anmawallafan da suke littafi ka ga anyi littafi an ce fa]akarwa ne gayi littafi an ce fa]akarwa ne gaiyaye masu yi wa iyaye auren dole,iyaye masu yi wa iyaye auren dole,sai a rubuta ka ga yarinya ta ci wasai a rubuta ka ga yarinya ta ci waiyayenta mutunci, kuma ita ta keiyayenta mutunci, kuma ita ta kegalaba a cikinsu, a }arshe ko sungalaba a cikinsu, a }arshe ko suntsine mata sai ka ga ita ce za ta tasotsine mata sai ka ga ita ce za ta tasoda alheri da gaskiya a cikin littafin,da alheri da gaskiya a cikin littafin,duk da cewar cin mutuncin da ta yiduk da cewar cin mutuncin da ta yiwa iyayenta ka ga ta zauna lafiya,wa iyayenta ka ga ta zauna lafiya,to sai na ke tambayar kaina ato sai na ke tambayar kaina akullum kuma na ke tambaya a kankullum kuma na ke tambaya a kanmawallafa akan wannan hujja,mawallafa akan wannan hujja,amma sai ka ji sun ce ai fa]akar daamma sai ka ji sun ce ai fa]akar daiyayen ne don su daina yi wa yaraniyayen ne don su daina yi wa yaranauren dole, saboda ga abin daauren dole, saboda ga abin da'ya'yan za su yi to sai in tunasar da'ya'yan za su yi to sai in tunasar dasu in ce ba fa iyayen ne su kesu in ce ba fa iyayen ne su kekaranta littafin ba, 'ya'yan ne, dakaranta littafin ba, 'ya'yan ne, daiyayen ne sai in ce sun karantaiyayen ne sai in ce sun karantafa]akarwa kuma za su fa]aku, tofa]akarwa kuma za su fa]aku, toamma su 'ya'yan da suke karantawa,amma su 'ya'yan da suke karantawa,waccan rashin kunyar da su ke ganiwaccan rashin kunyar da su ke ganishi za su yi sun koyi mummunarshi za su yi sun koyi mummunartarbiyya za su yi amfani da shi, dontarbiyya za su yi amfani da shi, donhaka ashe kenan wannan rubutunhaka ashe kenan wannan rubutunbai amfane su ba, har sai lokacinbai amfane su ba, har sai lokacinda muka janyo lokacin iyayen sukada muka janyo lokacin iyayen sukasoma karanta littattafan sannan zasoma karanta littattafan sannan zaa yi amfani da wannan fa]akar daa yi amfani da wannan fa]akar dasu, amma idan har yaran ne sukesu, amma idan har yaran ne sukekaranta littafin a yanzu, to ba abinkaranta littafin a yanzu, to ba abinda ya kamata mu koya musu bandada ya kamata mu koya musu bandabin iyaye, da kuma kokarin kawobin iyaye, da kuma kokarin kawohanya mai sauki da za ta kawohanya mai sauki da za ta kawokoruwar matsala tsakaninsu dakoruwar matsala tsakaninsu da

iyayensu.iyayensu.To amma wasu suna ]aukanTo amma wasu suna ]aukanwannan magana kamar sok iwannan magana kamar sok iburutsu ne sai na ga cewa ni ma yaburutsu ne sai na ga cewa ni ma yadace a ce na shiga wannan aikidace a ce na shiga wannan aikitsundum ina wayar da kan mutanetsundum ina wayar da kan mutanedon su ga abubuwan da ake koyadon su ga abubuwan da ake koyamusu su kula da cewar kar ya sa sumusu su kula da cewar kar ya sa subar al'adarsu, domin ha}i}a a yaubar al'adarsu, domin ha}i}a a yauidan na yi littafi na sa Fa'iza a cikiidan na yi littafi na sa Fa'iza a cikike da ba Fa'iza ba idan kika karantake da ba Fa'iza ba idan kika karantako da sunanku da banbanci yako da sunanku da banbanci yakamata ki san cewa al'adarta da bankamata ki san cewa al'adarta da banke ma abin da ya kamata ki yi dake ma abin da ya kamata ki yi daban, tarbiyyar gidanku da ita yaban, tarbiyyar gidanku da ita yakamata ki tashi idan kin ga maikamata ki tashi idan kin ga maikyau ce, ba wai sai abin da Rahmakyau ce, ba wai sai abin da Rahmata rubuta ba idan kin ga ya yi mikita rubuta ba idan kin ga ya yi mikikyau ko ya yi miki da]i ki ce saikyau ko ya yi miki da]i ki ce saikin yi ba, sannan idan kina ta bikin yi ba, sannan idan kina ta bicewar sai ya yi miki da]in ne saicewar sai ya yi miki da]in ne saikin yi, to ha}i}a a kowane lokacikin yi, to ha}i}a a kowane lokaciRahma tana }o}ari wajen nunaRahma tana }o}ari wajen nunamiki idan fa wannan abun bai damiki idan fa wannan abun bai dakyau za ta nuna miki }arshenkyau za ta nuna miki }arshenlittafin bai da kyau, saboda galittafin bai da kyau, saboda gamakomar wadda ta aikata bai yimakomar wadda ta aikata bai yikyau ba, wannan shi ne a kowanekyau ba, wannan shi ne a kowanelokaci bu}ata ta don ganin na yilokaci bu}ata ta don ganin na yirubutu ya zamanto ba aikin komairubutu ya zamanto ba aikin komaina ke yi ba baya da gyara al'adana ke yi ba baya da gyara al'adainda za ta tafi daidai da zamani,inda za ta tafi daidai da zamani,kuma ya zamanto zamanin yakuma ya zamanto zamanin yakasance mai kyau.kasance mai kyau.Kuma ba wai za ta zamo yana daKuma ba wai za ta zamo yana dahikimar da zai iya tashi ya dogarahikimar da zai iya tashi ya dogarada ita ba, ba wai sai ya dogara dada ita ba, ba wai sai ya dogara dahikimar wani ba, a duk lokacin dahikimar wani ba, a duk lokacin daza ka jingina da mutun ]an'uwanka,za ka jingina da mutun ]an'uwanka,dole ne za ka iya fa]uwa misali idandole ne za ka iya fa]uwa misali idanka jingina da wani mawallafi yaka jingina da wani mawallafi yazama babu abin da ya sa a gabanshizama babu abin da ya sa a gabanshibaya da soyayya ashe ba soyayyabaya da soyayya ashe ba soyayyaba ce ci gaba a lokacin al'amurankaba ce ci gaba a lokacin al'amurankaba zai zamanto akwai wani abu naba zai zamanto akwai wani abu nada ban shi ne cigaba. Kenan asheda ban shi ne cigaba. Kenan ashewannan littafi sai ka zauna ka dubawannan littafi sai ka zauna ka dubashi saboda nisha]antuwa, sannanshi saboda nisha]antuwa, sannankuma a yadda ka duba shi ]in kakuma a yadda ka duba shi ]in kaajiye ka ]auki wancan, abin da yaajiye ka ]auki wancan, abin da yazamanto zai fiye maka alheri kazamanto zai fiye maka alheri kasanya shi a gaba ya zamanto shi nesanya shi a gaba ya zamanto shi neaikinka shi ne kuma abin da za kaaikinka shi ne kuma abin da za kafi bawa mahimmanci sai lokacin dafi bawa mahimmanci sai lokacin dak a z o h u t a w a r k a k o d o nk a z o h u t a w a r k a k o d o nnisha]antuwarka, sannan ka dubanisha]antuwarka, sannan ka dubawannan littafin har ga haka in Allahwannan littafin har ga haka in Allahya sa a cikin wannan littafinya sa a cikin wannan littafinmawallafin ya yi kaifin tunani yamawallafin ya yi kaifin tunani yatuno da wani abu da ya kamata yatuno da wani abu da ya kamata ya

nuna maka hanya wajen cimmanuna maka hanya wajen cimmaburinka sai ka ]auki wannan abuburinka sai ka ]auki wannan abusai ka ha]a da aikinka idan kumasai ka ha]a da aikinka idan kumaya kawo wani tunani sa~anin yaddaya kawo wani tunani sa~anin yaddaka ke gudanar da harkarka in kaka ke gudanar da harkarka in kaauna ka ga taka ba mai kyau ba ceauna ka ga taka ba mai kyau ba cesai kai watsi da takan sai ka ]ausai kai watsi da takan sai ka ]aunasa, wannan shi ne ni abin da nanasa, wannan shi ne ni abin da na]auki rubutu mai kyau, na ke fatan]auki rubutu mai kyau, na ke fatanmawallafa za su koma tunanin maimawallafa za su koma tunanin maikyau a kan abin da suke rubutawa.kyau a kan abin da suke rubutawa.

M . T o a b i n m a m a k i s h i n eM . T o a b i n m a m a k i s h i n ekasancewarki kin taso a kudancinkasancewarki kin taso a kudancinNajeriya kuma a cikin wani gari aNajeriya kuma a cikin wani gari akudancin Najeriya wanda ya fikudancin Najeriya wanda ya fikowane gari wayewa ga zamanancikowane gari wayewa ga zamanancida jin wani abu makamancinda jin wani abu makamancinwannan gashi ke ra'ayinki sai yawannan gashi ke ra'ayinki sai yazamanto kishiyar hakan, menene kizamanto kishiyar hakan, menene kike jin ya canza ki hakan, wani inke jin ya canza ki hakan, wani inan ce Rahma tana zaune a Lagosan ce Rahma tana zaune a Lagostana kuma ABU tana diploma, zaitana kuma ABU tana diploma, zaiyi tunanin cewa wata matashiyaryi tunanin cewa wata matashiyarYarinya ce da ke da a}ida ta zamaniYarinya ce da ke da a}ida ta zamanito ke mai ya canza tunaninkito ke mai ya canza tunaninkihakan?hakan?

R. Eh wato kamar yadda ake cewa,R. Eh wato kamar yadda ake cewa,idan dai ba Panadol ba ne to baidan dai ba Panadol ba ne to ba]aya yake da Panadol ba. Kuma]aya yake da Panadol ba. Kumaabin da a kowane lokaci na keabin da a kowane lokaci na keginuwa a kai na yarda da shineginuwa a kai na yarda da shinetarbiyya sannan ya zamanto mutumtarbiyya sannan ya zamanto mutumya daina aron al'ada daga duk indaya daina aron al'ada daga duk indata tashi ha}i}a zaman Lagos wanita tashi ha}i}a zaman Lagos waniabu ne na ci gaba ga mutum yayinabu ne na ci gaba ga mutum yayinda za ka zamanto tamkar yadda akeda za ka zamanto tamkar yadda akecewa Kano tumbin giwa Ko da mecewa Kano tumbin giwa Ko da meka zo an fi ka.ka zo an fi ka.Kusan wannan shi ne abin da ya keKusan wannan shi ne abin da ya keafkuwa a Lagos, idan ya daidaitaafkuwa a Lagos, idan ya daidaitada wannan karin maganar, dominda wannan karin maganar, dominLagos wani waje ne da ya taraLagos wani waje ne da ya taramutane masu kyau da mara sa kyau,mutane masu kyau da mara sa kyau,kuma waje ne da dole sai ka kiyayekuma waje ne da dole sai ka kiyayeabin ka, domin idan ba ka dage baabin ka, domin idan ba ka dage baza ka neme shi ka rasa.za ka neme shi ka rasa.Babban misali shi ne yau idanBabban misali shi ne yau idanmutum yana Kano kuma ace yanamutum yana Kano kuma ace yanacikin Lagos zai zamanto cewa [ancikin Lagos zai zamanto cewa [anwancan gidan idan a cikin gari newancan gidan idan a cikin gari neya san ]an wancan gidan kuma baya san ]an wancan gidan kuma bawai a kansu sanayyar ta tsaya ba,wai a kansu sanayyar ta tsaya ba,kakan - kakanka haka suke, sabodakakan - kakanka haka suke, sabodawancan ya san al 'adar wannan,wancan ya san al 'adar wannan,wannan ma ya san al'adar wancan,wannan ma ya san al'adar wancan,wannan ya san gidan da wannan zaiwannan ya san gidan da wannan zaishiga, wancan ma ya san gidan dashiga, wancan ma ya san gidan dawannan zai shiga, don haka kowawannan zai shiga, don haka kowa

Page 12: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

12

ya san wannan ba mutumin banzaya san wannan ba mutumin banzaba ne, don haka mun yarda da shiba ne, don haka mun yarda da shiidan ma bai shiga wajen ba ba zaiidan ma bai shiga wajen ba ba zaibaci ba kenan, sai ka ga ko ya shigobaci ba kenan, sai ka ga ko ya shigowannan ba a damu ba saboda yardawannan ba a damu ba saboda yardada juna.da juna.To Lagos sa~anin haka ne, dukTo Lagos sa~anin haka ne, duklokacin da mai kyakkyawar aniyalokacin da mai kyakkyawar aniyaya tsinci kansa a waje irin Lagos,ya tsinci kansa a waje irin Lagos,ya kan yi tunani mai ya dace yaya kan yi tunani mai ya dace yasanyawa yayansa, shi ne ya matsasanyawa yayansa, shi ne ya matsasu ya sanya musu tsaro wandasu ya sanya musu tsaro wandawannan tsaro zai sa bai san abin dawannan tsaro zai sa bai san abin daya ke afkuwa a gidan wancan ba,ya ke afkuwa a gidan wancan ba,hala wancan mutumin da ka kehala wancan mutumin da ka keganin makwafcina shi ne ma maiganin makwafcina shi ne ma maiiya shigowa ya yi min sata gobe,iya shigowa ya yi min sata gobe,shi ne mai iya shigowa ya ~ata minshi ne mai iya shigowa ya ~ata min'ya'ya, shi ne mai zuwa ya yi wa'ya'ya, shi ne mai zuwa ya yi wa'ya'yana hu]ubar tsiya, don haka a'ya'yana hu]ubar tsiya, don haka akowane lokaci zan kasance tare dakowane lokaci zan kasance tare da'ya'yana ina yi musu tarbiyyar'ya'yana ina yi musu tarbiyyararziki saboda haka zaman wajearziki saboda haka zaman wajekamar Lagos ba komai ya kekamar Lagos ba komai ya kehaifarwa mutane ba sai }arfafahaifarwa mutane ba sai }arfafatarbiyya ta gari.tarbiyya ta gari.Duk wanda ya ke so ]ansa yaDuk wanda ya ke so ]ansa yazamanto yana da tarbiyya idan yazamanto yana da tarbiyya idan yazauna a irin wannan wajen za kazauna a irin wannan wajen za kaga bai da lokacin komai saiga bai da lokacin komai sailokacinsu ba kamar yadda yalokacinsu ba kamar yadda yazamanto cewa idan ka yarda dazamanto cewa idan ka yarda damutane za ka iya yarda cewa idanmutane za ka iya yarda cewa idanya shiga gidan wancan nan ]in maya shiga gidan wancan nan ]in matarbiyyar gidan zai samu.tarbiyyar gidan zai samu.Don haka saboda gyara zai yi idanDon haka saboda gyara zai yi idanya shiga, idan ya shiga gidanya shiga, idan ya shiga gidanwancan ma haka ne, Lagos babuwancan ma haka ne, Lagos babuhaka, to da irin wannan muka tashihaka, to da irin wannan muka tashikusan dukkanmu za mu iya cewakusan dukkanmu za mu iya cewazamanmu zaman irin shekarun dazamanmu zaman irin shekarun damutum zai iya ]aukan abu yamutum zai iya ]aukan abu yama}alar da shi akai kamar yaddama}alar da shi akai kamar yaddamalaman Education suke cewa,malaman Education suke cewa,wato zuwa lokacin da mutum ya kewato zuwa lokacin da mutum ya kewasu Adholescen Stage har zuwawasu Adholescen Stage har zuwawannan lokaci ina da tabbacin cewawannan lokaci ina da tabbacin cewaa gidanmu ba a bar mu mun tashia gidanmu ba a bar mu mun tashimun zamanto masu hur]a da kowamun zamanto masu hur]a da kowaba, don haka za ka gani bamu daba, don haka za ka gani bamu dawasu }awaye, ba mu da kowa munawasu }awaye, ba mu da kowa munazaune ne mu ka]ai, da wannanzaune ne mu ka]ai, da wannantarbiyya da aka yi mana da abin datarbiyya da aka yi mana da abin daake koya mana a cikin gidanmuake koya mana a cikin gidanmuhaka za mu kasance da shi har zuwahaka za mu kasance da shi har zuwalokacin da wannan tarbiyya akalokacin da wannan tarbiyya akabarmu da i t a idan t a ka fu abarmu da i t a idan t a ka fu a}wa}walwarmu idan muka yi}wa}walwarmu idan muka yitunani muka ga ita ce mai kyau intunani muka ga ita ce mai kyau inaka bar mutum a wannan lokaci shiaka bar mutum a wannan lokaci shida kansa ya san abin da ya ke yida kansa ya san abin da ya ke yi

masa kyau ya san abin da ba zai yimasa kyau ya san abin da ba zai yimasa kyau ba.masa kyau ba.Alhamdu lillahi mun zauna a cikinAlhamdu lillahi mun zauna a cikinwannan waje cikin kula ta indawannan waje cikin kula ta indababu wani abu da zai shigo manababu wani abu da zai shigo manaya ~ata tarbiyyar da ake koya manaya ~ata tarbiyyar da ake koya manasau tari wasu tari na sha samun,sau tari wasu tari na sha samun,tambayoyi cewar kowa ya kan yitambayoyi cewar kowa ya kan yimamaki da shigarmu da komai damamaki da shigarmu da komai dakomai ta sha bamban da mutanenkomai ta sha bamban da mutanenda suke zaune a wannan waje, bayada suke zaune a wannan waje, bayada cewar mu mutane ne wa]andada cewar mu mutane ne wa]andaiyayenmu suke so kuma a hakaiyayenmu suke so kuma a hakamuka tashi da ita har zuwa lokacinmuka tashi da ita har zuwa lokacinda ya kamata yaro ya yi tunaninda ya kamata yaro ya yi tunaninmeye zai yi masa kyau da wandameye zai yi masa kyau da wandaba zai yi masa kyau ba kasancewarba zai yi masa kyau ba kasancewarhaka shi ya sa iyayenmu ba sa jinhaka shi ya sa iyayenmu ba sa jintsoron ko ina ba sa shakkar mutsoron ko ina ba sa shakkar mushiga, kuma sun yarda za mu yishiga, kuma sun yarda za mu yiabin da ya dace kuma mu ma mukaabin da ya dace kuma mu ma muka]au aniyar cewa ha}i}a yadda suka]au aniyar cewa ha}i}a yadda sukayarda da mu ba za mu basu kunyayarda da mu ba za mu basu kunyaba, don na kan ji da]i idan na gaba, don na kan ji da]i idan na gacewa ko mai za mu yi ko yaya abucewa ko mai za mu yi ko yaya abuzai kasance na kan ji da]i idanzai kasance na kan ji da]i idanmuka koma wajen iyayenmu yaddamuka koma wajen iyayenmu yaddasuke nuna wa har yanzu fa suna nansuke nuna wa har yanzu fa suna nana bisa yardannan da suka yi cewaa bisa yardannan da suka yi cewasu sun yarda da tarbiyyar 'ya'yansu sun yarda da tarbiyyar 'ya'yannan da suka yi mana, ba za mu basunan da suka yi mana, ba za mu basukunya ba, za mu ci gaba da tafiya akunya ba, za mu ci gaba da tafiya akan tarbiyya da suka yi mana, harkan tarbiyya da suka yi mana, harmu fa]akar da wasu mu nuna musumu fa]akar da wasu mu nuna musuabin da ya ke da kyau, wannan aabin da ya ke da kyau, wannan ako da yaushe shi ya ke }arfafako da yaushe shi ya ke }arfafamana cewa fa lallai kowane tsuntsumana cewa fa lallai kowane tsuntsukukan gidansu ya ke.kukan gidansu ya ke.

M. A gaba kuma zan so in ji waniM. A gaba kuma zan so in ji waniabu gami da rubutunki, yawanciabu gami da rubutunki, yawanciwasu marubuta na kan ga sunwasu marubuta na kan ga sunkarkata al}alaminsu suna rubutu akarkata al}alaminsu suna rubutu akan masu ku]i wasu kuma sunkan masu ku]i wasu kuma sunkarkata rubutunsu a kan rayuwakarkata rubutunsu a kan rayuwairin ta samartaka da sauransu, meirin ta samartaka da sauransu, meki ka gani dangane da marubuci yaki ka gani dangane da marubuci yakarkatar da al}alaminsa maganakarkatar da al}alaminsa magana]aya yake yi ko zancen matan]aya yake yi ko zancen matangidan aure kawai, ko ya zamantogidan aure kawai, ko ya zamantozancen soyayya yake yi kurum kozancen soyayya yake yi kurum kowani makamancin wani abu me zawani makamancin wani abu me zaki iya cewa dangane da }warewarki iya cewa dangane da }warewarrubutu, yaya za ki iya ganin wannanrubutu, yaya za ki iya ganin wannanrubutun.rubutun.

R. Eh to ni a tawa }wa}walwarR. Eh to ni a tawa }wa}walwarabin da na ]auka a kan mawallafiabin da na ]auka a kan mawallafiidan aka ce mawallafi ne cikakkeidan aka ce mawallafi ne cikakkeana nufin mutum ne da zai zamantoana nufin mutum ne da zai zamantoya sadaukar da rayuwarshi a kanya sadaukar da rayuwarshi a kan

aikawa da kyawawan sa}wanniaikawa da kyawawan sa}wanniduniya, kuma a wannan lokacin zaiduniya, kuma a wannan lokacin zaizamanto bai ta'alla}a a kan ~angarezamanto bai ta'alla}a a kan ~angareguda ]aya ba, zai iya soka kansa aguda ]aya ba, zai iya soka kansa ako ina ya zamanto cewa ya fa]i maiko ina ya zamanto cewa ya fa]i maikyau a wannan wajen sannan idankyau a wannan wajen sannan idanya yi wa mutane nuni a inda ba shiya yi wa mutane nuni a inda ba shida kyau idan aka ce mutumda kyau idan aka ce mutummawallafi ne ana so ya zamanto maimawallafi ne ana so ya zamanto maiha}uri ne ga kowace irin rayuwaha}uri ne ga kowace irin rayuwada ta zamanto masa, sannan yada ta zamanto masa, sannan yazamanto mutum ne wanda ya kezamanto mutum ne wanda ya kebanbance al'amura ba kuma mutumbanbance al'amura ba kuma mutumne mai kwa]ayi ba ha}i}a wasu zane mai kwa]ayi ba ha}i}a wasu zaka gani cewa suna tunani a kowaneka gani cewa suna tunani a kowanelokaci a kan cewa talaka ba abokinlokaci a kan cewa talaka ba abokinharkar su ba ne don haka sai ka ganiharkar su ba ne don haka sai ka ganimutum marubuci kowane lokaci zaimutum marubuci kowane lokaci zaizauna idan zai yi shi sai ya yi shi azauna idan zai yi shi sai ya yi shi akan mai hannu da shuni, sannan yakan mai hannu da shuni, sannan ya]auki rayuwar duniya ba za ta ta~a]auki rayuwar duniya ba za ta ta~ayiyuwa ba, a yi ta su ji da]i ba saiyiyuwa ba, a yi ta su ji da]i ba saidai kawai su ta'alla}a a kan abudai kawai su ta'alla}a a kan abu]aya, kuma wane abu ]aya ne sai]aya, kuma wane abu ]aya ne saidai a duba wasu jama'a me suka fidai a duba wasu jama'a me suka fiso idan aka duba sai a yi rubutu aso idan aka duba sai a yi rubutu akanshi, baya da abin da ba haka bakanshi, baya da abin da ba haka bane to kowane mawallafi ya zamantone to kowane mawallafi ya zamantoyana nunawa mutane mai kyauyana nunawa mutane mai kyaukuma yana nuna masu mara kyau,kuma yana nuna masu mara kyau,ba wai ya za~e wani ba ya ha]a aba wai ya za~e wani ba ya ha]a akan mutane du kansu ya ha]a wajekan mutane du kansu ya ha]a waje]aya mace da namiji mai ku]i da]aya mace da namiji mai ku]i datalaka, sannan soyayya ba ba}ontalaka, sannan soyayya ba ba}onabu ba ne ga wani ba.abu ba ne ga wani ba.Daidai da yaro }an}ani za ka sameDaidai da yaro }an}ani za ka sameshi duk lokacin da ya iya cewashi duk lokacin da ya iya cewawannan abu kaza ne to zai iya cewawannan abu kaza ne to zai iya cewakaza ne don haka babu wani wandakaza ne don haka babu wani wandasoyayya za ta zame masa ba}uwasoyayya za ta zame masa ba}uwakuma ha}i}a rayuwar Duniya saikuma ha}i}a rayuwar Duniya saian ha]a ta cikin abu biyu walau gaan ha]a ta cikin abu biyu walau gaabin da ka ke so ko baka so danabin da ka ke so ko baka so danhaka ashe kenan kamata ya yi a dukhaka ashe kenan kamata ya yi a duklokacin da mawallafi zai yi rubutulokacin da mawallafi zai yi rubutuya zamanto manya - manyanya zamanto manya - manyanabubuwa da suka zamanto waabubuwa da suka zamanto wamutane sune ba}i kuma su ne amutane sune ba}i kuma su ne alokacin zuciyansu da tunaninsu yalokacin zuciyansu da tunaninsu yake bu}ata don kyautata rayuwarsuke bu}ata don kyautata rayuwarsushi ya kamata ya zamanto cewashi ya kamata ya zamanto cewamawallafi ya da]]ebo duk rayuwarmawallafi ya da]]ebo duk rayuwarda suka fi tunani a kai ya sanya ada suka fi tunani a kai ya sanya aciki saboda su gane idan aka ceciki saboda su gane idan aka ceyanzu misali yau idan zan yi rubutuyanzu misali yau idan zan yi rubutua kan addini musali abin da yaa kan addini musali abin da yakamata tunani ya soma bani shinekamata tunani ya soma bani shinein yi ]an yawo in kewaya idan zanin yi ]an yawo in kewaya idan zanyi kira kan addini ta wacce hanyayi kira kan addini ta wacce hanyazan bi.zan bi.Mutane su yi tunani wannan abu daMutane su yi tunani wannan abu da

Page 13: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

13

zan yi mutane su sani cewa yanazan yi mutane su sani cewa yanada kyau sai in ce to yanzu tundada kyau sai in ce to yanzu tundadai labari ko wa ya ke so bari indai labari ko wa ya ke so bari in]auka in sanya wannan batuna]auka in sanya wannan batunaaddini a cikin wannan labaran in yaaddini a cikin wannan labaran in yaso sai su ]auka a haka misali wataso sai su ]auka a haka misali watarana na ta~a shiga Kaduna a lokacinrana na ta~a shiga Kaduna a lokacinda wani littafina ya fito ina zuwada wani littafina ya fito ina zuwaakwai wata }awa ta ta yi littafi shiakwai wata }awa ta ta yi littafi shiwannan littafi an yi shi newannan littafi an yi shi netsantsa babu abin da akatsantsa babu abin da akasanya na labari a ciki bayasanya na labari a ciki bayada cewa addini aka rubutada cewa addini aka rubutaa ciki kuma dukkanmu aa ciki kuma dukkanmu aw a n n a n l o k a c i nw a n n a n l o k a c i ntunaninmu ]aya shi netunaninmu ]aya shi newani sa}o mu ke so muwani sa}o mu ke so muaika a cikin wannan littafinaika a cikin wannan littafinto amma sai na ]auki nawato amma sai na ]auki nawasa}on sai na sanya shi asa}on sai na sanya shi acikin labarin.cikin labarin.

Sannan na jujjuyaSannan na jujjuyashi sannan ita ta ]auki natashi sannan ita ta ]auki natagundarin salon tayi rubutugundarin salon tayi rubutua k a n s h i i n n a s h i g aa k a n s h i i n n a s h i g akasuwa ga littattafan sunkasuwa ga littattafan sunfito a lokaci guda sai na gafito a lokaci guda sai na gaana ta neman nawa har anaana ta neman nawa har ananeman na biyunshi ammaneman na biyunshi ammaya ba a nemi nata ba, naya ba a nemi nata ba, nace lafiya mene ne ai watoce lafiya mene ne ai watokawai wani mai siyankawai wani mai siyanlittafi a lokacin mai zai celittafi a lokacin mai zai cemin sai ya ce littafine akamin sai ya ce littafine akayi mana a kan addini yanzu kumayi mana a kan addini yanzu kumaduniya ta karkata a kan cewa komaiduniya ta karkata a kan cewa komaika fi so ka same shi a kan addinika fi so ka same shi a kan addiniidan an sanya shi a rayuwa ya zaiidan an sanya shi a rayuwa ya zaikasance, sai wannan ya ke banikasance, sai wannan ya ke banitunani, ashe kenan duk lokacin datunani, ashe kenan duk lokacin daza ka ba da sako sai ka dubaza ka ba da sako sai ka dubarayuwar mutane sanan ka ga abindarayuwar mutane sanan ka ga abindaya ke afkuwa sannan ka sanyaya ke afkuwa sannan ka sanyawannan sa}o ka aika shi ba wai kawannan sa}o ka aika shi ba wai kace a yau ni na ga mata ko mazace a yau ni na ga mata ko mazada]in littafina su ke ji saboda innada]in littafina su ke ji saboda innaba su labarin kaza ba in koma basuba su labarin kaza ba in koma basulabarin wannan acikin karaminlabarin wannan acikin karaminlokaci, a'a yau na ga labarin masulokaci, a'a yau na ga labarin masukudi ne suke son ji saboda talakakudi ne suke son ji saboda talakaya fi san jin labarin mai ku]i a kanya fi san jin labarin mai ku]i a kankansa saboda haka bara in komakansa saboda haka bara in komabashi labarin mai ku]in in bar nabashi labarin mai ku]in in bar natalakan, yayin da banzantar datalakan, yayin da banzantar dashine, ai a nuna masa cewa idanshine, ai a nuna masa cewa idanmawallafi ya cika mawallafi maimawallafi ya cika mawallafi maisan ya shiryar sai ya nuna masasan ya shiryar sai ya nuna masacewa ashe rayuwa da ka ke cikicewa ashe rayuwa da ka ke cikimisali yanin da babu talaka ko wamisali yanin da babu talaka ko wamai ku]i ne yau she mai ku]i zaimai ku]i ne yau she mai ku]i zai

yi mutunci a duniya bashi da wandayi mutunci a duniya bashi da wandazai iya cewa ungo wanke min kazai iya cewa ungo wanke min kaya zan baka wani abu bashi daya zan baka wani abu bashi dawanda zai ce yau kai ne direbanawanda zai ce yau kai ne direbanazo ka ja min mota ba shi da wandazo ka ja min mota ba shi da wandazai ce yau kai ne mai dafa minzai ce yau kai ne mai dafa minabinciabinci

Tunda kowa ma yana Tunda kowa ma yana

gidansa ya wadata, duk wanda kagidansa ya wadata, duk wanda kaga yana wannan aikin nema ya fitoga yana wannan aikin nema ya fitoyi na Ha}}insa, to shi ma ya wadatayi na Ha}}insa, to shi ma ya wadataya yi ku]in mai zai fito da shi yaya yi ku]in mai zai fito da shi yace zai yi wani aiki a gidan wani maice zai yi wani aiki a gidan wani maiku]in ashe kenan wancan maiku]in ashe kenan wancan maiku]in ba shi da wani amfani naku]in ba shi da wani amfani narayuwa dole - dole ashe da ku akerayuwa dole - dole ashe da ku akeyin amfani sai mu dunga yin littafiyin amfani sai mu dunga yin littafikowane lokaci muna tsoma su mukowane lokaci muna tsoma su musanar da su cewa kuma cikinsanar da su cewa kuma cikinrayuwar da kuke yi kuma kuna darayuwar da kuke yi kuma kuna daamfani, dan haka dole dole ne muamfani, dan haka dole dole ne muyadda da cewa kuma kuna dayadda da cewa kuma kuna daamfani idan kun tashi yi za ku dingaamfani idan kun tashi yi za ku dingakare ha}}inku a ciki sannan a kumakare ha}}inku a ciki sannan a kumawannan lokacin mu nuna musu idanwannan lokacin mu nuna musu idanta wannan talaucin ya sami mutum,ta wannan talaucin ya sami mutum,ha}i}a Allah ne ya kawo baiha}i}a Allah ne ya kawo baikamata ya kaucewa hanya bakamata ya kaucewa hanya bakamata ya yi ya tafi wajen nemankamata ya yi ya tafi wajen nemanhakkinsa ya yadda da inda Allah yahakkinsa ya yadda da inda Allah yaAje shi ya zama akan haka inda yaAje shi ya zama akan haka inda yaga ga mutuncinsa shi ne komai ba.ga ga mutuncinsa shi ne komai ba.Haka kuma in ma batun soyayya neHaka kuma in ma batun soyayya nemutum zai yi rubutu ya zamantomutum zai yi rubutu ya zamanto

cewa a lokacin da ka yi tunani zacewa a lokacin da ka yi tunani zaka yi rubutun a kan soyayya kaka yi rubutun a kan soyayya kazamo kana yin rubutu ne sabodazamo kana yin rubutu ne sabodakana ganin cewa mutane sun ]aukikana ganin cewa mutane sun ]aukisoyayya kan kare da na ]oki za asoyayya kan kare da na ]oki za ayi ta kowace hanya dan haka sai kayi ta kowace hanya dan haka sai kafahimtar da su ai ga abin da ake nufifahimtar da su ai ga abin da ake nufida soyayya ga abin da ake so yada soyayya ga abin da ake so yazamanto cewa idan mutum ya zozamanto cewa idan mutum ya zo

soyayya ya bu}ata dansoyayya ya bu}ata danginuwar soyayyansaginuwar soyayyansasannan idan mutum yasannan idan mutum yazamanto cewa yanazamanto cewa yanasoyayya ya sani cewasoyayya ya sani cewashin soyayyar yake yishin soyayyar yake yik o k u m a w a s uk o k u m a w a s uabubuwa masu naso daabubuwa masu naso dai t a m e a k e k i r ai t a m e a k e k i r asoyayyar da zai yisoyayyar da zai yisannan mene ne yasannan mene ne yazamanto sha'awa kozamanto sha'awa kob u r g e w a a c i k i ab u r g e w a a c i k i agamsar da mutane cikingamsar da mutane cikinb a s u l a b a r i n ab a s u l a b a r i n agamsuwa wanda zai iyagamsuwa wanda zai iyasanyawa kowa za isanyawa kowa za ikaranta batare da cewakaranta batare da cewaan tsane shi ba mai ku]ian tsane shi ba mai ku]izai karanta talaka zaizai karanta talaka zaikaranta yarinya zatakaranta yarinya zatak a r a n t a k o w a z a ik a r a n t a k o w a z a ikaranta ya zamantokaranta ya zamantoc e w a a k w a ic e w a a k w a igudunmawarsa a ciki.gudunmawarsa a ciki.

M. To kina da wani lokaci wandaM. To kina da wani lokaci wandakikan samu dama ko kuma a yaushekikan samu dama ko kuma a yausheki ka fi jin da]i idan kina rubutuki ka fi jin da]i idan kina rubutuakai.akai.

R. Wato aikin rubutun littafi waniR. Wato aikin rubutun littafi waniabu ne wanda indai mutum yaabu ne wanda indai mutum yazamanto cewa mawallafine cikakkezamanto cewa mawallafine cikakkewato bama ni ka wiaba ba zan yiwato bama ni ka wiaba ba zan yitsammanin cewa yana da wanitsammanin cewa yana da wanilokaci wanda zai ce ya fi son ya yilokaci wanda zai ce ya fi son ya yirubutun shi ba rubutun littafi barubutun shi ba rubutun littafi bakamar zaman ofis bane ba ha}i}akamar zaman ofis bane ba ha}i}amutum zai zamo cewa yana zamanmutum zai zamo cewa yana zamanofis na zo wannan ofis ]in neofis na zo wannan ofis ]in nesaboda in sami abinda zan huta dasaboda in sami abinda zan huta dashi to kenan ashe ida zan yi aiki zanshi to kenan ashe ida zan yi aiki zannemi cewa in yi shi cikin hutu nanemi cewa in yi shi cikin hutu nazo nema zance zan rubuta wannanzo nema zance zan rubuta wannana kan lokaci kaga bari in bara kan lokaci kaga bari in barwannan in rubuta shi lokaci gudawannan in rubuta shi lokaci gudato ya yin da rubutun littafi ya shato ya yin da rubutun littafi ya shabanban a haka sau tari wani abinbanban a haka sau tari wani abinmamaki na kan zauan haka ina zanamamaki na kan zauan haka ina zanajarrabawa ko da ta karshen shekarajarrabawa ko da ta karshen shekara

Page 14: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

14

ce in ina zana wannan jarrabawarce in ina zana wannan jarrabawarsai wani littafi ya fa]o min (Dariya)sai wani littafi ya fa]o min (Dariya)shikenan an jima in na koma gidshikenan an jima in na koma gidaba yadda zan yi tunani ina daaba yadda zan yi tunani ina da(Pepar) jarrabawa gobe kawai yaya(Pepar) jarrabawa gobe kawai yayaza a yi in ga cewa na soma wannanza a yi in ga cewa na soma wannanlittafin shi ne aikina idan ina baccilittafin shi ne aikina idan ina bacciwani loakci wani abin da ya fi baniwani loakci wani abin da ya fi banimamaki ko ince ya fi bani sha'awamamaki ko ince ya fi bani sha'awashi ne wani lokaci a cikin baccinashi ne wani lokaci a cikin baccinazan yi mafarkina da wani labarizan yi mafarkina da wani labarikawai ya afku haka sai inga cewakawai ya afku haka sai inga cewaya kamata in yi rubutun wannanya kamata in yi rubutun wannanlabarin to sannan a wannan lokacinlabarin to sannan a wannan lokacinne ko karfe dubun dare ne a dukne ko karfe dubun dare ne a dukinda biro da takarda yake zan nemoinda biro da takarda yake zan nemoshi ba zai yiwu in daina rubutun bashi ba zai yiwu in daina rubutun baza ka gani cewa sai inda na tsayaza ka gani cewa sai inda na tsayawannan tunanin ya kare. Sannanwannan tunanin ya kare. Sannanzan aje shi dan haka bani da wanizan aje shi dan haka bani da waniloakci na daban da zan zamantoloakci na daban da zan zamantocewa daban ina rubutu a cikinsa inacewa daban ina rubutu a cikinsa inarubutu a cikin ban ]akima, in inarubutu a cikin ban ]akima, in inazaune wani loakci zaka same ni dazaune wani loakci zaka same ni dabiro da takarda a inda zan ci abincibiro da takarda a inda zan ci abinciwani loakci za ka same ni da birowani loakci za ka same ni da biro

da takarda a wurin cin abincin dukda takarda a wurin cin abincin dukwata rayuwa gaba ]aya in da zanwata rayuwa gaba ]aya in da zanyi bani da wani cikakken lokaci saiyi bani da wani cikakken lokaci saidai in labarin bai zo ba indai labarindai in labarin bai zo ba indai labarinya zo to a kan komai za a yi shi.ya zo to a kan komai za a yi shi.

M. To kuma wani abun dan har ilaM. To kuma wani abun dan har ilayau daga cikin rayuwa haka me yayau daga cikin rayuwa haka me yafi baki sha'awa ya fi burge ki.fi baki sha'awa ya fi burge ki.

R . J a n n u m f a s h i w a t o d u kR . J a n n u m f a s h i w a t o d u kgaba]aya rayuwa tana da da]i negaba]aya rayuwa tana da da]i nei d a n m u t u m y a s a m u w a s ui d a n m u t u m y a s a m u w a s uabubuwa da zai zamanto cewa yauabubuwa da zai zamanto cewa yauwannan abun na ka zai iya zamantowannan abun na ka zai iya zamantomaka madubi mai kyau ma'anamaka madubi mai kyau ma'anakullum na kan tuna cewa ]an adamkullum na kan tuna cewa ]an adamshi ne madubin mutum inda za kashi ne madubin mutum inda za kaiya yau ka yi kwalliya ka tsaya jikiniya yau ka yi kwalliya ka tsaya jikingilashi ka ce za ka duba kanka bagilashi ka ce za ka duba kanka baza ka iya gane cewa ka gamaza ka iya gane cewa ka gamaha]uwa ba ka kalli kanka da kankaha]uwa ba ka kalli kanka da kankasai ka tsaya a gaban gilas ka kallisai ka tsaya a gaban gilas ka kallikanka ka tabbatar cewa gilashinkanka ka tabbatar cewa gilashinnan ya tabbata maka da cewa kanan ya tabbata maka da cewa kaha]u haka rayuwatake hali maiha]u haka rayuwatake hali mai

kyau in kana da shi ba za ka iyakyau in kana da shi ba za ka iyagane shine halin mai kyau ne kogane shine halin mai kyau ne komarar kyau ne ba sai ka zauna damarar kyau ne ba sai ka zauna dawani ]an adam ]an uwanka wandawani ]an adam ]an uwanka wandas h i n e a l o k a c i n z a i z a m as h i n e a l o k a c i n z a i z a m amadubinka sai ya nuna maka cewamadubinka sai ya nuna maka cewaeh da yadda ya ji da]in wannaneh da yadda ya ji da]in wannanhalin da yanda ya amsa shi ya nunahalin da yanda ya amsa shi ya nunamaka cewa yana da kyau ko kumamaka cewa yana da kyau ko kumayanda ya yi jifa da wannan halinyanda ya yi jifa da wannan halinnaka ya yi ba}in ciki da shi, shi zainaka ya yi ba}in ciki da shi, shi zainuna maka bai da kyau. To a cikinnuna maka bai da kyau. To a cikinrayuwa wani malamina yana ceminrayuwa wani malamina yana ceminkar ki yadda akwai wanda ki kekar ki yadda akwai wanda ki kerayuwa dan shi shi ka]ai ba sai danrayuwa dan shi shi ka]ai ba sai danince mutum ne yake rayuwa danince mutum ne yake rayuwa danmutane, to idan mutum ya kasancemutane, to idan mutum ya kasanceda rayuwa dan wani abin da kumada rayuwa dan wani abin da kumaya fi bani sha'awa shi ne inga cewaya fi bani sha'awa shi ne inga cewai kowa ya zamanto yana tsayawai kowa ya zamanto yana tsayawada kansa sannan jama,a suna jinda kansa sannan jama,a suna jinda]in yanda na ke rubutu.da]in yanda na ke rubutu.

M. Alhmdu Lillahi Malama RahmaM. Alhmdu Lillahi Malama RahmaMun godeMun gode Ni ma na gode Ni ma na gode

Kamar yadda muke ta jin ra]e-amar yadda muke ta jin ra]e-ra]in cewar manyan marubutara]in cewar manyan marubuta

wa]anda suka gogu da harkarwa]anda suka gogu da harkarrubutu sun rasa rayukansu a manrubutu sun rasa rayukansu a manyan kasashen turai zuwa kasashenyan kasashen turai zuwa kasashenphilipins da gabas ta tsakiya, tarephilipins da gabas ta tsakiya, tareda jiga jigan masu bincikan labaraida jiga jigan masu bincikan labaraiwato yan jin kwaf.wato yan jin kwaf. A nan ma africa abin yai A nan ma africa abin yaitsamari wanda mutane da damatsamari wanda mutane da damamarubuta sun rasa rayukansu amarubuta sun rasa rayukansu asanadiyar fadar gaskiya, har takaisanadiyar fadar gaskiya, har takaita kawo cewar Nigeriya irin su woleta kawo cewar Nigeriya irin su wolesoyinka an sha kai musu farmakisoyinka an sha kai musu farmakisuna tsallakewa yayin da shi kuwasuna tsallakewa yayin da shi kuwamarubucin nan ken sarawiwa, yamarubucin nan ken sarawiwa, yarasa nasa ran agaba ]aya. Dukrasa nasa ran agaba ]aya. Dukwannan shinfi]a ce na ke yi a yayinwannan shinfi]a ce na ke yi a yayinda wasu gungun samari sukada wasu gungun samari sukagarga]i matashin marubucin nangarga]i matashin marubucin nankuma dan wasa a fagen Hausa watokuma dan wasa a fagen Hausa watoEl - Bashir Abubakar da ka da yaEl - Bashir Abubakar da ka da yakuskura ya f i to da l i t taf insakuskura ya f i to da l i t taf insaKAFAR UNGULU na 2, a cewarsuKAFAR UNGULU na 2, a cewarsulallai marubucin ya ta~o irinlallai marubucin ya ta~o irinrayuwarsu.rayuwarsu. A saboda haka ne mujallar A saboda haka ne mujallar

SUN GARGA[E NISUN GARGA[E NIKADA NA FITAR DA LITTAFIN KAFAR UNGULU NA 2

marubuciya ta yi tattaki ta sadu damarubuciya ta yi tattaki ta sadu damarubucin dan j in gaskiyarmarubucin dan j in gaskiyaral'amarin.al'amarin.

M. Da farko za mu so mu ji shinyaushe ka fara rubutun littattafanHausa?

B. Alhamdulillahi Sami'ul Alim, dafarko dai a gurguje na shiga harkarrubutu tun wani zamani da ya shu]e,ma'ana tun ina sakandire a cikin

shekarar (1990).

M. Wannan ya nuna kenan tunwannan lokaci ne ka fara bugalittattafan Hausa?

B. Ko kusa, a wancan lokacin dai nafara gwajin hannu ne kuma ban fitarda wani littafi ba a lokacin.

M. Kai tsaye ka shiga harkar rubutuko kuma ka ha]u da manyanmarubuta ne?

B. Ba kai tsaye na shiga harkar ba harsai da na fara yin bincike a manyanlittattafai inda na yi nazari a kan yaddashi kansa zubin rubutu ya ke. Dagabisani ne na ha]u da Ado AhmadGidan Dabino inda ya banishawarwari tare da nuna min yaddarabe raben kalmomi suke. Bayan nankuma na ha]u da Alkhamees D.Bature marubucin 'So Tuntsu'. Wandada taimakonsa ne na wallafa littafinana farko KAFAR UNGULU.

M. Shin me littafin ya kunsa kuma meya ke fa]akarwa?

Page 15: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

15

B. A Hausance dai kalmarKAFAR UNGULU |ATA MIYA taranuni da wani irin hali da mutum yake aikatawa na rashin tarbiyya a kanhaka ne ma na yi tunanin rubutalittafin da ya shafi mu'amalar samari'yanbana bakwai masu kiran kansu da'NIGGERS'.

M. Akwai jita - jitarcewar wasu gungunsamari sun garga]ekaa kan kada ka kuskuraka buga KAFARUNGULU na 2, shinmene ne gaskyarlamarin?

B. (Dariya) Kwarai kuwahakan ce ta faru, ko da yake a gaskiyaba kai tsaye suka zo suka garga]e niba, akwai wani abokina wanda ya zotakanas ya same ni yake shaida mincewar lallai samarin nan da suke kirankansu da 'Niggers' sun sha alwashinyin magani na saboda a cewarsu nagina labarina ne a kan irin yadda sukegudanar da rayuwarsu.

M. A lokacin da ka samu wannanlabari wanne irin mataki ka ]auka?

B. Sam babu wani mataki da na ]aukadomin na dogara ga Allah, ina sonmakaranta su gane cewar rubutu watahanya ce ta ilimintar da mutane abind aya shige musu duhu a rayuwa.Don haka na ke kira gare su da sudaina yi wa rubutu mummunarfassara.

M. Ga shi kana ]aya daga cikinmatasa, marubuta, amma har yanzulittafi ]aya ka buga, mene ne dalili?

B. Marubuta sun kasu kashi kashi,akwai marubuta 'yan sha yanzumagani yanzu, akwai kuma marubutawa]anda sukan da]e ba su fitar dalittafinsu ba, ba don komai ba sai donsaboda su sami nutsuwa, wajen rubutaabin da mutane za su hankalta da shi,don haka ne ma muka koma ~angarenwasan Hausa don mu badagudunmawarmu ga al'umar mu.

M. Shin yaya kasuwar littattafanHausa ta ke a Kano?

B. Kasuwar litttafi a Kano kusan zaniya cewa ba liafi, amma duk da hakamuna da }arancin diloli masu saidalittattafai ga sauran nahiyoyi, donhaka ina ma ganin cewar dilolin ba suda yawa ya sanya suke yiwa harkarri}on sakainar kashi. Sai marubuci yazuge ku]insa ya biya littafi amma dazarar ya kai shi kasuwa to sai yaddahali ya yi, }arshe ma sai a siyar da

littafin na shi a hanashi ku]insa.

M. Wanne irin kira zaka yi ga makaranta?

B. Babban kirana gamakaranta shi ne,don Allah su daina yiwa rubutu

mummunar fassara, idan harmarubuci zai ji tsoron kada ya yirubutu a kan bara zaida wasu kagakenan ba zai samu tasirin tallafawaal'umarsa ba, wajen tunasar da su abind aya shafi al'amuran rayuwarsu. Donhaka na ke kira gare su da su ba mukyakyawan ha]in kai don cimmamanufarmu.

M. Malam Bashir mun gode dalokacin ka da ka ara mana kuma Allahya taimaka.

B. Madallah ni ma na gode sai an jima.

M A R T A N IMATSAYIN ADABIN

HAUSA A YAU

MARTANI GA ALIYUMARTANI GA ALIYUIBRAHIM {AN{ARAIBRAHIM {AN{ARA

DAGA YUSUF ADAMUDAGA YUSUF ADAMU

Na karanta wani rubutu mai taken"Adabin Hausa YaShiga CikinMaraici?" wandawani Aliyu IbrahimKan}ara ya rubutaaka kuma buga amujallar Garkuwata Nuwamba 2000.A cikin rubutun{an}ara ya yibayanai dahasashe-hasashe marasa tushe a}o}arinsa na }ara kashe yin}urinda matasa ke yi na ciyar da adabin

Hausa gaba.

Ya fara da cewa wai a wajen tsakiyar}arnin nan "ko'ina a }asar Hausa andamu }warai kan raya harshen mu,don al'adar Turawa ba ta riga ta kunnokai ba" to tun daga nan ya nuna cewabai san inda aka dosa ba. Da farko dai,a halin yanzu muna }arni na 21 ne aKalandar Mashihiyya. Don hakayanzu muka soma ta. Ta yaya zai ceto wajen tsakiyar }arnin nan.Hasashen abin da zai zo ne yake soya yi? Yana fa maganar wajajenshekarar 2045-2055 kenan. In kuwayana nufin wancan }arnin da ya wuce,ma'ana a wajajen 1945-1955, ai ko shimahaukaci ne ba zai ce al'adunTurawa ba su kunno kai ba a lokacin.Ya manta cewa an buga RuwanBagaja ne da harufan boko a 1933.Da ma cewa ya yi al'adun ba su yi}arfi ba da za a fi amincewa da shi.

Ya ci gaba da }o}arin sukarmarubutan Hausa kamar yaddamagabatansa suka yi na cewa waimarubutan sun fi damuwa da me zasu samu ba "me za a rubuta wanda yayi kama da al'adar mu ba" wannan}age ne da aka saba yi. To amma bariin tambayi {an}ara shin mene neal'adar Bahaushe da ake ta zance akai? Shin Ya karanta Ruwan Bagajada Shaihu Umar da kyau kuwa? Shinya karanta Ilya Dan Mai {arfi da JikiMagayi da kyau kuwa? Shin al'adarnan ta Bahaushe ba ta sauya ba? ShinBahaushen 1945 da Bahaushen 1990]aya suke? In har amsarsa ita ce ba]aya suke ba, to ya yi wa mutaneshiru. Kuma ma wai laifi ne mutuminda Allah Ya huwace basirar }ir}ira yanemi abinci da ita? Shin {an}ara baisani ba cewa akwai marubuta a}asashe masu ci-gaban zamani da

rayuwars tadogara kocokanakan abin da sukerubutawa ba? Donme za a damimutane da surutunbanza da wofi!

Kuma wai{an}ara bai sancewa yawan ilmin

boko na da banbanci da iya }ir}iraba. Don na je na yi digiri a Hausa koa Turanci ko Larabci ba zai sa in iya

MAKARANTMAKARANTANANLITTLITTAATTTTAFAFANANZAMANI BAZAMANI BA AABURGE SU DABURGE SU DA

LABARIN LABARIN ALJANUALJANUIRIN NA DAIRIN NA DA

MU'AMALARMU'AMALARSAMARISAMARI

'Y'YANBANAANBANABAKWBAKWAI MASUAI MASU

KIRAN KANSU DAKIRAN KANSU DA'NIGGERS'.'NIGGERS'.

Page 16: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

16

rubuta labari shafi uku ba. Ita }ir}irabaiwa ce ta Allah. Ka duba SambeneOusmane mana. Bai ma yi makarantarbook ba, kuma a yau in kana maganarmarubuta a Afirka ko marubuta aharshen Faransanci a duniya, ba za tacika ba sai ka sa Sambene.

Inda za ka natsu kayi nazarinlittatafannan kakuma yi nazarin itakanta harkarrubutun ba za ka cesoki-burutsu ake yiba. In ba ka sani baya kamata a yau kasani cewawa]annan rubuce-rubuce na Hausana yau ba na suAbubakar Imam ba, su ne suka baharshen Hausa matsayin harshen daaka yin rubuce-rubucen adabi da shia Afirka. Ka yi }o}ari ka duba sharhinda Oxford University Press suka yiakan hakan a 1999.

Babu ko shakka harkar fina-finai tashafi harkar littafi, musamman ma tafuskar manya kuma fitattatunmarubuta irin su Babinlata da Gidandabino da sauransu, to amma wannanfa bai kasha harkar ba bai kuma sasabbin marubuta sun daina fitowa ba.Kuma su kansu wa]annan marubutaakwai shirin da suke yi ba wai sun barharkar ba ne.

Kuma don kana zuwa shagon suAlhaji Garba kana ganin tsofaffinlittatafan NNPC ba ya yana nuna cewawai ana }ishirwarsu ba ne, a'a, NNPCce dai ta ga ya dace ta sake bugasaboda wani bu]i da ta samu tahannun PTF kafin Obasanjo yaruguza ta. Makarantan littattafanzamani ba a burge su da labarin aljanuirin na da ba.

Ka ce wai ka yi hira da Alhaji GarbaMohammed wanda ka kira shugabanmasu sayar da littattafan Hausa aKano sannan wai ka yi hira da waniwai shi Badamasi Shitu wai mai Sau}IBookshop. Sannan ka yi hira da suBala Anas da su Sunusi Shehu da suBala Ciroma da su Ibrahim Sani Bicisannan sun yi ittifa}I akan cewa wai"littatafan ba su da wata ma'ana ba bin

dokokin rubutu ba bin }a'idojinrubuta littafi kuma littafi shi kanshi bashi babu inganci" sannan ka ci gabada cewa "ba su kaima malaman Hausana Jami'o'I su duba masu. Saboda sunsan ba su rubuta abin da ya cancancia buga ba har al'uma su karanta ba"

Wannan a gaskiya ba komai ba ne illakame-kamen lalle sai an ce wani abu.Da farko dai babu wani BadamasiShitu mai Sau}I Bookshop a Kano.Ban san in da ka samo shi ba. Wandamuka sani mai Sau}I Bookshop shine Alhaji Musa DanBala, sai kumaMagaji Shitu mai Mashi Bookshop.Ko ina aka samu Badamashi Shitu?Ko dai Badamasi Burji ka ke nufi? Tozancen da ka ce su Alhaji Garba da suBabinlata sun yi }age ne ka yi masu.Na farko dai masu sayar da littafi basu faye damuwa da ma'anar littafi ba,amma }warai sun damu da tafiyarsaa kasuwa. Babu yadda za a yi AlhajiGarba ya soki wa]annan littattafaiballe uba uba su Babinlata da kansu,su da ke rubuta litatttafan dahannayensu.

Kuma da kake yin zance wai sai a kailittafi Jami'a, to kana son ka ce duklittafin da ba a kai Jami'a ba bai rubutuba? Su Ruwan Bagaja a wace jami'aaka duba su? Kai ya kamata ma kasani cewa, mafi yawancin wa]anda kake so a kaiwa littattafan su duba ba susan me ake ciki a harkar ba. Kumasammunku na zagin harkar ya kamasu. Don haka in har ba a godewawa]annan marubuta domin iringagarumar gudunmuwar da sukebaiwa harshen Hausa da adabinsa bato bai fa kamata kuma a zage su ba.

{an}ara ya ci gaba da has ashen cewawai litttafansu ba su da wani tasiri gamakarantu sai dai ga matan aure da

'yan mata masu zaman kashe wando,saboda wai littattafan ba sa koyar dakomai face lalata tarbiyya da koyawamata yadda za su wula}anta mazansu.A nan ina }alubalantar {an}ara da yakawo misalai wa]anda za su iyawakiltar harkar rubutun wa]andakuma ke nuna cewa littattafan ba sakoyar da komai. Kuma in bai sani baakwai wasu daga cikin littattafan daake koyarwa a makarantun Firamareda Sakandare na jihar Kano, misaliGidan Haya na Auwalu Hamza daTurmi Sha Daka na Kabiru IbrahimYakasai da Kyakkyawar Rayuwa naBalaraba Ramat, da dai sauransu.

A }arshe ya rufe rubutunsa da ruwaitosharhin da wai Sani Gwarzo ya yi nacewa harkar rubutun Hausa da fina-finai wai "hanyoyi ne kawai na shirinkaucewa fatara irin shirin nan daShugaban {asa Obasanjo ya }ir}iro"to in dai har Sani Gwarzo ne ya ta}aitawannan harka haka kuma {an}ara yace mana shi tsohon Ma'aikacin BBCne kuma a halin yanzu Jami'I ne aNTA Kaduna, sai in ce to Allah Yasauwa}e kawai.

A }arshe zan rufe martani na da janhankalin "masana" da "masana" cewasu ri}a natsuwa kafin su yankehukunci. Ita wannan harka ta rubuce-rubucen Hausa ta zarce duk yaddamutane ke tsammani. Kuma daAbubakar Imam zai dawo duniya yau,da shi ne zai fara shigewa wa]annanmatasan marubuta gaba. Sai mun sakeha]uwa.

Yusuf Adamu Malami ne a Jami'arBayero ta Kano kuma shi neShugaban Kungiyar Marubuta taNijeriya reshen jihar Kano

IN HAR BAIN HAR BA AA GODEW GODEWAAWWA[ANNAN MARUBUTA[ANNAN MARUBUTAA

DOMIN IRIN GAGARUMARDOMIN IRIN GAGARUMARGUDUNMUWGUDUNMUWAR DAAR DA SUKE SUKE

BAIWBAIWAA HARSHEN HAUSA HARSHEN HAUSA DA DAADABINSAADABINSA BA, BA, TTO BAI FO BAI FAA

KAMAKAMATTAA KUMA KUMA AA ZAGE SU ZAGE SUBA.BA.

MUJALLARMUJALLAR

MARUBUCIYA

Tushen Fusaha Da Hikima

Page 17: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

17

SHARHI

Sunan littafi TAKA TSANTSAN DA MAZA.Marubuciya Sa'adatu Baba Ahmed Fagge.Shekara 2000Manazarci Ahmad S. Alkanawy

Abin alfahari ne garemu ace ana samun mata marubutaa cikin Hausawa, wanda a shekarun baya makarantamata wuya suke balle akai ga marubuta, amma gashiyau mata masu }ananan shekaru irin suSa'adatu B.A Fagge sun kama bakinal}alami.

Idan akayi la'akari ko akai nazari littafintamai suna a sama da kuma lura da irin}awaye ko abokan da mutum ya kamataya za~a. A shafi na goma sha ]aya nawannan littafi, marubuciyar ta nuna yaddaAbdul ya koyawa Yazid shan barasa wandaa iya zamansa a turai bai koya ba, ammaya koya a gida saboda mugun aboki.

Haka zalika Amir ne ya koyawa Yazidneman mata a shafi na 17. Marubuciyar tayi}o}arin nuna irin yadda ya kamata macetabi mijinta da ha}uri da amana da son miji, wandaUmma tayi wa mijinta Yazid. Saboda irin biyayyartahar mahaifiyarta ta sami tangar]a.

Littafin ya bada ma'ana ta nuna amfanin ha}uri indaUmma tayi ta ha}uri da Maryam tayi aure da Alh.Sambo wanda alhakin Umma ya bita har gidan indakishiyoyi suka dinga gasata sosai da sosai a sakamakoncin amanar aminiyarta. Haka shima Yazid ya kamu daciwon }anjamau saboda rashin kame kansa daga ~arna.

Abu ]aya tak ya ragi littafin da a }arshe marubuciyarta manta bata ce }urun}us ba, domin kuwa littafin natayafi kama da tatsuniya.

Da }arfin tuwo marubuciyar tayi amfani daal}alaminta ta maida Yazid mutumin kawai kumabutulu dashi da Maryam. Kuma ta gyara Umma daAlphat wanda yake kwarto ne don yana }o}arinhaikewa matar aure.

Saboda marubuciyar tana da manufa da rashin}warewa tun daga shafi na tara zaka gane inda ta dosatun daga jin ance an lalata mahaifar Umma, ammasaboda marubuciyar tana son Alphat Umma na aurarsa sai mahaifar ta gyaru.

Bisa ga dukkanin alamu marubuciyar ba'a najeriya ta tashiba kuma a inda ta tashi babu talakawa babu masumatsakaicin ku]i, sai manyan masu ku]i domin alamunrubutun sun nuna haka domin daga zuwa Jamus saiAmurka, Italiya da sauran su. Kuma kowa a cikin littafin a}asar waje ya yi karatu.

Yawan amfani da kalmomin turanci da]abi'oi da suturar da marubuciyar tayiamfani dasu. Zasu nuna maka bata kishinal'adar hausawa kuma addinin su bayaburge ta musamman idan ka karanta shafina tara sakin layi na biyu ta nuna mahaifinUmma. Kuma shi Yazid karatun samaitace ta biya masa ya }arasa kuma tataimake shi ta aureshi, mahaifinta ya biyamasa ku]i zuwa }asar Italiya ya yi wanikaratun mai zurfi marubuciyar bata}aunar Yazid domin sai da ta ]ura masaruwan barasa ta }arfin tuwo. Ta kuma]ora masa neman mata haka kurum.Alphat ]an gata shi da ko sallah ba ya yiamma shi ne mai mutunci da sanin ya

kamata da son mutane. Mutumin da saboda }in mutane bashi da aboki baya son zama a Najeriya idan ya zo kamartana cizonsa amma shi ne mutumin kirki da za a yaba.

Mutumin da yake neman afkawa matar aure ya ri}e matahannu ya daki mijinta, ita kuma saboda da fasi}anci ta cemasa mijina ya amsa amma duk da haka mutanen kirki neduba shafi na talatin da shida ka sha mamaki. Alphatmasanin gaibu shi ya fa]awa Umma yadda aka yi yazidya kashe mahaifinta ba tare da wani ya sanar da shi ba.

Rayuwar Alphat ta kasance cikin nasara da inganci dominduk manyan shugabannin duniya abokansa ne duk wanilikita ya sallama masa, su ne masu mutunci da fa]a aji.

Amma yazid sai da takai shi da duk ku]insa sun }are yakoma shiga motar haya abin d aya rage ma 'yan fashi sukakwace. Riga ta fi }arfin sa ya kamu da cutar }anjamau.

Haba Sa'adatu a gaskiya ta'adin littafinki ya fi gyaransayawa ko kuma na ce ba kya tuntu~ar kowa don nemanshawarwari a yayin da ki ke rubutn ki. Rubuta kyale kyaleba shi ne kyan rubutu ba. Ki rubuta abin da idan mutum yakarant aya ji cewa zai iya faruwa ko ya faru.

Page 18: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

18

Zuwa ga Edita

Assalamu Alaikum ina matu}argodiya, game da wannan

sabuwar mujalla mai mutukarmahimmanci wacce marubuta za suba je manufofinsu, a kan rubutun dasuke yi yayin da kuma makaranta zasu ringa kawo, kukansu da gyare-gyarensu wanda nima ina ]aya dagacikinsu.

Asali dai rubutu kowaceal'uma tana yinsa ne ta ri}a isar dasakonninta ga jama'arta ta fuskarsakonta hani ko umarni ko fadakarwadon haka ko wacce al'uma ta ri}e shikafar sadarwa tun kafin baiyanarrediyo ko T.V.

Don haka muma al'umarhausawa ba za mu manta da irincigaban da rubutu ya samu a gare muba, domin kuwa zamanin da bature yaba da mulkin kai ya nemi da ya ba dayaren kasa in da ya duba sai ya gaal'ummar hausawa sun fi ko wacceal'umma yawa da kuma al'adu masukyau da yanayin zamantakewa, donhaka sai ya zabe su don su zamayarensu shi ne yaren kasa ganin hakasai sauran kabilu musamman na kudusai suka ce sam ba za su yarda baganin haka sai ya biyo ta bangarenrubuce rubuce domin saninmuhimmancinsa nan ma sai akasamemu da manya manyan jarumaisun yi aiki a nan bangaren wato suneirin su Abubakar Imam, tabawaBalewa. Aminu Kano. Ganin haka saisuka kuma nuna borinsu cewar sai daia daga maganar har zuwa wani lokaciwanda har kawo yanzu ba a kumatrashin maganar ba da tafiya ta tafi harzuwa 1980 daga nan sai rubutun hausaya fara ja da baya. Kasancewarmarubutan girma ya kama su wasu masun mutu rubutun hausa bai numfaso

ba sai wajan 1990 inda akan hakakuma samu sababbin marubuta kumasamari wanda suka kuma bunkasaharkar wanda wannan sauyin yazamanto da sunan littafan soyaiyamarubutan sun ha]a da Ado Ahmad,Hamisu Bature, Bala Anas, [an-azumi Baba, Zaharadden, BalarabaRamat, da dai sauransu, samunwannan sauyi ya fara ne da sunansoyaiya wanda daga baya ya lalace yazama dandalin ya raba ra'ayinkawanda a wannan maganar da nakeyibawai ina nufin babu littattafai marasama'ana ba, sai dai }arancinsu, shi yasana fa]i haka, saboda mafiya yawanmarubutan sun ga fassarar NOVELinda zakaji ana rigimar hodar kokenko sar}a da dai sauransu wanda zakaga al'ummar basu waye da wannanabubuwan ba, ballema su aikata, saidai 'yan tsuraru wanda basu wucedan}ar tafin hannu ba acikin tifaryashi ba.

Don haka ina kira ga marubuta dasusani cewa su masu fa]akarwane gajama'arsu ta wannan hanyar zasu badagudunmowar su ga jama'arsu, naganin sun fa]i wani aiki mummunasai suyi masu wa'azi ta hanyar shiryamusu labari wanda zai nuna musu illarwannan abu da kuma hanyarmaganceshi, in kuma kyakykyawanesai su }arfafashi, kaga kenan suntaimaki addininsu da jama'arsu baki]aya sannan ga kuma ribar aljihu.

Kuma ina kira ga marubuta da su sanicewar su dinga sanin irin abin da zasurubuta domin in kuka duba ire-irenmasu rubuta soyaiyar da ta ha]a daauren zumunta, zaka samu akasarinsusunfi aibata auren zumuntar sannansunfi fifita bare ta hanyar nuna wazumuntar bai iya soyaiyar ko nuna}arfin iko wanda wannan zai iyashafar addininmu ta kowacce fuskar,in ka duba tarihi zaka ga irin yaddaAnnabi(SAW) ya baiwa auren

zumunta muhimmanci wanda haryanzu bamuga aure da ya bada darasikamarsa ba, sannan ina kira gamarubuta da su sani cewa bahaushebai ta'alla}a rayuwarsa ga soyaiya bagabaki ]aya balle ace kowa yata shiita zai rubuta matsaloli irin nasakamarsu 'yan ubanci wanda bahausheya mai dashi gaba ce, da kumamajalisar munafukai wanda ko waceunguwa akwaisu, kada kuce saimalamai ta ko ina wanda a }asarHausa musulmai ba su ka]ai ta shafaba har da mu makaranta sannan inmun dawo harka soyaiya sai kagatsakanin samari da 'yanmata waye yaiya wanda wannan kowa shai]annezaka ga an shekara biyar ana soyayyadaga yin aure watanni ka]an zuwashekara sai kaga an rabu ta inasoyaiyar wanda nima mun ta~a shiryatambaya cewar zamuyiwa samari da'yanmata akan maye muhimmancinzuwa zance wanda har yanzu muntambayi sama da mutum ]ari bamusamu cikakkiyar amsa ba, ka ga kenanin ma soyayyar za'a yi sai a nuna wajama'a cewa ilimin abin amma ba'abarsu kara zube ba.

Daga }arshe ina yabawa marubutawajen bada lokacinsu wajen bugawaina kuma mi}a godiya ta ga Bala Anaswajen rubuta Zinaru da rana zafi, daBilkisu littafinta Mugun zama, daRahama a cikin Ha'inci Ko {auna daMuhammad UsmanmarubucinBankwana daMasoyi, dai sauransuwanda wannan littafi ko da shari'armusulunci da zamu fuskanta annangaba idan tazo ta yaba musu, sannanina kira ga masu littafai dasu dingakamanta ire-iren wa]annan littattafaida kuma ragowar marubuta wa]andasuma ba rainasu nai ba.

WASSALAM Mohd. (AlajaSudawa.) Friday 2000

Wannan fili mun tanadar muku shi ne don bayyana ra’ayinmakaranta da marubuta da sauran masu sha’awar bunkasarharshen Hausa. Muna maraba da wasikun masu karatu. A shiryemuke da daukar shawararku domin mai shawara aikinsa baya baci,a aiko da wasiku kai tsaye zuwa ga Edita, Mujallar MARUBUCIYA,No. 331 Unguwar Daneji Sabon Titin Mandawari Kusa da SahadStore,Kano Ko Garba Muhammad Bookshop Kasuwar Sabon GariKano ko a aiko ta Akwatin Gidan Waya P.O.Box 11842, Kano KanoNijeriya

Page 19: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

19

SU RI{ASU RI{A DANGANT DANGANTAARUBUTUNSU DARUBUTUNSU DA ADDINI DAADDINI DA

KUMAKUMA AL'ADAAL'ADA

Zuwa ga Edita

Assalamu Alaikum.

Da farko dai ina mai matu}ar farinciki da }addamar da wannan

mujalla domin itace ma}asudinbayyana ra'ayina, sannan ina maimatu}ar mi}a godiyata ga ]unbinmarubuta littattafan hausa musammanma wa]anda suke a Kanon Dabo,Katsina, Jos, Kaduna, Sakkwatosaboda ]inbin haza}a da gwanintar dasuke nunawa wajen sharewaal'ummar Hausawa hawayen da yada]e ba'a share musu shi ba, dominada ba marubuta da yawa sai (Late)Alh. Dr. Abubakar Imam, ammayanzu saboda kishin harshen Hausasai dai ayi lissafinsu a naura mai}wa}walwa (Computer) sabodayawan su, to alhamdu lillahi.

Bayan haka, abu na biyu shi newannan kira }alubale ne ga marubutada suyi wa Allah da manzonsa (SWA)da su ri}a danganta rubutunsu daaddini da kuma Al'ada da abubuwanda suke faruwa a zahiri a cikinalumma dangane da zamantakewamusamman ma ta fannin aurataiya,kamar yadda soyayya take tare damatsalolinta, domin a cikin littafi ananuna soyayya tsagwaronta wanda azahiri da wuya kafin a samu wannan,kuma a nunawa 'yan mata cewa badole ne mace ta samu irin mijin da takaranta a littafi ba, ko kuma irinwanda zuciyarta take so ba, sai dai anuna musu hanyar da zasubi suyiza~en abokan zama, domin gudunza~en tumun dare. Sannan sumasamari a sami hanyar da za'a fahimtardasu su dinga fa]ar gaskiya kuma sudaina yiwa 'yanmata }arya dominidan anyi auren akan karya idan dagabaya matan suka ga ba haka bawannan yana iya jawo rabuwar auren,amma idan aka nuna soyayya tagaskiya ba don abin duniya bawannan shi yake kawo kwanciyarhankali tare da tabbatar arzi}i baki]aya.

Sannan ina ro}on marubuta da sudaina amfani da ku]i ko kumaabubuwan masu hannu da shuni,

WASI{UWASI{U

kamar su gida, motoci masu tsada damakamantansu a cikin littattafan dasuke rubutawa, ko kuma yawankyautar da ake yi, ko wani shagali, kokuma irin wasu ma}udan ku]i wandaa zahiri kafin a samu da wuya, tundaa cikin al'umma talakawa sunfi yawa,kuma irin haka shi yake sa mutanesusa zuciya akan abin da ba lallaibane, in kuma za'a sa to a sa dai-daigwargwado kamar yadda ya kamata.

Kuma ina da]a kira ga marubutamusamman 'yan Kano da kada sumanta harkar rubutu, domin nafahimta yanzu duk sun koma harkarfilm, kunga kamar Bilkisu Funtuwada Balaraba Ramat suna harkar filmamma basu bar harkar rubutu ba,amma Bala Anas,, Ado Ahmad, [anazumi Baba duk sun koma harkar film]ungurungum.

Sannan daga }arshe ina mi}agaisuwata da kuma zumunci na wurinBala Anas, Bilkisu Salisu Funtuwa,Ado Ahmad Gidan dabino, ZuwairaIsa, Nazir Adam, El-Khaees Bature,Balaraba Ramat, Maje El-Hajeej daSaudatu Ado Bayero marubuciyarJidda.

Hauwa I. Sulaiman (Gwaggo) No. 415, ‘Yan Kifi S/Mainagge

AA RINGA RINGA YYAAWWAITAITAA YINYINLITTLITTAFI NAAFI NA ILMANT ILMANTARARWWA,A,

DADA F FA[AKARA[AKARWWA,A,

Zuwa ga Edita,

Shawara Ta A Gare ku

Bayan gaisuwa mai yawa tare dafatan komai na tafiya daidai

Allah ya sa haka amin, na rubutotakardata ne don na bayar da shawarata ga marubuta, da farko dan Allah surage }arya wajen rubuta littafi, sai kaji a wani littafin mutum bil adama,yana fa]a da aljanu wai har da ma

sarkin aljanu kuma da takobi zai ya}esu ai ka san abun ba zai yiwu ba, aringa sa wani sarkin garin nemugu kowazirinsa, kaga sai a ce mutum yaya}e shi, duk wannan bakomai,wannan an san dan uwanka nemutum, amma ina za a iya ya}araljanu da takobi, ai ma in za a ce kaya}e su sai dai a ce da adduo'i ka ya}esu ka ga wannan ka taimakawa jama'agurin amfani da addu'a ta fi komai kagani kana ba da addu'a ya fi, ko masifata damu mutum da yai ta zuwa gurinboka, sai ka ga ya dena ya ce bari yaita addu'a tafi komai kaga kamar MajeEl Hajeej yanzu mutane sun fi sonkaranta littafinsa saboda yana nuna inmasifa, ta damu mutum, ya ringayawaita addu'a kaga kamar cikinlittafin Ummi ci gaba da ShakkaBabu, ko Al'ajab, ka ga yana nuna mamihimmancin rokon Allah, sannandan Allah a ringa yawaita yin littafina ilmantarwa, da fa]akarwa, wandayai daidai da zamanin nan namu,sannan dan Allah a san sunan da za aringa sawa a littafi wai sai ka gamutum mugu ya fito a mutumin banzaan bashi suna mai albarka ka gawannan ma bai dace ba in mutum yafito a mugu, bashi sunan mugwaye,kaga yanzu cikin littafin Taleko takoma, kaga sunan da aka sa ya daceda su kamar su Agananu Mushagara,da Banasare, ko littafin Tsallake rijiyada Baya irin su Azaba da da]iSharunsu ka san da ka ji sunan ya daceda su sannan dan Allah a rage yawanzuzuta yarinya ana cewa wai dukgarin ba mai kyanta, ana siffanta tagwara a rin}a ba ta iya misalin kyantadai dai na ta, ba wai a ce duk garin bamai kyanta ba, daga }arshe ina farincikin futo da wannan mujallar Allahya ]aukakata sannan ina jinjina gaMashi Bookshop da Nazir AdamSalih da Maje Elhajeej.

Wassalam

Muhammad Shibili Rabi'u 007 Sabon Titin [andago S/Mainagge

Page 20: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

20

WASI{UWASI{U

SU RI{A SANIN IRINSU RI{A SANIN IRINKALAMAN DA ZASU RI{AKALAMAN DA ZASU RI{A

SASAWWAA AA CIKIN RUBUTUNSU CIKIN RUBUTUNSU

Zuwa ga Edita,

Bayan gaisuwa mai yawa da fatan dukkuna nan lafiya Ameen,

Ina mi}a shawara ta ga marubutaakan dan Allah idan sun tashi

rubuta littattafansu su ri}a sanin irinkalaman da zasu ri}a sawa a cikinrubutunsu, ba wai mutum ya ri}afa]ar kalamai marasa da]in ji ba,iyayenmu, yayyenmu, da kuma}annen mu suna karantawa, dan hakanake ganin ya kamata ku dingasirranta wasu kalaman, domin baikamata a dinga furtasu ~aro-~aro ba.Nan nake cewa Allah ya albarkanciwannan sabuwar mujallar ya kuma sazata ]ore Ameen.

Safiyanu S. HabibNo. 158 Layin Baban SaboB/Dala, Kano.

SU BALA ANAS SUNSU BALA ANAS SUNKWANTA DAMAKWANTA DAMA

Zuwa ga Edita

Bayan gaisuwa mai yawa da fatanalheri, Bayan haka muna

matukar farin ciki da bayyanarwannan Mujalla mai Albarka, AllahYa sa za ta ]ore, amin.

Mu makaranta littattafan Hausamusamman na zamani muna mamakitare da takaicin yadda shahararrunmarubuta littattafan Hausa irin su BalaAnas Babinlata, Ado Ahmad GidanDabino, Muhammad Usman, daSauransu suka zamo sun mutu tafannin wallafe-wallafen littattafaibabu su babu labarinsu a fagenlittattafai ba mu sani ba ko fasaha ce

ta kare ko basira ce ta toshe ko kumatauraruwar su ce ta daina Haskeha}i}a ni a matsayina na makaranciyakuma mai yawan karanta littattafansusai gashi sun barni ina ta hauma -hauma, to amma daga }arshe sai na jilabarin cewa su wa]annan bayinAllah masu gida a rana sun janye sudaga fa]akarwa ta littafi sun koma tagani da ido wato shirya fina finanHausa to kenan su wa]annanmarubuta su sani cewa fa kowa ya bargida gida ya barshi.

Na godeBarira Saleh Gaya.

BALA ANAS KOWA YA SANBALA ANAS KOWA YA SANMALAMIN MALAMAI NEMALAMIN MALAMAI NE

Gaisuwa mai yawa da fatan alheriagare ku, ina mai matukar farin

cikin samun wannan mujallah watoMarubiciya, wannan dama ta ce dazan baiyana ra'ayina dangane dagwanayena a rubutu wato kamar su:

1. Bala Anas Babin Lata2. Maje El Hajeej Yahajeej3. Nazir Adam Salih4. Habib Ibn Hud Ahmad Darazo

Shi Bala Anas kowa ya sanMalamin malamai ne shi ya sa ba zansako shi a ciki ba kasancewar innaganin kamar ya daina littattafai sai daikuma abin da ban sani ba ne zato nayi saboda haka dole a yabe shi dominshi ma gwani ne. Idan muka dawo ga Maje ElHajeej Shi ma za a yabe shi dominyana da basira gurin tsara magana dakuma kawo ayar kur'ani da ta dace daabin da ya fa]a. Shi kuwa gogan naka idan za ayi batunsa kai kanka, kasan dola ne asashi a layin masu rubuta littafi dabasira wajen iya magana shima Nazirdolane a yaba masa. Shi kuwa mutum na mutane watoHabib Darazo shi ma gwani ne awajen hikimar shirya littafimusamman ma a littafinsa mai sunaNISAN KWANA ko da wannan shima ya dace a yaba masa. Bayan haka inna ba wa sauranmasu rubuta littattafai shawara da su]au hali irin na Bala Anas, NazirAdam, Maje El-Hajee, da HabibDarazo.

Abin da ya sa na ba su wannanshawarar saboda su dunga gwanintasuna iya gina magana da shirya abinda ba zai fi }arfin hankali ba da kumaabubuwan da ba za a rasa ba. Sannan ina da]a bawa marubutalittattafai shawara, da su san irinsunayen da za su dinga sa walittattafansu domin wasu su kan sawalittafi sunan da bai dace da abin da yake ciki ba. Kamar wannan littafin maisuna Kin Cuceni wanda Mu'awiya yarubuta. Na kasance ma'abocin karantalitattafansa amma wannan sunanlittafin bai yi min ba, saboda a tawamanufar ina ganin shi ya cuce ta baita ta cuce shi ba. Saboda haka muna so a ]an yimana ]an ta}aitaccen bayani a kanwannan sunan littafin KIN CUCE NIa ga ni na ya fi dacewa da abin da kashuka ko abinda ka yi, amma munaso kai ka ganar da mu manufarka.

Daga Umar Faruk KarofinSudawa Kano State. Da kuma Mohd. Auwal Wandaya taya ni.

SU DAURE SU RI}ASU DAURE SU RI}AKYKYAUTAUTAATTAA RUBUTUNSU SU RUBUTUNSU SU

DAINADAINA SA SA BA BATSATSA AA CIKIN CIKINRUBUTURUBUTU

Zuwa ga Mujallar Marubuciya,Zuwa ga Mujallar Marubuciya,

Farin cikina ba zai iya musaltuwaba, ni makaho ne, shekaruna 57,

na kasance mai sha’awar karancekarance sakamakon ]ana da ya kesiyowa ya ke karanta min. Ina jin da]in sauraron littattafan,suna ilmantarwa suna kumafa]akarwa matuka, babban farincikina a nan shi ne samun wannanmujallah da za ta bamu dama don muri}a isar da sa}onmu ga marubuta. Sai dai babban abin da na ke jawohankali, da su daure su ri}a kyautatarubutunsu su daina sa batsa a cikinrubutu, ni ba na gani amma ]a na yanakaranta min, ba kuma na so na ji yazo ya karanta min littafin da yadanganci batsa. Wannan shi nera’ayina.

NakuAlkassim Sani Birget.

Page 21: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

21

YYana daga cikin ababen da Malaman falsafaana daga cikin ababen da Malaman falsafasuka tafi akai, cewa ‘Bayani’ wanda sukansuka tafi akai, cewa ‘Bayani’ wanda sukan

kira a turanci ‘Information’ shi ke sarrafawa ]ankira a turanci ‘Information’ shi ke sarrafawa ]anadam halayya daga ta kirki zuwa ta banza koadam halayya daga ta kirki zuwa ta banza kodaga ta banza zuwa ta kirki. Tasirin sa ne kedaga ta banza zuwa ta kirki. Tasirin sa ne kemulkar fahimtar ]an’adam har ya sanya shi amulkar fahimtar ]an’adam har ya sanya shi abigiren da zai zamo mutumin da ba shi ba ne abigiren da zai zamo mutumin da ba shi ba ne atushe da asali. Har wa yau shi ke rudar datushe da asali. Har wa yau shi ke rudar datunanin mutum ga yin amanna da wata akidatunanin mutum ga yin amanna da wata akidada hali har ya zamanto masa dabi’ar da ruhinsada hali har ya zamanto masa dabi’ar da ruhinsake sallamawa gareta.ke sallamawa gareta.

Irin wannan ‘bayani daIrin wannan ‘bayani daaka bijiro da nazarin Malamanaka bijiro da nazarin MalamanF a l s a f a a k a n t a s i r i n s a g aF a l s a f a a k a n t a s i r i n s a g abil’adama a takaice a nan yana dabil’adama a takaice a nan yana dafuskoki da dama da tunaninmu zaifuskoki da dama da tunaninmu zaiiya kallonsa da shi, wanda a cikiiya kallonsa da shi, wanda a cikine na dauki ‘Rubutu’ a mazauninne na dauki ‘Rubutu’ a mazaunin]aya daga cikin fuskokin da zan]aya daga cikin fuskokin da zance wani abu a kai. Ko da yake bace wani abu a kai. Ko da yake baso nake inyi magana kacokan a kan rubutun ba,so nake inyi magana kacokan a kan rubutun ba,zan dai so ne a ce an yi magana akanzan dai so ne a ce an yi magana akanMashahuriyar marubuciyar nan ce BilkisuMashahuriyar marubuciyar nan ce BilkisuAhmad Funtuwa wadda ta zamo mace ta farkoAhmad Funtuwa wadda ta zamo mace ta farkoda shahararta a rubutun zube na hausa ya kewayeda shahararta a rubutun zube na hausa ya kewayelardinnan namu.lardinnan namu.

Na’am sanannen abu ne cewa cewa farinNa’am sanannen abu ne cewa cewa farinjinin littattafan Bilkisu suka samu sun sa tajinin littattafan Bilkisu suka samu sun sa tashahara a rubutun zube, tayi shaharar da harshahara a rubutun zube, tayi shaharar da harwasu marubutan kwararru daga cikin maza zawasu marubutan kwararru daga cikin maza zasu yi fatan a ce sun yi irinta, to amma abin takaicisu yi fatan a ce sun yi irinta, to amma abin takaicishine daga yadda na zanarci rubutunta nashine daga yadda na zanarci rubutunta nafahimci cewa kashi casa’in da tara cikinfahimci cewa kashi casa’in da tara cikinmakarantanta ba su fahimci inda rubutun natamakarantanta ba su fahimci inda rubutun nataya dosa ba.ya dosa ba.

Wannan ya sanya a kasarin littafan daWannan ya sanya a kasarin littafan data rubuta wanda adadinsu na da yawa sun kasata rubuta wanda adadinsu na da yawa sun kasayin tasirin da za su ta~a ruhin makarantarsu suyin tasirin da za su ta~a ruhin makarantarsu sudorasu a kan turbar da shi ne jigon littafan.dorasu a kan turbar da shi ne jigon littafan.Littattafan ga makarantansu, sai suka zamantoLittattafan ga makarantansu, sai suka zamantobasu amsa sunan wancan abin da malaman fasafabasu amsa sunan wancan abin da malaman fasafasuka kira da ‘Bayani’ ba. Saboda amfaninsusuka kira da ‘Bayani’ ba. Saboda amfaninsukawai ga makaranta shi ne, nisha]i, ko in cekawai ga makaranta shi ne, nisha]i, ko in cenisha]antarwa. Nisha]antarwa ce ta yi galaba anisha]antarwa. Nisha]antarwa ce ta yi galaba akan karantarwa da kyakyawar manufar da itakan karantarwa da kyakyawar manufar da itamarubuciyar ke }ullata a ranta.marubuciyar ke }ullata a ranta.

Hakan ya sa na kasa fahimtar dalilin haka, meHakan ya sa na kasa fahimtar dalilin haka, meya sa ina matsayin abinda aka kira bayaniya sa ina matsayin abinda aka kira bayani

(Information) wanda shi ne ke da tasiri ga(Information) wanda shi ne ke da tasiri gazukatan mutane ko ko dai akwai wani sirri ne azukatan mutane ko ko dai akwai wani sirri ne acikin littattafan ita malama Bilkisu Daga nancikin littattafan ita malama Bilkisu Daga nanne }orafina ya yi karfi na fahimci cewa a kasarinne }orafina ya yi karfi na fahimci cewa a kasarinlittafan malama Bilkisu funtuwa na ]auke dalittafan malama Bilkisu funtuwa na ]auke datsagwaron rayuwar daula da yadda ‘ya mace ketsagwaron rayuwar daula da yadda ‘ya mace kejin da]i da yin yadda ta so ne a rayuwar gidanjin da]i da yin yadda ta so ne a rayuwar gidaniyayenta da na mijinta.iyayenta da na mijinta.

Wanda irin wannan yanayi da takeWanda irin wannan yanayi da take}ir}ira ga makaranta shi ne har ila yau masana}ir}ira ga makaranta shi ne har ila yau masanafalsafa ke kira da ‘Musion’ akan same shi a cikinfalsafa ke kira da ‘Musion’ akan same shi a cikin

wancan abin da suka kirawancan abin da suka kira‘Information’ wanda shi ma‘Information’ wanda shi mayana da tasirinsa mai zamanyana da tasirinsa mai zamankansa, tasirin kuwa shi ne,kansa, tasirin kuwa shi ne,bayan nisha]antarwa, yanabayan nisha]antarwa, yanaj e f a w a ] a n d a k e s a m u nj e f a w a ] a n d a k e s a m u nwannan ‘Information’ ]inwannan ‘Information’ ]inc i k i n d u n i y a r m a f a r k ic i k i n d u n i y a r m a f a r k id a k i s s i m e - k i s s i m e n s o nd a k i s s i m e - k i s s i m e n s o nsamun abin da wadda ake basamun abin da wadda ake ba

da labarinta ta samu. Ilolinsa sun hada da renada labarinta ta samu. Ilolinsa sun hada da renaabin da mutum yake da shi tare da burin na wani,abin da mutum yake da shi tare da burin na wani,biyewa son zuciya da }awace-}awacen rayuwa,biyewa son zuciya da }awace-}awacen rayuwa,hana lazimtar ayyukan addini tare da cusa sonhana lazimtar ayyukan addini tare da cusa son}awar duniya ga zukatan masu samun, wannan}awar duniya ga zukatan masu samun, wannannau’i na ‘Information’ wanda ma’anasar ke nufinnau’i na ‘Information’ wanda ma’anasar ke nufinmakaranta littafan na Malama Bilkisu.makaranta littafan na Malama Bilkisu.

Har Ila yau a ci gaba da }orafina, zanHar Ila yau a ci gaba da }orafina, zaniya cewa, na kuma fahimtar cewa a bayaniya cewa, na kuma fahimtar cewa a bayanirinwannan salo na rubutu da Malama Bilkisuirinwannan salo na rubutu da Malama Bilkisuke yi, to kuma tana gwamutsawa da wasu yanke yi, to kuma tana gwamutsawa da wasu yanaddu’o’i tare da fitar da wani abin kirki kararaaddu’o’i tare da fitar da wani abin kirki kararaga tauraruwar da take so, kalmomin addu’o’i daga tauraruwar da take so, kalmomin addu’o’i dashirya karatun Islamiyya ko fitar da wata ]abi’ashirya karatun Islamiyya ko fitar da wata ]abi’ata kirki, ba s isa in yi }orafi don an gwamatsata kirki, ba s isa in yi }orafi don an gwamatsasu da rayuwar sharholiya ba, face don ganinsu da rayuwar sharholiya ba, face don ganinyadda ta shirya gwamatsawar, wanda irinyadda ta shirya gwamatsawar, wanda irinwannan shiri na ta ya mai da littattafanta awannan shiri na ta ya mai da littattafanta arukunin rubutun da ake kira ‘Unobjectable’ salorukunin rubutun da ake kira ‘Unobjectable’ salone na rubutu da Marubuci zai fito fili ya nunane na rubutu da Marubuci zai fito fili ya nunainda ya dosa ba tare da bari mamakarancinsa yainda ya dosa ba tare da bari mamakarancinsa yaza~a ba. Sannan kuma yana ]auke hankalinza~a ba. Sannan kuma yana ]auke hankalinmakaranci daga riskar ma’anar littafi wannanmakaranci daga riskar ma’anar littafi wannanne nake gani ya sa aka kasa fahimtar indane nake gani ya sa aka kasa fahimtar indamalama Bilkisu ta dosa da rubutunta, amma banmalama Bilkisu ta dosa da rubutunta, amma bansani ba wala’alla ko ita Malama Bilkisu tasani ba wala’alla ko ita Malama Bilkisu tafahimci haka ga Makaranta ko ko ita mafahimci haka ga Makaranta ko ko ita ma‘Illusions ]in ne ke ranta, Allahu A’alam.‘Illusions ]in ne ke ranta, Allahu A’alam. Muhammad Ibrahim Mu’awiya Muhammad Ibrahim Mu’awiya

TSAGWTSAGWARON RAARON RAYUWYUWARARDAULADAULA DA DA YYADDAADDA ‘Y ‘YAAMACE KE JIN DA[I DAMACE KE JIN DA[I DAYIN YIN YYADDAADDA TTAA SO NE SO NE AA

RARAYUWYUWAR GIDANAR GIDANIYIYAAYENTYENTAA DA DA NA NA

MIJINTMIJINTA.A.

Page 22: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

22

WANNAN FILI NA MAKARANTA NE. SABODA HAKA DUK WANDA YA KEDA WANI

LABARI MAI KUNSHE DA KOYAR DA TARBIYYA TA HANYAR HIKIMA DA BASIRA

ZA IYA AIKO DA LABARINSA TA WANNAN FILI, AMMA A TABBATAR AN RUBUTA

SAHIHIN SUNA DA ADIRESHI

INA MABUKATA LITTATTAFAI MUSAMMAN LITTATTAFAN

HAUSA, MUNA SANAR DA KU CEWA MUNA SAYAR DA

LITTATTAFAI NA HAUSA DA NA TURANCI DA NA ARABIYYA, A

KAN MADAIDAICIN FARASHI KU TUNTUBE MU A MURTALA

MUHAMMED WAY, COCA-COLA KUSA DA KASUWAR SABON

GARI, KANO

MUKHTARI BOOKSHOPNo. 34 Murtala Muhammad Way Kusa Da Coca-cola

Sabon Gari Market, Kano

SALAMUNLAHI ALAIKUM.

Marubuciya. Kamar yadda sunanmujallar.ya ke shine za~in dakezukatan kowane marubuci donsamar da wannan mujalla. Tsawonlokacin da ya shude ma’abotakarance-karance sun yi matukarkwa]ayin sanin abubuwan da sukashafi marubuta. Da kuma sadazuminci dasu. Kuma sukansumarubuta sukan so sanin ra'ayinmakaranta dangane da littatafansu.Mujalla ce hanya kadai don cimmawannan manufa, sai dai babban abunbakin cikin shine, hakan ya gazasamuwa.

Har wasu daga cikin makarantasun yanke kauna akan bukatunsu, donganin cewar wasu da yawa daga cikinmarubutan da suke karantalittatafansu sun jingine harkar rubutunwannan karon kowa sai yayi hamdaladon tarfawa garin makaranta da kumamarubuta nono da ya yi na samarmusu da mujallar Marubuciya. Zanyi amfani da wannan damardon kira ga ma'abota karatu, don yiwalittattafan karatun kwakkwafi, sunagano kura- kuranmu don sanar damarubutan su rinka gyarawa. Hakanshi ne zai sa marubutan su jajirce donfitar da littatafai masu dadi da ma'anaina kuma kira ga ita kanta mujallar da

kada ta rinka zuzuta marubutan suna]aukan kansu fiye da yadda suke koba don komai ba don su makaranta susaki jikinsu ga marubutan, su zamaabokan juna. Makaranta ku ]aukimarubuci a matsayin abokinku nashawara, ka da ka jahilci manufarmawallafi ku rinka aibata kwazonsa.Ku rin}a karanta littattafansu a nutsekuna hango kura-kuransu, kuna sanarda su ta hanyar wannan mujalla. Don haka bai zama wani abinmamaki ba, kasancewar ka karantalittafi ka hango kuren marubucin dukzurfin tunanin mai tunani, da hikimarmai hikima, da hankalin mai hankali,idan ya tsaya ya aiwatar sai an samu

Page 23: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

23

wa]anda za su hangi kurensa, wannanajizantakace ta bil'adama. Allah neka]ai ba ya kar~ar wannan don shine ka]ai cikakke mara tawaya.Saboda haka kowa da inda Allah yaajiye shi, kamar yadda kowa da irinbaiwarsa.

Shawara ga marubuta shi neduk dacin lafazin da makaranci yaaiko maka bai kamata ya sosazuciyarka ba, domin ba zai ta~ayuwuwa ba kowa ya so ka ba. Idankuma kuskurenka aka sanar da kaikar~i ka gyara ka kuma yi godiyaSayyadina Umar (RTA) na cewa:

"ALLAH YAALBARKACI DUK WANDA YASANAR DA MUSULMIKURENSA".

Don haka godiya ga Dr.Abdullah Uba na jami'ar B.U.K da

Ina masu sha’awar sayen littattafanHausa Turanci da na Arabiyya, dasauransu: To ga fa dama ta samuYARON MALLAM sun shahara wajensayar da littattafai , garzayo kai tsayebayan gidan coca-cola, MurtalaMuhammad Way, Kano.ko ku tuntubimanaging Director Abdullahi YaronMallam

SAI KUN ZO!

YARON MALLAM BOOKSHOP

Sunusi Shehu Daneji da AlkhameesD. Bature Makwarari da kuma Balaanas Babinlata. Sakamakon bincikenkuskuren marubuta da suke yi, sunasanar da su don su gyara.

ALHAMDU LILLAH

AbokinkuMaje El - Hajeej Hotoro (Sirrinsu)

Littafin Sarayebo a farkon fitowarkashin farko da farko bai kar~u

ba saboda ya yi karo da matsala biyuna farko sunansa, sannan kuma salonrubutun da hoton bangonsa. Wannanabubuwa sun taimaka wajen rashinkarbuwarsa. Misali rashin fitowar hotonbangonsa da sunan littafin ya samutane ba su damu da sayensa basaboda sai ka ]aga shi a hannunka zaka gane sunan littafin kuma sunanlittafin bai hasko komai ba. Wanda zai]auki hankalin mai karatu. "Menekuma Sarayebo? Abin da wasu suketambaya kenan idan sun ]aga littafina hannuns.

A m m asannu a hankali saiyan wanda sukakaranta suka fara bada labarin sabonsalon rubutun dayake magana a kanabin da ya shafimusulmi ya bullokuma yana da}ayatarwa da tsimajiki cike da soyayya da bajinta nan danan sai makaranta suka raja'a a kansa.Matasa da magidanta. A nan ma saisabuwar matsala ta bulla game dasunan littafin. Magidanta suna sonkaranta shi amma ba sa son a gansu d

alittafin da aka rubuta soyayya sunakaranta wa don haka suke korafi a kansunan littafin musamman da ya kejigon labarin ba soyayya ba ne. Don

haka sunan ya zama matsala wannanya sa a kashi na uku na rubutaSarayebo kawai. Sannan na uku narubuta tsantsar abin dana ke sonrubutawa ba soyayya a cikinsa.

Tun da mutane suka farafahintar sakon da yake cikinsa na kesamun wasi}a da tambayoyi iri iri.Wasu takanas su ke takowa gari yagari ma su tambaye ni wai na jeSarayebo ne ko kuwa ya aka yi na sanhalin da musulmin kasar suke ciki.Wannan tambayoyi sune nake cinkaro da su har yau. Duk indamakaranci ya ganni abin da zai faratambayata kenan.

Wani manazarci Ya cerubutun yana da matu}ar amfani gayara da manyan mata da maza ya ceshi ba ya karanta littafin Hausa saiSarayabo ne ya bashi ya farakarantawa irin wannan wata

m a k a r a n c i y amatar aure ta aikomin da sako tawajen waniwanda ta ke sayenlittafi a gunsaMuktar cewa ita takaranta littafinHausa da yawa bata ma san iyakarsa ba amma ba ta

taba karanta irin Sarayebo ba tana jinjina min amma na daina jinkirin fitoda littafina irin wannan yabon da}arfafa gwiwa suna da yawa ba zaniya kawo su ba wasu kuma namantasu na kuma yi ganawa da

BAI GA DALILIN DA HUKUMABAI GA DALILIN DA HUKUMAZA TA BARI LITAFINZA TA BARI LITAFIN

SARAYEBO YA KE YAWO CIKINSARAYEBO YA KE YAWO CIKINAL’UMMAR MUSULMI BA!AL’UMMAR MUSULMI BA!

Page 24: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

24

mutane da ban daban a kan sarayebo.Ban ]auki duk abin da suka fi ba damuhimmanci bayan yabo da fatanalheri shi ne ta yaya na sami bayanninda sarrafa su wajen rubuta littafin.

Wasu suna yarda idan nafa]a musu cewa ban ta~a zuwaKasashen waje ba na kuma bayyanamusu hanyar da na bi na tara bayananammaw a s uba saya rdac e w asu kel a l l a ina jeBosniyam a iy i w asabodas a l o nrubutunne ba ko a wajensu, shi ya sa ba sayarda.

Haka kuma kamar yaddawasu suke yabawa wasu kumakushewa suke. Wani ya ce shi bai gadalilin da hukuma ta bari littafinSarayebo ya ke yawo cikin al'umarmusulmi ba wai littafin yana kokarinharzu}a mutane ne. Wannan bayaninnasa da na masu yabawa sun nunamini abu guda shi ne mutane sunfahinci manufar sarayebo. Wannan nema ya sa a kullum makarantansa karayawa suke. Musamman yanzu.

Abin da aka buga na ]ayabai kai yawan na biyu ba yayin da nabiyu ya fito mutane sun san indalittafin ya sa gabansa. Don hakabu}atar na uku ta yi yawa. Har ta kaicewa makaranta suna tattaki har sabongari nemansa, wasu kuwa har gida

suke nemana. Daga }arshe makarantasuka zo, lokacin da suka ga bangonlittafin nan da kuma aka fara cewa yafito, don haka nasha matsi sosai wajenmasu karatu balle lokacin da na samumatsala a wajen bugunsa. Daga nanwasu suka fara cewa dama ba zan iyaba na fara, wasu sunce basira ce ta}are,wasu suce babu ku]in da zai

buga ne, wasu kuma su zo kasuwa suyi ta zage-zage. Amma ni duk rainabai ~aci ba, fatana shi ne su gane abinda nake son nuna musu. Kumawannan ya nuna min cewa an fahimcina ]aya da na biyu. Haka kuma naukun shima an fahinta

Makaranta Sarayebo sun nuna minicewa sun fahimci abin da na rubutafiye da yadda na zata, sun kuma bani}warin gwuiwa ta yabo da addu'a dafata na gari. Har yanzu kuma inasamun addu'a da fata na gari da yabodaga jama'a. Kuma a kullum mutanesuna neman littafin Sarayebo akasuwa kamar yau ya fito.

Burin kowanne marubuci shi ne yagamutane sun fahimci abin da ya rubutasun kuma yi masa kyakykyawar

MAGIDANTA SUNA SONKARANTA SHI, AMMA BA

SA SO A GANSU DALITTAFIN SOYAYYA SUNA

K A R A N T A W A

ALBISHIRINKUMAKARANTA, INA MASUSAYEN DAYA KO SARI GA

DAMA TA SAMU

SUN TANADAR MUKULITTATTAFAI KALA -

KALA NA HAUSA DA NATURANCHI DA NAARABIYYA AKAN

M ADAIDAICIN FARASHISAI KU TUNTUBE M U A

CIKIN KASUWARSABONGARI BAYAN

M ASALLACIN ABACHANO. 35-36 SAYEN NA GARI

M AI DAKUDI G IDA

fahimta. Kar~uwar littafi tana faruwawani lokacin da farkon fitowarsa,wani lokacin kuma sai an ]auki lokacimai tsawo kafin mutane su gane, wanikuma sai bayan mutuwar marubucinya ke kar~uwa. Da wannan fahimtarna rubuta Sarayebo. Rashinkar~uwarsa da farko bai tsorata ni ba,ban kuma ta~a zaton zai kar~u hakaba, na dai yi }o}ari na rubuta abin dayake damuna a rai. Idan bai kar~u bashikenan, idan kuma ya kar~u na godeAllah. Don haka na godewa Allah daya nufa littafin ya kar~u da wuri tunina raye. Wannan ya bani damarrubuta wasu masu kama da Sarayebo.Da }arin }aimi wajen fito da irinwula}ancin da ake yiwa musulmi aduniya domin ya zama darasi garemuda kuma }o}arin taimakawa wa]andasuka fa]a cikin tasku.

MADUGU UBAN TAFIYAGARBA MUHAMMDA BA BOYAYYE BA NE WAJENSAMAR DA LITTATTAFAI DA SIYAR DA SU, NAHAUSA DA N TURANCHI DA DUK DAI SAURANLITTATTAFAI DA AKE AMFANI DA SU

DON NEMAN LITTATTAFAN SAI A NEME MU A NO.2 MURTALA MUHAMMAD WAY, KASUWAR MUHD.ABUBAKAR RIMI KUSA DA BATA (TEL 064 - 630130,639523), KANO

Page 25: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

25

TA BANI KYAUTAR JARIRI SABODA KWAREWATA--Nazir Adam SalihDaga inda na ke zaune, ina iya

jiwo sautin zubar ruwan samanakan kwanukan gidajen jama'a. namuskuta a hankali sannan na mi}etsaye na nufi tagar ]akin na ]an janyegilashin tagar feshin ruwan samangami da sassanyar iskar ruwan sukabugi fuskata. Na yi sauri na rufe tagarsannan na koma na zauna a kankujerar ina nazarin ]akin. Shin waiyaushe za a ]auke ruwan nan ne. Iskarda ke cikin ]akin ta fara }aranci,hakan shi ya sa fankar da ke juyawata kasa yin maganin zafin da keaddabata, gashi kuma idan na bu]etagar ]akin ruwa ya ji}a ni. Na sakemi}ewa tsaye na ci gaba da safa damarwa, ha}i}a indai har ba ]aukeruwan nan aka yi ba to da }yar zaniya barci. Gashi kuma tuni }arfe]ayan dare ta gota.

[akin da nake ciki, matsakaicine kamar dai sauran gidajengwamnatin da ke gurin kujeru uku nekacal a ]akin kamar aya, gami datsohon gadon katakon da ke dakonsabuwar katifar da na saya kwanakibiyu da suka wuce daga ~angarenarewa na ]akin akwai talabijin maikala da bidiyo a samanta, sannankuma a saman bidiyon fulawa ce taroba a cikin kofin tangaran. Amatsayina na tauraron jarumanwasannin Fina-finan Hausa, dole nena ga na yi }o}arin }awata ]akin dana ke kwana ko don taren ba}in dake ta faman sintirin kawo min ziyarce-ziyarce dare da rana. Yawan ba}inda suke kawo min ziyara ne ya sakawuna ya ware min ~angarena gudaa gida, ya sanya katanga tsakanina dashi, domin na samu damar ganawa daba}ina, tunda dai har yanzu ban yiaure ba.

Na koma bakin gadon na zauna,sannan na cire rigata na kwanta, inajin zazzafar iskar da fankar ]akin kebusawa a kan fuskata, sannan kumalokaci guda ina mai addu'ar Allah yasa a ]auke ruwan saman ko na bu]e}ofar ]akin na sha tsabtatacciyar iska.Na rufe idanuna amma barci ya kasa]auke ni gashi kuma gobe tashinasussuba zan yi, domin a washe garinne za mu fara sabon fim ]in kamfanin(SINAD PRODUCTIONS) mai suna(Mutuwa Da Farinta Take Tafe), a

matsayina na jarumin fim ]in dole nena samu isasshen barci domin na saminatsuwar yin abin da daraktana ya cenayi, to sai gashi kuma zafi na nemanhana ni barci. To ashe abin da ban saniba, shi ne, bayan zafin da ke addabata,akwai wasu al'amuran ma daban daza su kawo wa shirin fim ]in nawamatsala.

Ban san sa'ar da barci ya ]aukeni ba, a cikin barcin ne na yi mafarki,wai ana ta bubbuga }ofar ]akin danake ciki, na yi firgigit na farka, inamutsattsuka idanu, sannan ne to na jiana buga }ofar ]akin da nakekwance, na yi shiru cikin mamakinganin mafarkin nawa ya zamagaskiya, sannan kuma na yi mamakinshin wane ne ke buga min }ofa cikinwannan talatainin dare. Na dubiagogon da ke ma}ale a jikin bangon]akin, wanda ke ]auke da hoton 'yanwasan da muka shirya wasan fin ]in(DAREN MUTUWA) }arfe biyu darabi na dare.

Tsoro ya kama ni, dominkuwa ban ga wanda zai buga min]aki ba cikin wannan daren sai ko…|ARAWO!.

Aka sake bubbuga }ofar ]akin,]as-]as kamar ana bugun }warya dasillan kara, Na yi mamakin jin bugun}ofar ]akin babu }arfi, dominkowane ne ke buga }ofar ]akinha}i}a yana tausaya mata. Aka sakebugawa raf-raf raf!!!, har sau uku,gumi ya fara kwararowa kan fuskata,ha}i}a a cikin mafiya yawan fina-finan da na ke fitowa, ni jarumi ne,mai zafi marar tsoro, to amma fa azahiri tsoro ne da ni kamar farar kura,]an }aramin yaro ma na iya tsoratani da bindigar wasan yara sabodatsorona.

Me yiyuwa kawuna ne, na ce dakaina, to amma kuma ban yarda da

kalaman zuciyata ta ba, domin na santunda kawuna ya ware min ~angarena daban, bai ta~a koda le}owa ba,idan kuwa shi ne to na san tabbas balafiya ba, to amma kuma idan shi neai kiran sunana zai yi gami dakwankwasa ]akin, jikina ya sake]aukar ~ari na juya hankalina na dubiyan kayan da ke ]akin, in dai ]anwannan ne sai na basu su tafi. A cikinfina-finan da na yi na sha arangamada ~arayi da 'yan fashi, na daddakesu, wasu ma kamasu na ke na ]aure,to amma wannan daban wasa ne,yanzu kam shine zahiri tun da gasu a}ofar ]akina. Na zargi kaina sabodabarin }ofar gidan da na yi a bu]e, koda ya ke daman kusan kullum a hakatake kwana, saboda maziyarta daabokan da suke yawan zuwa gurinada daddare, to amma ba }arfe biyu darabin dare ba irin wannan. Raf! Raf!!Aka ci gaba da kwankwasa }ofar, Nayin}ura hantar cikina na rawa na nufi}ofar ]akin, ina ta salati da sallallami.

"Wa…. Wane ne". Na cemuryata a sha}e ban iya shaidamuryar a matsayin tawa ba.Maimakon a bani amsar sai na ji ansake }wankwasawa.

"Wa…. Ne ne!". Na sake }ugatambayar. Shiru ba a bani amsa ba.Haushi ya kamani, sannan sai na tunoda fim ]in (Daren Mutuwa) mun ta~awani guri mai kamar wannan inda~arayi suka zo suna }o}arin ~alla}ofata, ni kuma na bari sai da sukagama jingina a jikin }ofar sannan nabu]e, suka zubo cikin ]akin kamaran hanka]o su, ni kuma na bisu nadaddoke. To yau ma zan kwatanta. Na

Page 26: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

26

ce cikin zuciyata. Sai dai kumawannan karon in har Allah ya bani sa'asuka zubo cikin ]akin to tsallakewazan yi na gudu.

Aka sake }wan}wasa }ofar awannan karon da }arfi. Jin haka shiya sa ni tunanin komai bugun }ofarkafa]arsa, ya jingina a jikin }ofar yake }o}arin ~alle ]akin.Nan da nan na yiwuf na zaresakatar ]akinna janyo}ofar da}arfi. Saina jisakayauk a m a rna janyog a d o nkara babuabin da yabiyo baya.

"Ashe daiko a gaske jarumine".

Wata zazza}ar murya ta ce dani.Na yi saroro ina duban abin haushinda ke tsaye a }ofar ]akin cikinmamakin da ya sani wangame bakifayau ina dubanta.

A tsaye bakin }ofar sanye daba}ar riga doguwa, da jan lullu~i,jikinta na ]ugar ruwan saman da yadake ta, wata mace ce, ajin farko ajerin kyawawa.

"Shin ko na iya shigowa, san yina ke ji, gaskiya kuma duk kayana sunji}e".

Na sake kallon }atuwar akwatinmai taya da ke hannunta na dama. Nace.

"Malama, lafiya? Daga ina kike? Me ya kawo ki gidana cikinwannan dare? Kuma da wacce ki kazo". Ta dube ni, sannan ta jefe ni dawani tattausan murmushin Allahkashemu dan da]i ta ce.

"Lafiya }alau Hilal, daga watanisan duniya na tawo domin kawai naganka, na da]e ina ganin finafinankaina kaunar ka a raina da begenganinka, shi ne na ga ba zan iyajurewa ba, sai na zo na ganka, tun dagaMaiduguri na ke motar mu ce ta ~acia hanya shi ne muka yi dare yanzunma direban motar ne ya ga na yi dareshi ne na ro}e shi ya kawo ni nan".Ta yi shiru tana dubana.

"Jarumi Hilal, ina fatan yanzu

dai ka gama shin na iya shigowa, sanyi na ke ji wallahi Hilal".

Na matsa gefe guda ta shigocikin ]akin, zuciyata cike da tunane,tunane ta ajje akwatin a tsakar ]akinsannan ta juyo ta dube ni.

"In ba ka damu ba, dan Allahnuna min inda ban]aki ya ke, so na

ke na shanya kayana duk sunji}e jagaf".

"To ke kuma kizauna da me". Ina

dubanta bakibu]e. Ta yimurmushi.

"Sai nazauna a cikiidan sun shaiska sai na maida su jikina na

fito". Sannan fata }ura min ido

tana dubana ko}iftawa ba ta yi.

"Oh, Hilal yau dai Allahya nuna min kai, Wallahi kada

ka ga irin son da nake yi maka, dukciki 'yan wasan hausa babu wanda nake }auna kamar ka, za ka yi mamakidian na ce ma a can Maidugiri akwai}awayena da suke kirana da suna(HILAL)". Ta yi shiru tana dubanameyiwuwa ko dan ganin duk surutunda ta ke yi ban tanka mata ba.

"Hilal, yaya ka ke yi min irinwannan kallo ne, ko har yanzu ba kaamince da ni ba".

"Ba haka ba ne malama, ammaabin da ke bani mamaki shi nezuwanki cikin wanna talatainin darekuma…". Ta }atse ni.

"Na ce da kai motar mu ce talalace, Haba Hilal ni fa ba}uwarkace".

"To na ji, na yarda, amma kumayaya aka yi kika san gidana?".

"Haba Hilal, mutane nawa nesuke ziyartarka a rana daga jihohi daban daban }awayena ma nawa nesuka zo gurin ka, ai kwatancen gidanku ba wuya, tunda a gidajen gwamnatika ke, ga kuma lamba, daman kumaan ce kai ka]ai ka ke ~angarenkadaban, amma ka da ka zarge ni a gurinmaziyartanka na ji".

Muka yi shiru muna duban juna,sannan sai ta sake cewa.

"Nuna min ban]akin Hilal, kadamura ta kama ni da wannan ji}a}}unkayan jikina".

"Zo mu je". Na ce da ita. Nashiga gaba tana bina a baya. Ban]akingidan a can bayan babban falo yakesai dai kuma za ka iya shiga ban]akinta cikin falon akwai }ofar da za takaika.

"Ga }ofar nan". Na ce da ita, inaduban yala-yalan gashin kanta,Ha}i}a kyakkyawa ce ajin farko. Tadube ni sannan ta sake jifana damurmushi ta shige ban]akin ta rufo}ofar gagaram, a daidai lokacin ne toaka saki wata aradu rugugugu!!!.

Na juya a hankali na nufi ]akin,ina shiga sai na janyo }ofar ]akinamma ban kulle ba. Na zauna a bakingado ina tunanin wannan mata maiziyarar tsakar dare. Akwai wani abua tattare da lamarinta da ke bani tsoro.Na lura da ita ko ka]an ba ta da tsoro,kuma babu wata alamar ba}unta ajikinta. Sannan ne to gabana ya fa]i,yanzu idan gari ya waye wani, kokuma kawuna ya zo ya same ta a]akin nan yaya zan ce da shi, }irjinaya fara dakan uku, daman tunimutanen unguwa na ta zuzzugakawuna suna cewa da shi ya hana niyin wasan kwaikwayo, domin waiduk 'yan wasan kwaikwayo 'yan iskane, da kyar na samu na samo kansa,to yanzu kuma bayan duk wannanidan ya sami labarin mace ta kwana a]akina fa. Gumi ya fara zubo min,abin da ya kamata na yi shi ne idan tafito, sai mu zagaya baya nakwankwasawa kawuna }ofa, tundadai mai fahimta ne zai iya ganewa, saisu kwana tare da matarsa".

Tinani ya katse a daidai lokacinda na ji kamar sautin mota a wajengidan. Na dubi agogon bangon ]akin}arfe ]aya da minti uku. Kai ammata da]e a ban]akin nan, ko da nalissafa sai na ga kusan sa'arta gudaciki. Na mi}e tsaye a hankali sannanna nufi falon, ina zuwa sai na wucekai tsaye zuwa }ofar da za ta kai niban]akin. Ga mamakina sai na ga}ofar a bu]e. Gabana ya fa]i.

"Ke! Malama!! Shiru ta gaidakunnuwana.

"Ina kike ne!!!". Na sake kiransunanta, to sai dai kuma ni kaina nasan ba za ta amsa ba cikin sauri nanufi }ofar banakin na bu]e. Wayam!!,babu ita babu alamarta, na ruga dagudu zuwa }ofar gidan ina kiraye-kirayen da ni kaina ban san ma'anarsaba.

Page 27: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

27

"Ina ki ke ne". A daidai lokacinna ji }arar injin mota an tu}a an bar}ofar gidan. Na }arasa da gudu,amma ni kaina na san ba zna ta~asamin motar ba na tsaya tsoro ruwansaman na dukana daga cannesa ina iya hango danjarmotar tana dau-daukamar gauta.

Na dawo cikin]akin jikina na rawasannan na zaunaabakin gadon,zuciyata cike datunane - tunane.

"Shin wace ce ita?Na tambayi kaina, a daidailokacin ne to na tuna da akwatinda tazo da ita. Nan da nan na mi}etsaye na nufi akwatin, na ]auko ta na]ora a kan gado, sannan na fara}o}arin bu]e ta, a tunanina a cikinakwatin ina iya samun wani abu dazai sanar da ni ko ita wace ce.

Na danna mabu]in akwatin saita bu]e fayau. Ga mamakina sai naga babu komai ciki sai wani ]ankyallen yadi fari, lullu~e da wani abu.Jikina na kyarma kamar magani, nasa hannuna a kan farin kyallen sannan

na janye farin kyallen. Numfashina yayiwa }irjina karanci, yawun bakina ya}afe sannan 'yar autar hantar cikinata na]e da hanjin cikina. A kwancemale-male a }asar farin kyallen dan

jariri ne sabuwar haihuwakyakkyawa da shi kamar

]an larabawa a kusada shi takarda ce kolinketa ba a yi ma ajikinta sa}o ne.HilalNa da]e ina ganin

finafinanka, kumakana mutukar burge

ni. Hakan ne ma ya sabegenka ya fara mamaye

zuciyata. Ha}i}a tun da na ke arayuwata ban ta~a ganin jarumin dana ke }auna kamarka ba, ka iya shiri,}wararre ne kai, mai burge yan kalloto sai dai kuma katsam sai gashi acikin fim ]inka na daren Mutuwa kabani haushi ka sa na tsane ka, lokacinda ka ]auki ]an jaririn nan na fim]in zaka jefa shi cikin rami sai na jikamar da gaske, an ga kamar ]ana neza ka jefa.

Baka da]e ba da gama fim ]insai ni ma na sami nawa ]an, to sai dai

kuma cikin shege ne, dan haka na gaabin da ya dace, shi ne na sako shi acikin akwati na kawo maka shi, tundakai ka saba jefar da jarirai, a cikin ramime yiyuwa kai kana iya raba ni danawa abin kunyar ka taimaka ka jefarmin da shi, ina kuma kana so to gashinan na baka shi kyauta a matsayinkana }wararren jarumin fim ]in(DAREN MUTUWA). Sai an jima,kada ma ka neme ni, domin kuwa baza ka ta~a samuna ba, dominGARINMU DA NISA.

Jikina na rawa kamar mazari naajje takardar sannan na dubi jaririn dake kwance cikin akwatin an ta~a}irjinsa. Lallai kam kyauta tamusamman, Ha}i}a kan da na yimaraba da kyautar jaririn in ba danba matacce ne….

Nazir Adam SalihZan ci gaba a Mujalla ta gaba.

--Habibu Hudu Ahmad DarazoKada ki yi tsammanin ko bai san wai ni}awar 'yarsa bace a'a ya san komai, ba

za ki yi mamaki ba ma sai kin ji yadda mukayi da shi sannan za ki san cewa tsohon banzane, ni ba yar iska ba ce tunda nake a rayuwataban taba sanin wani ]a namiji ba sai dagakanshi tsohon wato mahaifin kawar tawa,yadda kika san jaka haka ya mayar dani, zaki yi mamaki idan kika ji na ce miki har dasanya hannun iyayena a duk abubuwan dasuka faru, tabbas na yarda yawan tallacetallace shi ne yake kawo lalacewar tarbiyar'ya'ya mata, da ace tun farko iyayena sun yiha}uri da talaucin da mahaliccinmu ya saukara kansu to ina mai tabbatar miki da cewa daduk hakan ba ta faru ba, kada dai in cika miki kunnuwada surutu bari in baki labarin yadda abin ya fara gaba]aya.

Ko ban fa]a miki ba na san sai dai ki baiwa kowalabari game da irin baiwar da Allah ya yi min ta wajenkyaun Halitta, to da wannan baiwarce mahaifiya ta ta yiamfani da ni wajen cimma wani buri na rayuwarta a kanta sami abin duniya, ganin cewa shi mahaifina talaka ne

wanda ba shi da cin yau kuma ba shi da nagobe, idan kin ji na ce haka to kada ki yitsammanin ko ina nufin shi mahaifin nawabashi da sana'a ne, a'a yana da sana'ar hannuwanda ya ke yi wato faskare, yana bi kwararokwararo, idan ya samu ya yi idan kuma baisamu ba sai ya dangana. Duk kuwa sanda baisami faskaren nan ba to haka za mu kwana agidan, don ma Allah ya sa ba mu da yawa agidan daga shi mahaifin nawa MallamZubairu sai mahaifiyata Salamatu sai kumani cikon ta ukun, Nasan za ki ce to me ya sa

ba a yi min aure ba, to ke ma kin san yadda al'adunauren yanzu suke, don haka shi mahaifina ba ya tazancen aurar da ni, ina da manema da yawa ammamahaifin nawa ne ba shi da halin da zai yi min aure awannan lokacin, in dai ba wannan gatarin da yake fitaneman abinci da shi ba to ba shi da wata kadara da zaiiya sayarwa a kan ya yi min aure, sai dai ko gidan damuke ciki wanda shi ka]ai ne arzikin da babana ya

A DALILIN KAYAN [AKIA DALILIN KAYAN [AKIMAHAIFIN {AWATA NE YA CUCE NIMAHAIFIN {AWATA NE YA CUCE NI

Page 28: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

28

mallaka a duniya, kinga kuwa a kanaurena ai ba a sayar da gidanmu a yimin kayan ]aki ba, idan an yi haka aikamar an yi ta mai shayi ne da ya sayarda uwarsa ya sai mota.

Ita kuwa mahaifiya ta Salamatu tagaza Ha}uri da talaucin da Allah yasaukarwa mahaifina, wai dole ne mutashi tsaye ni da ita, mu nemi ku]i tunkafin lokacin bikina ya zo don ba tason ta ji kunya, ta yi tai min hu]ubariyaye mata da basu da ha}urin talauci,tun ina no}ewa har ni ma na biye matana ga ya kamata ni ma a kai ni ]akinmijina da kayan samiru da tangareyekamar yadda na ga ana kai saurankawayena gidajen mijinsu. Ni kumasai na ga lallai mahaifiyar tawagaskiya ce take fa]a min, har ma naha}i}ance da cewa mahaifina bayasona kamar yadda ita mahaifiyar tawatake kaunata, don haka nan take mukayanke shawarar zan fara yin talla, koshawara ba a nema da mahaifin nawaba, don an san bai isa komai ba, kumaba shi da abin da zai hana min tallanko da yaga ina yi.

Abu kamar wasa gari na wayewasai na fara da talan goro, da farko ina]an jin yar kunya kunya amma dagabaya sai zancen kunya ya kaugaba]aya saboda na goge. Hakika inayin cinikin goron sosai, sai dai waniabu da ya kamata, ace mahaifiyar tawata kwabe ni ta yi min fa]a a kansa shine irin ku]in da na ke kawo mata akullum maimakon ta yi min fa]a a'asai dai kawai ta kara min kwaringwiwa, ni kuma da na ga haka sai naji da]in goyon bayan da ta bani, ranarda na soma tallan nan kuwa kada kiso ki ga yadda ran mahaifina ya yimatu}ar baci, a ranar kusan yini ya yicur kamar ba shi da lafiya domin baifita ko ina ba, ya yi iyakar }o}arinsaa kan kada in dore da tallan nan ammaabin ya fi }arfinsa in dan kin ga yaddamahaifiyar tawa take hayayya}o masasai ki rantse cewa ita ce ta haife shi akan dole ya ha}ura ya dangana donbabu yadda zai yi tunda shi talaka ne,in da kamar a ce mai ku]i ne to daduk haka ba ta faru ba don na tabbatada yana da ku]i to sai dai a dinga yinazar~a~in bin umarninsa, kafin yafa]a har an aikata.

Idan misalin ace na sayo goro nanaira ]ari da hamsin to zan kasa shinaira ]ari uku, idan na fita da na naira]ari uku to a ban dawo da ku]i gida

ba zan dawo da ku]i naira ]ari shida,kuma mahaifiyata ba za ta binkice niyadda aka yi na samo wannan ku]inhaka ba, sai dai ta dinga cewa nakyauta wai haka ake so kuma in da]a}o}artawa, ko da na ga na samiisasshen jari sosai sai kuma na somayin abincin rana ina sayarwa, ahankali har an sami wajen zama akasuwar Sabon Gabi, idan kuma nadawo da yamma sai in yi cincin, ata}aice da safe in yi tallan goro da ranatallan abinci da yamma kuma in yitalan cincin, mahaifina kuwa tuni yadawo daga rakiyarmu, ni kaina na sanba don komai ba ne ya sa jama'a sukerububin sayen kayana sai don cikarhalittar da nake da shi.

Yammacin Lahadi ne tsautsayinya faru, lokacinda na je gid-

ansu}awar

tawaShamsiyya,

n a t a r a rgidan babu kowa sai Mahaifin nataAlh. Salisu mai kallo, na shiga tsakargidan na yi sallama har sau uku ba aamsa ba a yayin da nake kokarinjuyowa sai na ji gyaran muryarsa yanasaukowa daga kan bene, don haka saina fasa fita na jira shi har ya gamasaukowa daga kan benen, wai ni naga uban }awata, yadda na sankawartawa za ta yi wa uban natawajen ladabi to hakan nima ya kamatain yi masa saboda ina bu}atar ni mata girmamawa nawa uban, idan taganshi, wai ni mai dogon ladabi saina durkusa gwiwowina a kasa inagaishe shi, kafin in mi}e tsaye ya isodab da ni kawai sai na ji ya kaihannunsa yana shafa kaina kamar daiyadda ake yi wa 'yan }ananan yarawasa idan suna gai da mutum, koka]an ban yi zaton komai ba azuciyata ba, don na yi tsammanin hakaya ke yi wa 'yarsa idan tana gai da shidon haka sai kunya ta hana min ]agokaina, ya ci gaba da shafa kaina yanamai tambayata yaya mutanengidanmu, kuma yaya ya ga kwana

biyu bana zuwa gidan nasu, ni dai bance masa komai ba ina sauraronsa nedai kawai, ban ankara ba, ba zato babutsammani kawai sai jin hannunsa nayi a cikin rigata, ya kamo kirjina tatsakankanin bireziyata, da }arfi nadoke hannun nasa na zabura na ]anja da baya ka]an, ina dubansa cike damamaki, shi kuwa ko ka]an babualamun damuwa a tare da shi, saimurmushi kawai yake yi a yayin daya zura hannayensa a aljihun malum-malum ]insa yana da]a kusatowa dani, ni kuma ina da]a ja da baya, tabbasna san ba zai ta~a yiwa 'yarsa hakanba, don haka sai na yi masa magana.

Murmushinsa a yayin da ya fiddoku]i daga aljihun nasa, 'yan naira]ari-]ari ne sababbi kar a cikinledarsu, gaba ]aya na naira dubuhamsin ne, kawai sai ya jeho minku]in kwarjinin ku]in ne suka sa nakasa cafewa, daga inda yake tsaye yace "[auki na baki".

Na dube shi na dubi ku]in ina! Bazan iya [auka ba don ko a mafarkiban ta~a zaton zan kama irinwa]annan ku]in ba, ban ]auka ba saida ya zo da kansa ya ]auka ya bani,abu na farko da ya fara zuwa zuciyatabayan na karba shine, haifiyata tabbasza ta yi matufar farin ciki da wannanku]in idan ta gansu, ina yin wannantunanin ban san lokacin da na kar~eku]in ba ina mai fa]in.

"To baba ba kowa ne a gidan?"."Kada ki damu babu kowa, sun

tafi }auye ba za su dawo ba sai gobe,kuma daga yanzu kada ki sake kiranada sunan baba, ki kira ni kawai dasunan Salisu, idan kuma ba za ki iyaba kina jin kunya to sai ki kira ni daAlhaji".

Daga haka bai sake cewa komaiba gaba ]aya babu wanda ya sake yinmagana tsakanin ni da shi, bamuankara ba sai shai]an ya zo ya yi manajagora.

A gabana mahaifiyata ta zubaruwa a }asa ta sha saboda ganin ku]innan, ta ri}e ku]in ta yi ta ti}ar rawa acikin ]akin ni kuma ina kallonta inamata dariya ba ta tambaye ni yaddaaka yi na samu ku]in ba, na dai cemata kawai Alhaji Salisu mahaifin}awata ya bani, ba ta tambayi yaddaaka yi ba kawai sai ta kama yabonsawai daman mutumin kirkine maitaimakon talakawa ne, shi ya saarzikinsa ya ke da]a bunkasa, ko

Page 29: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

29

ka]an ba ta yi min garga]in in yitakatsantsan da shi ba, abu guda ]ayada na san ta yi min garga]i shi ne kadain kuskura mahaifina ya sami labarinku]in.

Haka muka kasance ni damahaifin kawata Alhaji Salisu a cikinhalin sa~on Ubangiji, sai ma yazamanto na daina shan wahalar talla,don daga na ]auko ko na nawa ne zaisaye gaba ]aya, yana matukar kashemin ku]i na banza da na wofi, munshafe a kalla watanni uku munawannan harkar banza da wofin batunbangaren iyalansa kuwa wannan abanza na ke ganinsu, domin babu abinda za su nuna min, abin da sukegadara da takama da shi daga jikinmijin nasu to ni ma babu abin da zasu nuna min don na sani, duk tsawonwannan lokacin da muka yi tare dashi, mahaifiyar tawa ba ta taba kwabata ba a kan in yi hankali da shi, ita abinda ta ]auka a zuciyarta shi ne waiuban }awata ne, ita ba ta sani batuntuni labari ya sha banban don yatashi daga uban }awata ya koma ubanya ta.

Ranar Alhamis ne 20/10/2000 damisalin }arfe goma na safe al'amarinya soma yin tsauri, mahaifiyata tashigo ]aki na ta same ni na yi matu}armamakin tambayar da ta fito dagabakinta ina zaune ita kuma tana dagatsaye ta soma tambayata.

"Wai ke lafiya ki ke kuwa". Tatambaya, ban gane manufarta ba saina bata amsa da cewa.

"Lafiya nake inna me kika gani"."Ina shakkar wannan lafiyar taki"."Ni inna ban gane ba".Ko da ta ga ban gane abin da take

nufi ba sai ta soma yi min gwari gwari."Kin ga yadda jikinki yake sheki

da kiba kuwa?"."Kwarai kuwa na gani inna". Na

ce "Ai tsabar koshi ne da kwanciyarhankali, haba inna ai ke ma kin santunda na daina yin talla ai dole in yikiba ai hutu ba abin wasa ba ne".

"Ke baki da hankali ne". Injimahaifiyar tawa. "Ba irin wannan}ibar ake nufi ba".

"To inna ni ban gane manufarkiba".

Ko da taga da gaske ban gane ba,ba kuma zan gane ba, sai ta fito ~aro-~aro ta fa]a min.

"To tunda baki gane ba bari in yimiki yadda zaki gane". Ta yi shiru

lokaci guda ta yi }asa da muryasannan ta ci gaba da cewa.

"Kina yin al'ada ko ba kya yi?".Na ]an ji kunyar ta ka]an amma

daga baya sai na ajiye kunyar a gefeguda na bata amsa da cewa.

"Inna bana yi don na ]an kwanabiyu ban yi ba".

Ta yi ‘yar ajiyar zuciya sannan taci gaba da cewa. "To yaushe rabonkida shiga al'adar taki".

"Na kai wata uku".Me zai faru sai kawai na ga ta ]ora

hannu a ka ta sa kuka, tana fa]arwa]ansu maganganu wanda na ke jinsu kamar sumabtu. "Yanzu 'yar nanwannan abin kunyar za ki janyo mana,

lallai baki da mutunci, daga cewa kije ki yi talla shike nan sai ki biye daiskanci har a dura miki cikin shege,to yanzu sai kin fa]a min uban da yayi miki wannan ]anyen aikin ko inyanka ki".

Tana rufe bakinta sai ga mahaifinaya shigo gidan kai tsaye ya nufo ]akinyana mai tambayar "Lafiya mene neya faru?".

Tun da nake a rayuwat aban tabaganin mahaifiyata ta durkusawamahaifina ba sai wannan ranar, tadur}usa har kasa tana cewa.

"Mallam dubi yarinyar nan yanzuabin kunyar da za ta janyo manakenan?".

"Ba dai ta janyo mana ba sai daita janyo miki, amma mene ne ya faru".

"Mallam yanzu haka za ka cekamar ba 'yarka ba".

"Ba dogon turanci na nema bakawai ki fa]a min abin da ya faru".

"Mallam yarinyar nan kwai daga]ora mata talla kawai sai ta je ta kwasomana wannan tafkeken abin kunyarcikin shege".

"Gaba ]aya muka yi shiru munasauraron abinda zai fito daga bakinsa,

ban sani ba ko bakin aiki ne da takaicisuka hana masa yin magana da wuri,Abuna karshe da ya fito daga bakinsashi ne.

"Ba za a yi min goyon cikin shegea gida ba don haka na sake ki saki uku,ki kwashe naki ya naki ke da 'yar takiku bar min gidana".

Daga haka bai sake cewa komaiba sai ya fice daga gidan gaba]aya dafarko mahaifiyar tawa ta soma yinnoke noken babu inda za mu je ammayadda na ga uban nawa ya nunazafinsa sai nake kuka shi ma yana dazafi, tun farko da zan fara talla da yanuna zafinsa kamar na ranar nan tona tabbata da ba za a sami kafar da zaa ]ora min talla nan ba.

A wannan ranar ni da mahaifiyartawa muka kwashe namu ya namumuka bar gidan. Kasancewar daakwai wadatattun ku]i a hannunmahaifiyar tawa sai ta je ta kama mana]akin haya, muka tare gaba ]ayamahaifiyar tawa tafi ]ora laifin a kainawai bani da mutumci tunda ban sanyadda zan tsare mutuncin kaina dakaina ba.

Da farko ban yi niyyar sanar daita wanda ya yi min cikin ba ammadaga baya sai na ga in ma na rufa asiriaikin banza ne don haka sai na sanarda ita ko wane ne, ba ta yi mamaki badon ta san zai aikata, saboda ku]in dayake kashe min to ko aure na zai yiilla iyaka kenan.

Ta tisa ni a gaba muka je mukasami mahaifin kawar tawa, aka gayamasa abin da ya faru, ko da wasa baiyi wata gardama ba don ya san shi nemutum na farko da ya soma tsallakani, kuma in ba shi ka]ai ba to banayin mu'amala da kowa, da farko yanemi a zubar da cikin amma itamahaifiyata ta ce sai dai ya aure ni,shi kuma ya ce ba zai aure ni ba sai anzubar, ita kuma mahaifiyar tawa ta cein har bai yarda ya aure ni ba to dukduniya sai kowa ya ji zancen, shikuma don gudun kada asirin nasa yatonu sai ya yarda da haka. Kowa yayi mamakin yadda aka yi na yardacewa zan auri mahafin }awata, wasusuna cewa ban kyautaba.

Duk duniyar nan in ba Allah bane ya rufe maka asiri ba to babuwanda ya isa ya rufa.

Ba a yi cikkakken sati guda ba saida gaba]ayan asirin ya tonu.Gaba]ayan matansa guda uku ba bu

Page 30: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

30

wacce ta rage a gidan, sun fice sunbarshi wai su ba za su iya wannan abinkunyar ba, shi ma tun yana jin kunyarhar 'yan koransa suka zuga shi cewawai ya daina jin wata kunya tunda bada ga kansa aka fara ba, kuma ba dagakansa za a kare ba, ni ma antsangwame ni sosai musamman ma}awaye na da suke cewa na ci amanarkawata tunda har na yi lalata da ubantaya yi min cikin shege, kuma zancen]aurin aurenmu an fasa sabodaaddinin musulunci bai yarda da haka

ba wai dole a bari sai na haihu, dolemuka ha}ura yanzu dai jira muke yisai na haihu sannan za a]aura manaaure ni da mahaifin }awar tawa.

To kin ji babban dalilin da ya satake ce miki na ci amanar ta waisaboda na yi iskanci da mahaifinta, inma cin amanar ne sai dai ta cemahaifinta ya ci amanarta.

Don haka ina kira ga iyaye matamasu jarabar son abin duniya da sudinga yin ha}uri da matsayin da Allah

ya sauke su domin kuwa kowa ya yikokarin ya tara fiye da abinda Allahya nufe shi to ya gamu da wahala.

Sannan kuma ina kira ga iyayemaza masu tsoron matansu da sudinga yin kokari suna fin karfinmatansu don kada a yi musu sakiyarda ba ruwa.

Na gode.

Wata rana da }arfe biyu naAzzahar na zo zan gifta wani

gida }ayataccen gaske kai da ganingidan ka san shi ma mai gidanha]a]]en gaske ne, don ko dukwanda ya kalli yadda aka tsara shigidan da fasalinsa ya san an yi aiki dakwakwalwa, kuma naira ta yi kuka.To lokacin da na zo zan gifta ta }ofargidan ne, sai na ga gidan cike da matada yara, kai abin sai wanda ya gani,to abin ka da mai son ya ji kwakwaf,sai na koma kusa da wani yaro na ce,da shi "Kai don Allah nan gidanwaye?". Sai yaron nan ya ce "Ai naAlhaji wane ne". Sai na kumatambayarsa, "To me ake yi na ga gidancike da mata?". Sai ya ce "AiAmaryarsa ce ta ke tarewa, da yaaurota daga }asar Niger". Ko da na jihaka sai kuma na ga alama, don ko'yan matan Niger ]in da yawa, tundaga Hausawa har zuwa Abzinawa daZabarmawa.Kuma aka ce min ai Amaryar yarlakwal ce Ba'abziniya, kuma angon daalama yana ji da Amaryar nan tasa.Don ko maka]a da masu wasanni naNageriya da Niger duk sun ha]u saishagali kawai ake ta gocewa. To ni aduk abinda ya fi ]aukan hankalina baiwuce wani gungu biyu na mata da nagani ba. Lokacin da aka fito kallon'yan wasan koroso.To, sai na lura tsakanin wancangungun da ]aya gungun ana wani irinkallon kalo. Ni a raina sai na ce lallaiakwai Magana wai da "Gawa ta ri}emai wankanta". Sai na so na san suwaye, ~angarorin nan guda biyu? Nagano ~angaren guruf na farko naUngulaye ne ba kazar kowa ba, yan

wasan shirin fim mata.Su kuma ~angaren guruf na biyu, namatan aure ne, na jari mai da sukefitowa ne a fina-finan Hausa. To saimamaki ya kama ni har na shigatunani, me ya jawo wannan zamandoya da manja tsakanin ~angaroringuda biyu.Amma bayan bincike mai zurfi, da bindiddigin abubuwa, sai na ganeUmmul haba isun wannan rashinjituwa, daga bakin wata tsohuwar 'yarwasan fim wacce Allah ya tarfawagarinta nono, ta yi aure ta bar wannansana'a ta wasan fim. Kamar yaddasuke ]auka, ko da ya ke akwai ayartambaya a kan maganar. Wannabaiwar Allah ta nemi kar na ambacisunanta. Abin da take ce min shi ne:"Ka san mu mata Allah ya sa manakishi, duk wata mace tana da irin nata,wata yana da zafi, wata kuma na tayana da saisa-saisa, to a gaskiya bawa]anda suka ha]a wannan rashinjituwa illah su mazaje da suke fitowaa shirin fim. Mutum ne zaku ri}afitowa da shi a wasa, amma sai ka jiko bayan fim ]in yana nuna makacewa yana sonka. Kuma har ya ri}anuna in ka yarda to shi da gaske yake,kuma ka san yadda ala}a ta ketsakanin mace da Namiji. Ita macekullum wanda zai nuna mata ya damuda ita take so, da kuma rarrashi dakalamai masu da]i. Kuma na ci dakwantar da kai, shi ma ya kansa namijicimma burinsa wurin mace.Kuma ka san zuciya da sha'awace-sha'awace, kai ka san Namijin nanyana da aure in ka ce masa ya zai yida matarsa, sai ya ce, ai ba don itaka]ai aka yi shi ba. Kuma wani

lokacin ta hanyar wasan nan, sai ka jizuciyarsa ta kwanta da abokin wasannaka, Mutane kuma da suke kallosuma wani lokaci suna }ara cusawazuciya wani abu, ta su ri}a dangantawata ala}a tsakanin wani ]an wasa dawata 'yar wasa.Kuma daga nan sai a yi abin nan damasu Magana suke fa]a. "Abu kamarwasa }aramar magana ta zamababba". Kuma ka sani duk wata 'yarwasa da take wasa abu na }arshe datake so ta samu shi ne miji. Ga sukuma jariman kyawawa, ya ya 'yarwasa ba za ta yi kyarkyarar ]an wasaNamiji ba? Gaya mini fisabilillahi?

To, idan 'yar wasa ta ga aureya }i yiwuwa, sai ta ri}a jin haushinmatar jarumin. To ka ji dalilin harararda 'yarwasa take wa Matar ]an wasata aure.Amma su matan 'yan wasa na aure,abin da yasa, suke jin haushin 'yanwasan fim mata, suna da dalilinsu.Ka ga dai babu wata mace a fa]induniyar nan da za ta yarda cewa

RAHOTO NA MUSAMMAN

?

Page 31: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

31

Mijinta zai ri}a caku]uwa da matakyawawa kamar irin na fim, ana wasaana dariya da annashuwa, amma ta cezuciyarta ba ta sosu ba? Yo, ba matarda bata da ala}a da mijinka ba ta kowace hanya, ko kishiya ce, kaga tanhaba-haba da miji ai sai zuciya tasosu? Saboda Allah fa?Kuma abin haushin Mijinka ya tafishirin fim, wani lokaci har ya ce canzai kwana, yaya mace mai zafin kishiba za ta ji haushin 'yar wasa ba?Kuma wani abu mai matu}ar banhaushi irin na 'yan wasan fim maza,sai ka ga mijinka a fim yana wata irinala}a ta auratayya mai kyau da 'yarwasa, Alhali ke matarsa ta gida ba zaiyi irin wannan ala}a da ke ba.Duk wani ]an wasan fim Namiji yanamatu}ar kishin matarsa, da waninamiji za a ce, ya zo neman ganinmatarsa, ya ji labari ma, ballantana ace ya gansu suna magana ya ya ke nanzai ji?Amma ba sanin ya kamata da tunani,kina zaune sai ki ga wannan yarinyabudurwa ko wata mace bazawara takwa]o miki sallama, wai ta zo wurinmijinki ta ganshi. To ta ganshi sabodame? In ganinsa take so ta yi, kaset baiishe ta ba? Me ye na biyo shi har gida?Wataran ma har da tsaraba. Ofis ]inma da ake ha]uwa bai isa ba.Kuma wallahi wasu sun sanMazajensu, suna da wata ala}a ba tashirin fim ba, da wasu yan wasanmata. Amma a halin yanzu a nan zantsaya bisa dalilin kallon kallo da akeyi tsakanin 'yan wasan fim mata, damatan aure na jarimai maza.Idan hali ya yi, a hirarmu ta gaba zantona maka asirin wasu jarimai na irinala}ar da suke da ita da 'yan wasamata.

Daga nan ta ja bakinta ta tsuke. Idanta numfasa nan gaba kun ji.

Sai dai kafin wannan lokaci, zan soin ji shin wannan labari da wannantsohuwar 'yar wasa ta bani gaske neko shaci fa]i ne, kuma wa aketsammanin ta fasa min wannan }wan?

Muna sauraron Amsa Assalamu AlaikumDagaS.M. Durumin IyaP.O.Box 12325,Kano Nigeria

Afirilu 24, 1985KANO: ASIBITIN MURTALA

Dokta Salim ya dubi agogon da ke hannunsa ya ga cewa lokacin cin abinci ranaya yi, ya gyada kai ya ce a ransa ̀ a gaskiya wannan aikin ba karewa zai yi ba,gara in tafi gida. Maryama na can tan jirana. In na dawo na ci-gaba'. Ya kira Nasya ce mata ̀ Zan tafi break, patients su jira sai na dawo, karfe biyu.'

`To likita' ta amsa masa. Ta fita ta sanar da marasa lafiya masu son ganin likita.Dokta Salim ya fito ya nufi motarsa. Matashi ne, bai wuce shekaru talatin dauku ba, yana da matsaikacin tsawo, fari ne mara jiki. Ya yi karatunsa ne a Rasha,kuma ya yi kaurin suna a Asibitin Murtala saboda ra'ayinsa na Makisanci. Waniabu da kuma ya yi suna akai shine yadda yake tsananinson matarsa. Don har antsegumin cewa matarsa ta shanye shi. Mijin Hajiya ne shi.

Maryama ta rungume mijinta a lokacin da ya shigo cikin gida. Ta karbi jakarsata ajiye a kan wata doguwar kujera. Ta cire masa kwat dinsa ta sargafe. Waniabu da ya kara tabbatar da ra'ayin Dr. Samir na Makisanci shine manyan hotunanginshikan Makisanci watau Karl Marx, Vladamir Lenin da Leon Trostsky.`Darling me kika shirya mana ne yau'`Farar shinkafa da salak'`Kamar kin san abin da nake sha'awa kenan'

Suka hau babban teburin cin abinci suka soma ci suna tadi.

Krrrrr, Krrrrr! Tarho ya buga. Maryama ta dauka`halo, wanene ke magan?'`Usman ne. Mai gidan yana nan?'`Yana nan, lunch muke yi. Bari in baka shi' inji Maryama`Wanene?' Dr. Samir ya tambaya'Dr. Usman ne' ta ce`Ba ni shi' ya ceTa mika masa ya karba ̀ Dokta. Usman' inji Dokta Salim`Na'am Dokta Salim" Dr.Usman ya amsa suka fashe da dariya.`Any news?'`Zan so mu hadu yau da dare, ko za ka zo gida na dina, na aikawa Alhaji Musa.Akwai wani abu da nake so mu tattauna akan Old Boys'.`Is alright, zan zo. How is Hauwa?'`She is fine and as sweet as ever' inji Dr. UsmanSuka yi Sallama.

2Dokta Usman malami ne a sashen ilmin kufai a Jami'ar Bayero. Shi kuma AlhajiMusa a halin yanzu Dan Kasuwa ne kuma ustaz ne. Su ukun nan abokai ne saidai kowa ra'ayinsa ya sha banban. Jama'a na matukar mamakin yadda ma harsuke abota suke kuma zama tare. Duka tare suka yi makarantar Firamare daSakandare.

A barandar gidan Dr.Dr. Usman dake sabon mazaunin Jami'ar, su Dr.Usman nazaune shi da Dr. Samir suna jiran Alhaji Musa. Bayan kamar mintoci gomaAlhaji Musa ya tsaya da motarsa a kofar gidan Dr.Dr. Usman. Ya fito ya nufosu.`Don Allah ku yi hakuri, motar ce ta mutu a hanya.'`Ba shan kai'Alhaji Musa ya zauna. Suka ci gaba da cin abinci suna tattaunawa.

Dr. Usman ya ce wa abokansa ̀ Ina so ne mu tattauna akan irin gudunmuwar da

Daga Yusuf Adamu

Page 32: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

32

za mu bayar. An aiko mani da takardar gayyata akanshirin bikin cikar Firamarenmu shekaru hamsin da farakaratu. Sai na ga zai yi kyau mu tattauna ko wane irintaimako za mu bayar. Wannan ne dalilin kiranku. Mekuka gani?'

`Is alright, ba matsala, duk abin da aka shirya ya yi.' InjiDr. Samir.Suka dai tattauna aka yi matsaya.`Wannan ya yi' Alhaji Musa ya ce. Suka ci gaba datattauna wasu abubuwa kuma.

`Na ji ance wata mujalla a Ingila ta buga labarin cewaan gano kabarin annabi Musa Alayhissalam. Har ma waian buga hoton' Dokta Usman ya ce`Kai, anya kuwa?' inji Alhaji Musa.`Wa ce magazine ce ta buga labarin?' Dr. Samir yatambaya`An ce THE SUN ce'`To a nemo mana mu saya mu karanta' Alhaji Musa yace, sannan ya ci gaba da cewa`Ai kun ma tuna maniwani abin al'ajabi da aka yi yau a cikin Birni'`Me aka yi?' Dr. Samir ya tambaya`Kun san ana yin sabon titi ta wajen mandawari ko?'`Yes?" Dr.Usman ya amsa`To Gireda na hage hanyar sai ta hako kabarin waniBawan Allah'`Bawan Allah Kamar yaya?" Dr. Samir wanda da baidamu da maganar ba ya tambaya.`To da aka tono shi sai aka tarar da shi lafiya kalau kamaryau ya mutu, babu abinda ya same shi. To in ba muminiba wane ne zai zauna a kasa na tsawon lokaci ba tarududdugar da kashin sa ba?' Alhaji Musa ya furta.`Shi kadai ak hako ka an hako da wasu ko wasuabubuwa?' Dr. Usman cikin zakuwa ya tambaya.`Shi kadai. Ai tsayar da aikin aka yi. Mutane suka yidafifi suna neman tabarraki'`To ka ji irinta ba' inji Dr. Samir. Ya ci gaba da cewa ̀ SuMutanenmu sun cika duhun jahilci. Menene na wanineman tabarraki kuma. Kuma ma an bincika an ganocewa gawar ta dade a wurin, in tadade an bincika yanayinkasar ko an samar da wani bayani a kimiyance da zaigamsar da mutane?'`Kai fa tsiyarka kenan' Alhaji Musa ya soma cewa`Kun ga wannan labari muhimmi ne a wurina dole gobeda safe in je in bincika, kun san ya shafi aikina ta watafuskar, Alhaji Musa menene gaskiyar labarin?' Dr.Dr.Usman. Ya tambaya.`Gaskiya ne mana, shi ikon Allah ai ya fi da haka. Kasan kasa ba ta cin naman muminai da kuma manyankafirai. Sai dai su kafirai bushewa suke yi su yi baki, shikuwa wannan bawan Allah kamar yau aka binne shi,haka aka tono shi.' Alhaji Musa ya ce.`Wai kai ka dami mutane da wani hasashe mara tushe akimiyya' Dr. Samir ya harzuka.`Wane hasashe kenan" Dr. Usman ya tambaya`Cewar da na yi wai bawan Allah ne. Dr. Samir kananufin cewa Allah ba zai iya adana gawar mumini ba saida wani scientific explanation?' Alhaji Musa ya tambaya.`Mu we need explanation for every thing' Dr. Samir ya

amsa.`Ni kuwa bari in tambaye ka Dr. Samir, shin baka taba jinlabarin mutanen kogo ba ne?' Alhaji Musa ya tambaya` Na taba ji, but what is the scientific rationale na labarin nasu?'`Kai a bar wannan magana, kar ku shiga sabo. Ka sangogan naka har yanzu Makisanci bai sake shi ba. Gobe dasafe zan biyo maka Alhaji Musa mu je mu bincika'. Dr.Usman ya katse maganar. Haka dai suka yi sallama kowaya koma gidansa.

Yuli 17, 1985CIBIYAR NAZARIN HARSUNAN NIJERIYA, JAMI'ARBAYERO.

Taron Kasa-da-Kasa akan Harshe da Adabin da kumaAl'adun Hausawa da ake gabatarwa a cibiyar NazarinHarsunan Nijeriya dake Jami'ar Bayero ta Kano a bana yajawo kace-kace a sanadin wata takarda da Farfesa HambaliJinju ya ya gabatar akan Asalin Hausawa. Farfesa Junju yakara jaddada hasashensa akan cewa asalin Hausawa dagaMasar ta Dauri ne. Ya kara da cewa ̀ Shekaru ashirin na yiina wannan bincike, kuma dukan hujjoji da suka shafiharshe da al'adad a addini nak a r a g o y o nb a y a n w a n n a n

h a s a s h en a w a . Z a n c e nc e w a A s a l i n

HausawaD a u r a w a n n a n

Tatsuniyac e . K u m amasu cewa Hausawa na zaune ne a Tsakiyar hamadarSahara kafin ta sauya ta zama hamada har yanzu sun kasatabbatr da hasashen su da hujjoji kwarara. Ku duba tsarinnahawun Misarawan dauri ku kwatantashi da na Hausa zaku tarar akwai dangantaka mai karfi. Ba ri in rubuta bisaallo ku gani ku kuma auna. Farfesa Junju ya nufi kan alloya zana wasu alamomi na tsohon rubutun Masar ta zamaninFir'aunoni ya yi bayanai. Haka aka ci gaba da taron har yagama gabatar da makalarsa.

A lokacin da aka som tambayoyi ne fa wasu gungun masanisu ka yowa Farfesa Junju caa. To amma wani abu da yadaurewa mutane kai a wurin shine da wani mutum d baawaye da shi ba ya tashi ya goyi bayan Farfesa Junju harma ya gabatar da wani hasashe mai nuna cewa akwai shaiduna al'adu da za a iya samu a Birnin Sumare inda kanta yazauna dake nuna cewa lallai asalin Hausawa daga Masar taDauri ce.

Haka dai aka tashi a taron kowa kansa a daure.

JANAIRU 17, 1995SAHEN NAZARIN KUFAI, JAMI'AR BAYERO TAKANO.

``Hello, Maryama ce?'`Ni ce Usman'

GIREDA NAGIREDA NAHA{E HANYARHA{E HANYAR

SAI TA HAKOSAI TA HAKOKABARIN WANIKABARIN WANIBAWAN ALLAHBAWAN ALLAH

Page 33: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

33

`Don Allah ki cewa Salim lallai ne ya ganni nan da karfe hudua ofis'`Lafiya dai?'`Lafiya kalau, wani muhimmin abu ne nake son mu tattaunada shi akai'`In ji dai ba kanwa za ka yi kawata ba?'`Haba? Ku fa kullum tatsuniyar gizo ba ta wuce Koki. Ku jeku biya malamanku'Suka fashe da dariya suka yi sallam.

****`Farfesa McGill wannan abu da daure kai yake, dubi hotonnan, ba shi da banbanci da matar wani abokina'`Da gaske?'`Kwarai kuwa. Na yi masa waya na ce lallai ya zo yau kafinkarfe hudu'`Da alama za mu dauki duniya da wani sabon abin al'ajabi.Za mu gano wani sabon abu ga dukan alamu' inji FarfesaMcGill cikin zumudi da kyautata zato.Kwan, kwan kwan' aka kwankwas kofar ofishin FarfesaMcGill. Dr. Usman ya tashi da sauri ya bude kofa. Dr. Samirne ya karaso.`Na ji sakonka wajen Maryama. Ina zuwa ofishinka sai naganotice cewa kanan nan. Lafiya?'`Lafiya lau. Zauna' inji Dr. UsmanDr. Usman ya gabatar da abokinsa ga Farfesa McGill sa'annanya gabatr da Farfesa ga Dr. Samir. Suka gaisa. Sannan Dr.Usman ya ci gab da bayani.`Dr. Samir, ka san mun je Expedition Birnin Surame. Kumana gaya maka mun samo abubuwan ban mamaki da za sukara bada haske akan Hasashen Farfesa Junju akan asalinHausawa.'`That's right'`To jiya mun gama aiki akan wasu yan hotuna da muka hako,sai na ga cewa daya daga cikin hotunan na Maryama ne'`Maryama like how?'`Hoton ba wai kama ya yi da ita ba, a'a ita ce. Banbancinkawai shine a hoton tana sanye da kambin Fir'aunonin Masara di-dai zamanin Fir'auna Akhanaten' inji Dr. Usman`Ci gaba da bayani'

`Fir'auna Akhanaten shine Fir'auna da ya ya sauya tsarinaddinin da Misrawan Dauri suke bi na bautar alloli dayawa ya maida su bautar Ubangiji guda daya tilo da yakira ATEN…."Dr. Samir ya katse masa hanzari ̀ A takaice yanzu inahoton?'`Dr. Usman ya nemi Farfesa McGill ya bada hoton. Yamikowa masa shi kuma ya mikawa Dr. Samir. Hannunsana rawa ya karba ya duba.`Exactly wannan Maryama ce. But this is unbelievable'`Good! Yanzu menene abin yi?' Dr. Usman ya tambayaDr. Samir ya masa cikin hanzari ̀ Ni ban san abin yi ba,amma abin need some explanations'`Idan ba za ka damu ba zan yi maka wasu tambayoyi'inji Farfesa McGill`Go ahead' Dr. Samir ya bada amsa kai tsaye.`Menene asalin matarka, daga ina ta zo?''`A gaskiya ba zan iya ce maka ga daga inda ta fito ba.Abinda ya faru shine, wadanda suka rene ta sun gayamani cewa sun tsince ta a wani wuri da aka yi hatsari.Kowa ya mutu sai ita kadai ce kawai ta rayu. Sun yicigiya ko za a gano iyayenta ko wasu danginta, ammaba a gano su ba har ta yi aure.' Dr. Samir ya masa iyagaskiyarsa.Farfesa McGill ya kara tambayarsa ̀ Ko ka taba lura kotana da ra'ayi ko sha'awar Tarihin Dauri musamman bana Masar?'`A gaskiya ba ta damu da tarihi ba. Ta fi ma sha'awarilmin Taurari da kuma daukar hoto.''``Ni ina ganin abu mafi kyau da za mu yi shine mu nemeta mu tattauna da ita sannan mu nuna mata hoton kila zata iya tuna wani abu, ko me kuka gani?.' Inji Dr. Usman``No problem. Yaushe za ku shirya?'`Ko yaushe ka shirya mu a shirye muke' Dr. Usman yaamsa.`To mu tafi'' Dr. Samir ya ce.Su uku suka fito daga ofis suka nufi gidan Dr. Samirkowa cikin zullumin abin da zai biyo baya.

Mu kwana nan, za mu ci-gaba

--Naziru Adamu SalihuBa zan ta~a mantawa da ranar ba,ballantana kuma lokacin da ya

motsattson ba}on nawa ya sauka ba.Abin ya faru ne }arfe goma sha

biyu daidai na ranar wata juma'a aranar ana fama da zafi biyu, ga zafinaljihu na fatara ga kuma zafin gari,abin ba}in ciki kuma shi ne babualamar hadari a sararin subahanaballantana ma a sa rai da ruwan sama.

Tun da na fita sallar juma'a aranar ban koma gida ba sai }arfegoma sha ]aya saura kwata. Wannankuwa ya faru ne saboda abu biyu na

farko shi ne aljihuna a }one yake}araf, babu ko da }arfunfuna ballantaa sa rai da }wandala, ba a ma zancentakardun murtala ballantana su zumagidan da]i. Dalili na kuma na biyu shine ko ka]an ko kusa ko alama matataba ta san babu ba ballantana }addara,domin in ka ga zaman arziki tsakaninada ita shi ne a ce ina da yan sulalla,amma in har na sami kaina a halin irinna wannan ranar juma'ar to ni kam nashiga dubu talatin bama uku ba.

Lokacin da na isa gida }arfe sha]aya saura kwata, tuni mutane sun

shisshige gidajensu, wasu kuma dadama sun yi shimfi]u a }ofargidajensu, ko wannensu a tuttu~ekamar 'yan kokawa suna ta shararbarci. Wani mutum da ke kwance dafda }ofar gidana ya ja munshari shar!!!Kamar rago, sannan ya yi mi}a yasake komawa barci abinsa, ya barninan tsaye kirjina na dakan uku - ukudomin na tabbata yau akwai masifa,domin tun da garin Allah ya waye banbaiwa matata Mariya ko da }wandala

Page 34: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

34

ba.Tun daga }ofar gida na cire

takalmana sannan na rungume su a}irjina na nufi gidan cikin san]a inamai addu'ar Allah ya sa masifaffiyarmatar nan ta yibarci. Wanit a t t a u r a nmurmush inya}e yasu~uce minsannan kumaw a n is a s s a n y a ngumi yakwararo tundaga tsakiyarkaina harzuwa gadon bayana, lokacin da nahango wutar ]akin a kashe. Tabbas tayi barci. Na ce da kaina na bu]elabulen ]akin a hankali sannan na nufiinda gadona yake, babu zato batsammani sai ]akin ya gauraye dahaske. Na yi tururus da ni, kamarwanda ya fa]a cikin fasasshunbulallukan }asa.

"San]ar me ka ke yi". Munafikiwato ka yi tafiyarka ka barni a nanbabu abincin safe balle na rana, shine sai yanzu kuma ka ]ebo jikisimisimi za ka kwanta ko, karungumo wasu jajayen takalma kamarnama a }irji, to ai sai ka koma idan kafito ko?".

Na yi shiru ina dubanta, Mariyazaune ta ke a bakin gadon gashinkanta a tsefe kamar she}ar ungulu,sau da yawa na kanyi mamakin abinda ya sa na ke mutuwar sonta. Ha}i}akam yanzu ta fara isa ta.

"Mariya". Na kira sunanta asanyaye.

"Ina son ki gane abu guda, dukabin da Allah ya }udurta a kanki ki]auke shi a matsayin }addara, saninkanki ne mariya ba farin cikina ba nena barki da yunwa, kuma rashin zuwada wuri da bana yi ba wai sanki nebana yi ba, fa]an ne bana so, yanzu ace har yanzu dai Mariya ke ba ki sanbabu ba, kin san fa..".

"To ]an jarida!". Ta katse ni."Tsara ni, ai daman ka saba,

kullum sai ka ]auko waniwangamemen bakinka haya! Haya!".Ka cika min kunne to wallahi bari infa]a maka in za ka sake sana'a ka sakedomin ni na gaji da wannan jallakujallan sana'ar taka kai kullum a babu

kamar ~eran masallaci, kai wallahi kaidai da…"

Tayi shiru bata karasa ba tanakallon alamun tambaya karara a cikin.Idanunta gaba ]aya muka dubi kofar

daki.Motsin me nake ji haka

sashin wani abu kamar kakarinamai. Taca dan bakonta naruwa

Bari naje na duba na ce daita. Ban jira ta sake cewa komaiba sai kawai nayi wuf na nufiwaje, domin damin tuni ni tagama gundurata, dominmaganar ma da nake a dolenakeyi domin dai kawaitabarni ranta.

Gabana yayi ras lokacin dana gamutun shirim kwance a tsakar gida.Agefensa wani ]an buhun leda a cikida abubuwa dake tunanitsummokarane, domin duk dayakebana iya ganin fuskarsa sosai a cikinduhun daren, wurin dake fits dake,jikinsa, yaisa yasanar dani cawamutumin tsohone.

Ciwoo!! Ah!. tsohon ne ke fa]i cikinshakakkiyar murya maiban tausayi.Wanene murya ta tambayeni dagabaya- baya- najuyo na dubeta sannannace. "Nima ban sani ba wallahidaukomin dai cokali in duba in gani".Tayi tsakiSannan tace. Yanzu haka ma irintsofaffin iskar nan ne masushayeshaayen muyagun kwayoyi.Dubi fa wani uban buhu kamar kayanalhaki .

"Kinga ba surutu na tambaye kiba, cocilan na ce ki]auko min". Ta juyagami da wani}wa}}waran tsakon dama}wabtama na iya ji.Ba a da]e ba ta dawoda cocilan a hannunta tami}o min.

" W a y y o …wayyo!!". Tsohon yafara mur}ususu atsakar gidan. Na haskashi da cocilan gamamakina sai na ga ashe tsoho netukuf fiye ma da yadda na ketsammani. A yadda na ga alamunsaalmajiri ne. Tausayinsa ya kama ni.

"Allah sarki ashe ma almajiri ne,ina jin bashi da gata"

"Me abin Allah sarki ]in a gurinwa]annan tsofaffin banzan". Mariyata ce tana tatta~e baki.

"Ke dai wallahi ba ki da imani,amma ko ]an shaye-shaye ne ai kyatausaya wa rai ki kuma girmamashekarunsa, ballantana abin da baki databbas".

"Ka ga malam, ]auke manawannan jarabar daga gida, kai shi canwaje kada ya je ya mace mana'a a gida,kuma kar ma ka wani wayance dataimakonsa, yau sai ka fa]a min indaka tafi ka da]e, kaga tafiya ta ka sameni a ]aki in ka jefar da shi, haba wacceirin jaraba ce wannan ji fa ]oyi maya ke yi, an ya kuwa ba ma mushe bane a cikin buhun nan". Mariya ta ruga]aki da gudu ta barni a gurin inaduban tsohon yana mur}ususu.

Na sunkuya a hankali sannan nafallafo kan ]an tsohon. Na ce.

"Sannu baba me ke damunkane?". Tsohon ya yi shiru na ]an lokacikansa a hannuna, numfashinsa sama-sama sannan sai ya ce da ni cikin ra]a.

"[ana… kada ka damu sai kasan abinda ke damuna domin ba… zaka iya magance min cutata ba, na sanmutuwa zan yi, ina….". Tari ya she}etsohon. Bayan wasu 'yan lokuta, saiya ci gaba.

"[ana don Allah idan na mutu,ka taimaka a yi min jana'iza bani dakowa garin nan, yawon bara ne yakawo ni, na fi shekara talatin a garinnan". Ya yi shiru kamar barci ya ]aukeshi.

"Baba". Na jijjigashi sai na gahannunsa ya mimmi}e.

"Baba". Na sake kiran sunansa."Ga….ga buhuna

nan na baka duk abinda ke cikin…sa. Allahya yi makaalbarka…".

Kansa ya fa]igefe guda. Ban kodamu da sai na sakejijjiga shi ba na santabbas ya mutu,domin mahaifina maa hannuna ya mutu.

"Mariya". Nakwalla mata kira, nan da nan ta rugoda gudu babu mamaki irin yadda nayi kiran ne ya tsorata ta, ta taho cikingaggawa, amma duk da haka hancintatoshe ta }araso.

"Don Allah ka ]auke buhunnan,

Page 35: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

35

wannan ]oyin daga cikinsa ya kebusowa".

"Ai mai buhun ma ya mutu". Nace da ita idanun Mariya suka fito }ulu-}ulu kamar idon kwa]o.

"Ai sai da na fa]a maka, to aishike nan sai ka kwana da shi, kumaka tabbata ka ]auke mana wannantsinannen buhun mai warin tsiya".

Ta nufi ]aki cikin sauri tanahaki. Na yun}ura jikina na rawa natallafi gawar dattijon, na nufi gindin}atuwar bishiyarmainan da ke gidan nakwantar da shi ahankali, sannan na]auki tabarmar keso a]akin girke-girke nalullube shi da ita. Abinda ya kamata na yi shine na fara kirawo'yansanda na yi musubayani kafin a ce munbinne shi domin na sanbabu wanda zai yardaya ta~a gawar da bai sani ba. Na nufi}ofar gida jikina nan rawa, ban damuda na binciki me mariya take yi a]akin ba, cikin sauri na nufi ofishinyansandan, na fara tafiya kenan saibuhun ]an tsohon nan ya fa]o min .

"Ga buhun nan na baka duk abinda ke cikinsa".

"Shin mene ne a ciki?". Natambayi kaina. Wani ha]amammen~angare da ke zuciyata ya ce danikoma ka gani. Nan da nan na juyo dagudu - gudu. Me yiyuwatsummokaran banza ne, amma daigara na ]auke na ~oye su, kadamariya ta jefar da shi, tunda ta ce wariya ke yi. A lokacin ne to al'amarin yafaru.

Tun daga zauren gidan na farajin }aurin wuta, kamar ana }ona waniabu. Na }ara sauri gudu-gudu. Na yi

turus ina duban Mariya cikin ka]uwa.Mariya na tsaye a kan bunu,

ashana da galan ]in kalanzir ahannunta, duk da yake tsakar gidanbabu }wan wuta haka dai rana tsakargidan haskakewa ba, sakamakonwutar da ke cin kusan rabin buhun da]an tsohon ya bar min.

"Mariya baki da hankali ne!!".Na nufi randa da gudu, na cicci~o 'yar}aramar randar cike da ruwa na nufibuhun da ita ina zuwa sai na jefa ta a

kan buhun, ta fashesannan a take ruwanya kashe wutar. Jikinana rawa na wafcecocilar da ke hannunMariya cikin fushi, nasunkuya sannan nahaska cocilan kanbuhun, na sa hannu]aya na janyo buhundaga cikin }asakenfasasshiyar randar.Mariya ta fashe da

dariya."Haba wannan wari har ina. Ace

mutum…". Ba ta }arasa ba, domin itama idanunta na kan buhun da na ]ago,ina ]agawa sama sai wasu takardudami dami suka fara zazzagowa daga~angaren da wutar ta cinye na buhun.

Yawun bakina ya }afe,Hankalina ya tashi, sannan zuciyatata fara harbawa. Takardun da sukezazzagowa daga cikin buhun ba wasutakardu ba ne da suka wuce takardunda kullum suke sani tashin hankali nida Mariya.

Na sake karka]a buhun, saurandami-damin tsofaffin Naira hamsinhamsin suka }arasa zubowa a gabanMariya, to sai dai kuma ba dan dukbakinsu ya ciccinye da wuta ba, da atake a lokacin na zama miloniya, nasa hannu in birbirkita tarin }onannun

ku]in, amma babu wacce za ta moru.Tuni duk mun manta da gawar da kegindin bishiyar.

"Na shiga uku na lalace".Mariya ta fashe da kuka.

"Wayyo Allah yau na }onaarzikinmu da hannuna! Wayyo!Wayyo Allah".

"Ke! Yi min shiru mutuniyarbanza! Ke dai Allah wadanki wallahi,na ma sake ki saki ]aya, maza mazaki fice cikin daren nan kafin an dawoda 'yansanda!".

Na ruga da gudu na nufi ofishin'yan sanda, ba}in ciki kamar na dawona sha}e mariya.

Ko da na fara gudu-gudu, sai najiyo Mariya ta fara kwala ihu tanakururuwa. Na san kafin na dawomutane sun gama cika gidan ma}il,jaraba goma da ashirin, ga yiwa 'yansanda bayani, ga kuma asarar da inatsammanin har bayan rayuwata ba zansake irinta ba.

Lokacin da muka iso }ofargidan da 'yansanda tuni mutane suncika ma}il, suna kallon mariyakwance a kan }onannun ku]in.

Wakilin taskar labarai ya sulalodaga cikin taron mutanen, ya kunna'yar }aramar rediyonsa ya ce.

"Assalamu Alaikum me za kaiya cewa a game da abin da ya faru,shin ko filin taskar labarai zi iyasamun wani abu daga gurinku?". Nadube shi cikin takaici na ce.

"Babu abinda za ka samu dagagurina, sai dai kuma in kana so kanaiya biyo ni cikin gidan ka ]aukisauran }onannun ku]in me yiwuwasuna iya fa]a maka tsahon shekarunda ]an tsohon ya yi yana bara kafinya tara su".

Na ture shi daga gabana, sannanna wuce gaba yansanda suna bina abaya muka shiga cikin gidan.

Page 36: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

36

Saboda yawan zagi, tsana dakutungwila wanda Hausawa ke

sha a }asar nan, har ya zama abinhaushi kayi }o}arin karanta jaridun}asar nan. Kusan kullum'yan Arewasune suke shan mita gurnani da zagi.

Amma abin sha'awa shine yaddawa]ansu manazarta ke }o}arin ya]aal'adar Hausawa a duniya ta watahanyar sadarwa wacce ta fi fiye dashekaru ashirin, amma sai kwanakinnan ta fara }arfi anan }asar. Wannanhanyar ita ce wacce na kira Giza-gizanSadarwa na Dunya ko kuma intanet.Kafin in yi bayanin yadda wannanhanyar sadarwa ta shafi ra'ayinmu akan Hausawa, zai yi kyau in yibayanin wannan hanyar ga wa]andaba su waye da ita ba.

Kafin in fara sosai, zai yi kyau inshimfi]a tubalayen fahimta, wataufundamental concepts masudangantaka da Giza-gizan Sadarwa daainihin ma'anominsu da Turanci. Yinhaka wata}ila ya tai maka wajencikakkiyar fahimtar wannan bayani:

Fassarawar }ir}ira ta ce, ba wai hakasunayensu suke ba. Na kumayifassarar ne a kan manufar da abin da

L Tubalin fahinta Ainihim Ma'anarsa1. Giza-gizan Sadarwa na Duniya = Internet2. Turbar masana = Information Highway3. Yanar Sadarwa ta Duniya = World Wide Web (WWW)4. Gidan Yanar Sadarwa = Web Site5. [akin Gidan Yanar Sadarwa = Web Page6. Rariyar Tsallek Tsallake = Internet Browser7. Rariyar li}au = Web Link8. Ubangidan Yana (maginin gidan) = Web Master9. Zauren Gidan Yana = Home Page10. Matambayi ba ya ~ata = Search Engine11. Lilo da Tsallake - tsallake = Surfing, or Browsing12. Gidna Yanar {ashin kanka = Personal Web Site13. Gidan Yanar {auna (na wani jan gwaro) = Fan's Web Site (For a star)14. Masarrafan tacewa = Censoring Software15. Wasikar Hanyar Sadarwa = E-mail16. Uwar Garke = Server17. Balamar Uwar Garke = Massive Gibayte-segever18. Ma}alutun Sadarwa ta hanyar tarho = Modem19. Masha}atar tsallake-tsallake = Internet Café20. Dandatsa/'Yan Dandatsa = Hacking/Hackers21. Garkuwar Wuta = Farewall22. Katin Adashin Banki = Bank Credit Card23. Gingimarayen Komfutoci = Mainframe computers

tubalin fahimtar yake son ya sanar,maimakon fassarar kalma-zuwakalma. Inna mai gayyatar bita akanwannan fassara tawa da fatan Allahya }ara mana sani gaba ]aya.

Daga sunanta, Giza-gizan Sadarwa naDuniya, Za ka san cewa sakar yanargizo-gizo ce ta kewaye duniya. Tokusan haka ne amma ba ainihin yanargizo-gizo ce ba. Yanar da da wayantarho aka yi ta. Wannan kuwa ta kawosaduwar komfutoci miliyoyi naduniya shi ya sa ake ganin kamar giza-gizai ne suka ha]u suka ]aure kansuda yanar wayar tarho. A yadda abinyake aiki shi ne kamar haka. Akwaikamfanoni wa]anda suke da tauraron]an Adam na musamman mai sunaEarthlink, ko kuma VSAT. Ta wannanhanyar kamfanin zai iya ha]akomfutocinsa yadda duk wani abin daaka watsa sararin samaniya to wannanEarthlink ]in zai zu}o shi, ya zuraroshi ya shigo cikin komfutar kamfanin.Wannan komfutar tana da darajarUwar Garke, ko kuma Server. Dukabin da aka kira ta hanyar uwar garke

zarce wa ya ke yi zuwa komfutarkaba ya fitowa a cikin uwar garke.

Saboda haka idan kai kuma ka ha]ataka komfutar ko a gida ko a ofis tahanyar waya (akwai ma}alutunsadarwa na musamman wanda zaiha]a komfutarka da waya) sai kadanna lambar wayar wannan kamfaniwanda za ta ha]a ka da Uwar Garkeda ke kamfanin. Ita uwar Garken tanada adireshi na musamman wanda zaisa sauran komfutocin duniya sushaida da. Dama za ka biya kamfaninladan ha]a ka da Uwar Garken.

To da zarar ka shigo Uwar Garken saika bi rariya, sai Tauraron ]an Adamna Earhtlink daga nan sai duk inda kaga damar ziyara sai tsallake-tsallake.

GIZA-GIZAN SADARWA NA DUNIYA (INTANET)Abdulla Uba Adamu

Sashen Ilmi, Jami’ar Bayero Kano,Kano - Nigeria

[email protected]

Page 37: LABARI Shafi: Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen

LABARI Shafi:

Mujallar Marubuciya Janairu/Fabarairu, 2001 Tushen Fusaha Da Hikima

37

Ka shiga cikin wannan komfuta, ka]auki abin da za ka ]auka, ka shigawaccan haka dai har ka gaji.

Ka tuna fa, duk tsahon lokacin da kayi a cikin Uwar Garke to hanyarwayar tarho ka ke yi - sabo da hakaku]in wayar ka zai yi tsanani idaa kazauna ka jima. Kamar ko wacce tafiya,ana so ka san inda za ka kafin ka fito.

To ta yaya ake ganin saurankomfutocin na duniya? Ana yin hakane ta hanyar Yanar Sadarwa ta Duniyawatau World Wide Web, ko kumaWWW, kowa dai ya san yadda wanilokacin yanar gizo-gizo ke mannemaka a fuska in ka zo shigewa ta wanilungu a gidanka. To wannan manne-manne shi aka kamanta shi da cewaan yi da wayar tarho. Watau kowannezaren yanar yana da dangantaka dawani, shi ya sa ake kiran wannandangantakar Rariyar li}au, watau weblinks.

Bara mu ga misali, abin a ce inna sonaga wannan ma}alar a duk duniya. Tosai in aikawa Uwar Garke da wannanshafin (ko kuma ma}alar gaba]aya).Ita Uwar Garke tana da adireshintawanda yake a rukunin haruffofi gudabiyu ko http://, ko www., ko kumaduka biyun, watau http://www. a luracewa bayan w ta }arshe, dole neakwai ]igo. Bayan wannan rukunanharuffan, sai a rubuta sunan ma}alartare da adireshin Uwar Garke misali.

h t t p : / / w w w . g u m e l . c o m /Abdallah.html

http:// www.gumelcom/ Abdallah.html

Turbar adireshi Uwar Garke/Gidan Yana Wannan ma}ala

Dole ne ka rubuta adireshin yaddayake (da ]igo ya raba kalmomi)saboda ta wannan tsarin rubutun nekawai aka yarda da sadarwa tawannan hanyar.

Sunayen ma}alolin ana raba su dasauran ma}alolin ta jan layi a}ar}ashin su. Da zarar ka dannama~allin ~eran kumfutarka akansunan ma}alar ko adireshin. To idana lokacin kana jikin cibiyar UwarGarke, nan da nan za ta ha]a ka daadireshin, a kowacce komfuta yake a

duniya - kamar sihiri.

Kamar shigowa kowanne garke,iyayen Garken suna da abin da na kiraGidajen Yana, ko kuma web sites,saboda haka gidan yana ana samun sane a Uwar Garken konfutoci wa]andaaka sar}a}e da wayar tarho suka zamaGiza-gizan Sadarwa na Duniya.

A cikin kowanne Gidan Yana kumaakwai ]akuna masu suna [akin Yana,watau Web page. A wa]annan[akunan yanar ake ajiye abubuwanda mai ziyara zai yi hul]a da su, kamarma}aloli, littattafai, hotuna,zannanuka, taswirori, da dai sauransu.Kasan cewa abin da duk ka gani aGidajen Yanar Sadarwa na cikin Giza-gizan a matsayin rubutu yake, kumaidan zaka zu}o shi cikin komfutarka,a matsayin haruffa zai taho, sannanya ha]a kansa a cikin komfutarka amatsayin shafin rubutu ko kuma hoto.Kuma kai tsaye zai ziraro zuwakomfutarka - baya bayyana a talabijin]in Uwar Garken kamfani. Itaunguwar zoma ce kawai, amma ba tale}en ta ga inda ka ]auko abubuwa.

Da zarar ka shiga cikin gidan yanarwata Uwar Garken, dole ne ma za kaga wa]ansu Rariyoyin li}au wa]andasuke nuna maka abubuwan da sukeda dangantaka da duk abin da yakewannan gidan yanar. Da ka ta~awa]annan sunayen da kibiyar ~erankomfutarka, sai kawai ka ga an zarceda kai wannan Gidan Yanar. Abin daikamar sa}ar gizo-gizo.

Ta haka za ka ziyarci duk wata UwarGarken da ke cikin sar}o}in Giza-gizan komfutocin duniya. Abinkwantar da hankali shi ne dolewannan yawo da ka ke yi a bisa biyanNITEL ku]in yin waya ne a cikin gari(dan dai a garinku kamfanin maiUwar Garken yake). Watau ga shi daika shiga cikin komfuta a birninLandan, misali, to ba za ka biya ladanyin waya }asar waje ba, sai kawai tanisan da ke tsakaninka da UwarGarken kamfanin da ya ha]a ku.

Ka ga ta haka za ka iya sanar daduniya ire-iren abubuwan da ka ke yika kuma samu damar sanin abindawa]ansu suke yi. Wannan hanya itace babbar mafi sau}in sanin duk abinda ka ke so ka sani a duniya. Ita cekuma hanyar da wa]ansu sukarunguma sosai domin zagin wanisashe na Najeriya, Musulmai da kumarayuwar Hausawa.

KIWON LAFIYA, ILIMINKIWON LAFIYA, ILIMINRUKIYYA TARE DARUKIYYA TARE DA

FA'IDODINSAFA'IDODINSA

Dukkan yabo da godiya suntabbata ga Allah mai kowa mai komai tsirada aminci su tabbata ga shugaban komaida komai wannan bayani zan yi shi sabodayan'uwa musulmi su amfana, Allah ya saya amfani wanda ya karanta ko ya ji labariAmin.

MECE CE RU{IYYA?Jama'a da dama suna jin ana

bayanin ru}iyya, to abinda ake nufi daru}iyya shi ne yin magani da Alkur'aniko Hadisi ko Addu'ar bayin Allah, wato ata}aice dai ru}iyya ita ce Addu'a kuma takasu kashi biyu.

1. Akwai ru}iyya da ake yi wawanda ya ke da larurar sihiri (Tsafi) kokambun baka ko shafar Aljanu da kumaHassada

2. Akwai ru}iyyar da ake yi walarurar da ba ta danganci abinda aka lissafaa baya ba, kamar cuta ta jiki ko wacce irice.

Kuma ru}iyya sunnah cedomin akwai Hadisin da ya yi magana akanta, inda ya ke nuni da cewa babu laifia yi ta matu}ar babu Tarayya da Allah acikinta (Shirka) malamai sun ha]u a kancewa Alkur'ani waraka ne ga kowace irincuta duk da yake cutar ta zuciya ce kamarkafirci da munafunci da kuma cutukan dasuka shafi ga~o~i.

YAYA MUTUM ZAI SAMI ILMINRU{IYYA?

Mu ha]u a fitowa ta gaba

Naku Muhammad Umar Soron Dinki

No. 66, Soron Dinki Qtrs.,Kofar Gidan Shehu Baffa.Kano